Sashe 8
Nida Yaya Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da misali k'arfe _2:30am_ tsanani ciwon ciki na fitar hankali ya tayarda Habeeb sai faman juyi yake, had'e da nishi mai k'arfi gaske Wanda ya yi sanadi da Hasheem ya falka a firgici yanufi wurin Habeeb yana girgiza shi had'e da kiran suna shi yaya Habeeb ciwo ciki ne ya motsa"?
Da kyar Habeeb yad'aga kai da gudu Hasheem yanufi cikin gida ya fad'awa baba Audu Habeeb bashida lafiya.
lokacin da baba Audu yashiga d'akin ya tararda Habeeb yafita haiyyaci sa, baba Audu yajuya wurin Hasheem yace yi maza ka je ka fad'awa mal Usman bayan fitar Hasheem da kamar _5 minutes_ sai ya ga shi yadawo tare da baffa da salman a rikice salman yad'ago Habeeb yace sannu Habeeb Allah yabaka lafiya ya rabaka da wannan ciwon yayinda Habeeb bai ma San yanayi ba baffa yace Hasheem je ka kade6o ruwa nayi masa tofi da sauri inna mairo da ke a bakin k'ofa tajuya ta de6o ruwa a Kofi ta mik'awa Hasheem ya ba baffa cikin ikon Allah baffa na ba Habeeb ruwan ciwon ciki yalafa Habeeb ya yi bacci.
Salman yace babba matsala da anan a tsakiyar dare nan ba inda zan samo aron mota ballatana akai shi asibiti saidai mu jira wayewa garin.
Duk wannan bidiri da akeyi Haleesa batasaniba tana chan tana sharar bacci.
Har asuba tayi Habeeb yana bacci baffa da baba suka nufi masallaci suka bar Salman da Hasheem tare da Habeeb, kamar daga sama Habeeb ya bud'e idanushi da sauri salman yarik'o hannushi yace sannu Habeeb ya ciki naka yadaina ciwo"?
[26/08 9:23 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```19```
Habeeb yatsine fuska yace yadaina yajuya wurin Hasheem yace Hasheem de6o min ruwa nayi alwala Hasheem yajuya da sauri, yade6o masa ruwa gaba d'aya suka nufi masallaci, bayan gama sallah suka fito daga masallacin sai kawai suka ga Habeeb ya yanke jiki yafad'i k'asa a some da sauri Alhaji Garba makwaci su yadauko mota aka saka Habeeb, suna isa asibiti aka nufi d'akin gagawa{ _emergency & Accident Ward_}da shi.
Da gudu kamal yashiga gida yana kwadawa Ammi kira a rikice Ammi tafito daga d'aki tace lafiya kamal"?
Cikin rawar murya yace muna fitowa daga masallacin yaya Habeeb ya suma su baffa sun tafi su kai shi asibiti.
Dai-dai lokacin da Haleesa ta sallame sallah tafito a gigice had'e da cewa wayyo Allah na, nashiga uku tafashe da mai tsanani gaske, Ammi tarik'o ta tana lallashinta da kyar Ammi tasamu tadaina kuka.
```k'arfe 10:20am```
Da misali k'arfe _10:20am_ Haleesa, Ammi da inna mairo tare da zainab suka shiga d'akin da aka kwantarda Habeeb cikin tashin hankali marar misaltuwa Haleesa tashiga d'akin ta hango Habeeb kwance hannu shi na hagu d'aure da _drip_ da sauri ta nufi wurinsa tarik'o hannusa na dama ta matsi cikin nata, tafashe da kuka hawaye had'e majina suka soma zuba akan fuskarta da sauri salman yataka mata birki ta hanyar cewa karki tsira mana kuka anan in kuma kuka za ki yi kifita waje dole Haleesa ta hadiye kukanta sai tadawo na zuci tanayi hawaye na zuba, ta ra6a gefen Habeeb ta zauna a hankali take murza hannushi da misali k'arfe _11:30am_ Habeeb yafarfad'o yana bud'e idanusa suka sauka bisa fuskar Haleesa wance cikin d'an k'ank'ani lokacin har tayi rama cikin tsanani jin dad'i Haleesa tace _sannu yaya Habeeb_
Murmushi yasake mata daga bisani yace yauwa babylove saura mutane da ke cikin d'akin suka fara yi masa sannu ya amsa fuskarsa d'auke da murmushi, daga bisani Ammi da inna mairo suka fice daga d'akin Yaya salman ya mik'e yace bara na d'an mik'a kafata yana fita Haleesa ta matsa kusa da Habeeb ta lek'a fuska sa ta tsura masa ido gani yadda yayi masifar yi mata kyau fuskarsa sai kyalli take, tasaki ajiyar zuciya tace ciwon nan naka yaya Habeeb yana masifar tsoratani.
Murmushi yayi daga bisani yace banaso ki saka damuwa a ranki
Babylove saboda naji sauki.
Tayi murmushin nan nata mai 'karawa fuskarta kyau tace saura kuma kace
Ba za ka sha magani ba nayi fushi da kai tak'arasa magana cikin siga shagwa6a.
Habeeb yayi 'yar bazawara dariya yace ina sonki Haleesa ita ma tayi dariya tace nima ina sonka yaya Habeeb
Haleesa da Habeeb sai faman zuba soyayya suke sai kace ba'a asibiti sukeb ba _drip_ na k'arewa Haleesa ta kira _nurse_ tacire masa.
Haleesa na rike da hannu Habeeb tana wasa da yatsu sa taji ya matsi hannuta da k'arfi a firgici tad'ago taga ya runtsi idanu had'e da cije lebb'e tace yaya Habeeb ciki ne kuma"?
K'asa magana yayi faman juyi yakeyi duk da haka hannaye su na sark'e da juna, Hasheem da ke zaune a gefen bisa kujera roba yana _chat_ a waya shi ya mik'e nufi wurinsu gani yadda Habeeb ke birgima yasa yafita da gudu yakira _Nurse_ da sauri tashigo da kyar ta6an6are hannushi daga rik'o da ya yiwa Haleesa, tafara dubashi gani abun yafi k'arfinta yasa takira _doctor_
Haleesa na dur'kushe a k'asa tana kuka mai matuk'ar ban tausayi _doctor_ yadaka mata tsawa ta hanyar cewa ke! Tashi kifita k'asa tashi tayi saida Hasheem yakamata suna kaiwa bakin k'ofa tajuya, ta kalli Habeeb sai kawai ta ji yana kalma shahada.....
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[27/08 6:20 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [27/08 9:39 am] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```20```
Wasu yawu masu d'aci da masifar zafi suka cika bakin Haleesa saida taja dogon numfashi tayi nasara had'iye su kaitsaye suka, ratsa mak'oshinta suka dira cikin hanjinta nan take cikinta yafara k'ugi tamkar wance tayi _breakfast_ da fate wake Sam Haleesa bata lura da cewa sun fito d'akin ba saida ta ji sautin murya Ammi da kyar tad'ago kanta ta k'arewa Ammi da inna mairo da kuma zainab kallo ta ga kowane hawaye na zuba daga idanu sa, tsoro da zallumi had'e da tashin hankali Wanda tsawon rayuwa Haleesa bata ta6a gani irin sa ya ziyarce zuciya da gangar jikinta jin take wani irin mashahuri sanyi yasoma ratsa k'assa jikinta sai kawai jikinta yafara rawa kamar mazari da sauri inna mairo ta rik'e ta salman yak'araso daf da su muryasa na rawa yace Ammi meya faru naga kuna kuka"?
Kafin Ammi ta bashi amsa d'an tsamurare likita da ke cikin d'akin Habeeb yafito yana sharar gumi da _handkerchief_ da alama tak'are masa, cikin yanayi na tashin hankali Haleesa da yaya salman suka nufi sa a lokacin d'aya suka watsa masa rikitaciya tambaya _doctor ya jikinsa"?_
_doctor yaya Habeeb ya ji sauki koh"?_
Doctor ya girgiza 'kok'o kansa sai kace kadangare daga bisani yace _I'm sorry to say Habeeb is gone_
Sai Ku yi hank'uri mutuwa rigar kowa ce.
_innalillahi wa'inna illahi raji'um_ kalma da su salma ke ta mai-maitawa sabani Haleesa da ke tsaye kamar an shuka ta, ba k'arami jajircewa tayi wurin gani ta dai-daita numfashinta da ke barazana rabuwa da gangar jikinta, da kyar ta iya lala6o kalmar k'arya ce wallahi k'arya kake yi likita ya za'ayi yaya Habeeb ya mutu"? _you are bloody liar doctor_
Doctor ya yi murmushi yajuya yanufi office d'insa da alama su doctor sir an sha gani mutuwa kala-kala.
A hanzarce Ammi ta rik'o ta Haleesa tace ki sakeni Ammi girgiza mata kai Ammi tayi cikin hargowa tace kisakeni Ammii a tsorace Ammi tasaketa a hankali tafara ja da baya yanayi ta kamar na mahaukaciya sabon kamu, daga bisani tajuya da gudu ta afka d'akin yayinda Su Ammi suka Mara mata baya Habeeb ta hango tun daga tafin k'afarsa har izuwa kansa lullube da farin zani ta'karasa daf da gadon hannuta na rawa ta yaye zani idanu sa na lumshe tamkar mai bacci fuskarsa d'auke da murmushi kamar ka kira shi ya amsa, goshinsa na kyalli, Haleesa ta rik'o hannusa cikin sark'ewa halshe tafara magana _baka mutu ba yaya Habeeb Dan Allah katashi karka yi min irin wannan wasa I can't take it's any more please yaya Habeeb wake up don't do dis to me please yaya Habeeb I beg you proved 2 dis stupid doctor you are still alive ta'karasa magana had'e da rushewa da kuka mai k'arfin gaske_
A wannan Karo yaya salman ne ya yi yunkuri rik'ota ya mannata a 'kirjinsa, yace ki daure Haleesa ki danne zuciyarki domin ke aka yiwa wannan mutuwa saboda irin tsintsa _so da sha'kuwa_ da ke tsakani Ku amma hakan ba shi zai ba ki dama kin manta da cewa ubangiji da yaba mu Habeeb shi ya kar6i abinsa duk ma rai sai yad'and'ani mutuwa Habeeb ya riga mu gidan gaskiya Allah ya gafarta masa salman yak'arasa magana had'e da fashewa da kuka yayinda Haleesa ta 'kank'anme shi tasaki kuka mai matuk'ar ratsa zuciyar mai karatu, salman yaja ta suka fito daga d'akin.
Hasheem ya kira baffa da baba yafad'a musu Habeeb yarasu dama sun tafi gida domin su yi shiri zuwa masallacin juma'a kasancewa yau ranar juma'a ce.
Kukan Haleesa takeyi kamar ita ma za ta bi Habeeb sai faman sabbatu take yaya salman! _Haleesa ta kira shi cikin dasashiyar murya_
Na'am Haleesa shima ya amsa mata cikin murya tausayi
_Shikenan yaya Habeeb yatafi ya barni na tabbata nima nayi ban kwana da farin ciki wallahi yaya salman ba zan iya rayuwa babu yaya Habeeb mutuwa zan yi domin ban ga amfani rayuwata k....._
Da sauri yaya salman ya toshe mata baki yahanata k'arasa abunda ta je fad'a
Haleesa ta rik'o hannu salman ta aza bisa 'kirjinta tace ka saurara yaya salman ka ji yadda zuciyata take bugawa wani duhu nake gani wallahi mutuwa zan yi.
Yayinda numfashinta yadauke chak salman yad'ago fuskarta nan yagano cewa suma tayi, k'ara rungume ta yayi domin tashin hankali da yake ciki ya fi k'arfin tunani sa.
Har su baffa suka iso _hospital_ salman yana rungume da Haleesa, shi bai fad'awa jama'a a some take ballatana akawo masa agaji kuma shi bai nemo abunda zai farfad'o mai da ita shi kanshi a lokacin in aka tambaye shi, waye shi ba zai fad'a saboda tsanani tashin hankali da yatsince kanshi ciki.....
[27/08 11:35 am] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```21```
```Da misali 'karfe 1:15pm```
Da kyar Habeeb yad'aga kai da gudu Hasheem yanufi cikin gida ya fad'awa baba Audu Habeeb bashida lafiya.
lokacin da baba Audu yashiga d'akin ya tararda Habeeb yafita haiyyaci sa, baba Audu yajuya wurin Hasheem yace yi maza ka je ka fad'awa mal Usman bayan fitar Hasheem da kamar _5 minutes_ sai ya ga shi yadawo tare da baffa da salman a rikice salman yad'ago Habeeb yace sannu Habeeb Allah yabaka lafiya ya rabaka da wannan ciwon yayinda Habeeb bai ma San yanayi ba baffa yace Hasheem je ka kade6o ruwa nayi masa tofi da sauri inna mairo da ke a bakin k'ofa tajuya ta de6o ruwa a Kofi ta mik'awa Hasheem ya ba baffa cikin ikon Allah baffa na ba Habeeb ruwan ciwon ciki yalafa Habeeb ya yi bacci.
Salman yace babba matsala da anan a tsakiyar dare nan ba inda zan samo aron mota ballatana akai shi asibiti saidai mu jira wayewa garin.
Duk wannan bidiri da akeyi Haleesa batasaniba tana chan tana sharar bacci.
Har asuba tayi Habeeb yana bacci baffa da baba suka nufi masallaci suka bar Salman da Hasheem tare da Habeeb, kamar daga sama Habeeb ya bud'e idanushi da sauri salman yarik'o hannushi yace sannu Habeeb ya ciki naka yadaina ciwo"?
[26/08 9:23 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```19```
Habeeb yatsine fuska yace yadaina yajuya wurin Hasheem yace Hasheem de6o min ruwa nayi alwala Hasheem yajuya da sauri, yade6o masa ruwa gaba d'aya suka nufi masallaci, bayan gama sallah suka fito daga masallacin sai kawai suka ga Habeeb ya yanke jiki yafad'i k'asa a some da sauri Alhaji Garba makwaci su yadauko mota aka saka Habeeb, suna isa asibiti aka nufi d'akin gagawa{ _emergency & Accident Ward_}da shi.
Da gudu kamal yashiga gida yana kwadawa Ammi kira a rikice Ammi tafito daga d'aki tace lafiya kamal"?
Cikin rawar murya yace muna fitowa daga masallacin yaya Habeeb ya suma su baffa sun tafi su kai shi asibiti.
Dai-dai lokacin da Haleesa ta sallame sallah tafito a gigice had'e da cewa wayyo Allah na, nashiga uku tafashe da mai tsanani gaske, Ammi tarik'o ta tana lallashinta da kyar Ammi tasamu tadaina kuka.
```k'arfe 10:20am```
Da misali k'arfe _10:20am_ Haleesa, Ammi da inna mairo tare da zainab suka shiga d'akin da aka kwantarda Habeeb cikin tashin hankali marar misaltuwa Haleesa tashiga d'akin ta hango Habeeb kwance hannu shi na hagu d'aure da _drip_ da sauri ta nufi wurinsa tarik'o hannusa na dama ta matsi cikin nata, tafashe da kuka hawaye had'e majina suka soma zuba akan fuskarta da sauri salman yataka mata birki ta hanyar cewa karki tsira mana kuka anan in kuma kuka za ki yi kifita waje dole Haleesa ta hadiye kukanta sai tadawo na zuci tanayi hawaye na zuba, ta ra6a gefen Habeeb ta zauna a hankali take murza hannushi da misali k'arfe _11:30am_ Habeeb yafarfad'o yana bud'e idanusa suka sauka bisa fuskar Haleesa wance cikin d'an k'ank'ani lokacin har tayi rama cikin tsanani jin dad'i Haleesa tace _sannu yaya Habeeb_
Murmushi yasake mata daga bisani yace yauwa babylove saura mutane da ke cikin d'akin suka fara yi masa sannu ya amsa fuskarsa d'auke da murmushi, daga bisani Ammi da inna mairo suka fice daga d'akin Yaya salman ya mik'e yace bara na d'an mik'a kafata yana fita Haleesa ta matsa kusa da Habeeb ta lek'a fuska sa ta tsura masa ido gani yadda yayi masifar yi mata kyau fuskarsa sai kyalli take, tasaki ajiyar zuciya tace ciwon nan naka yaya Habeeb yana masifar tsoratani.
Murmushi yayi daga bisani yace banaso ki saka damuwa a ranki
Babylove saboda naji sauki.
Tayi murmushin nan nata mai 'karawa fuskarta kyau tace saura kuma kace
Ba za ka sha magani ba nayi fushi da kai tak'arasa magana cikin siga shagwa6a.
Habeeb yayi 'yar bazawara dariya yace ina sonki Haleesa ita ma tayi dariya tace nima ina sonka yaya Habeeb
Haleesa da Habeeb sai faman zuba soyayya suke sai kace ba'a asibiti sukeb ba _drip_ na k'arewa Haleesa ta kira _nurse_ tacire masa.
Haleesa na rike da hannu Habeeb tana wasa da yatsu sa taji ya matsi hannuta da k'arfi a firgici tad'ago taga ya runtsi idanu had'e da cije lebb'e tace yaya Habeeb ciki ne kuma"?
K'asa magana yayi faman juyi yakeyi duk da haka hannaye su na sark'e da juna, Hasheem da ke zaune a gefen bisa kujera roba yana _chat_ a waya shi ya mik'e nufi wurinsu gani yadda Habeeb ke birgima yasa yafita da gudu yakira _Nurse_ da sauri tashigo da kyar ta6an6are hannushi daga rik'o da ya yiwa Haleesa, tafara dubashi gani abun yafi k'arfinta yasa takira _doctor_
Haleesa na dur'kushe a k'asa tana kuka mai matuk'ar ban tausayi _doctor_ yadaka mata tsawa ta hanyar cewa ke! Tashi kifita k'asa tashi tayi saida Hasheem yakamata suna kaiwa bakin k'ofa tajuya, ta kalli Habeeb sai kawai ta ji yana kalma shahada.....
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[27/08 6:20 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [27/08 9:39 am] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```20```
Wasu yawu masu d'aci da masifar zafi suka cika bakin Haleesa saida taja dogon numfashi tayi nasara had'iye su kaitsaye suka, ratsa mak'oshinta suka dira cikin hanjinta nan take cikinta yafara k'ugi tamkar wance tayi _breakfast_ da fate wake Sam Haleesa bata lura da cewa sun fito d'akin ba saida ta ji sautin murya Ammi da kyar tad'ago kanta ta k'arewa Ammi da inna mairo da kuma zainab kallo ta ga kowane hawaye na zuba daga idanu sa, tsoro da zallumi had'e da tashin hankali Wanda tsawon rayuwa Haleesa bata ta6a gani irin sa ya ziyarce zuciya da gangar jikinta jin take wani irin mashahuri sanyi yasoma ratsa k'assa jikinta sai kawai jikinta yafara rawa kamar mazari da sauri inna mairo ta rik'e ta salman yak'araso daf da su muryasa na rawa yace Ammi meya faru naga kuna kuka"?
Kafin Ammi ta bashi amsa d'an tsamurare likita da ke cikin d'akin Habeeb yafito yana sharar gumi da _handkerchief_ da alama tak'are masa, cikin yanayi na tashin hankali Haleesa da yaya salman suka nufi sa a lokacin d'aya suka watsa masa rikitaciya tambaya _doctor ya jikinsa"?_
_doctor yaya Habeeb ya ji sauki koh"?_
Doctor ya girgiza 'kok'o kansa sai kace kadangare daga bisani yace _I'm sorry to say Habeeb is gone_
Sai Ku yi hank'uri mutuwa rigar kowa ce.
_innalillahi wa'inna illahi raji'um_ kalma da su salma ke ta mai-maitawa sabani Haleesa da ke tsaye kamar an shuka ta, ba k'arami jajircewa tayi wurin gani ta dai-daita numfashinta da ke barazana rabuwa da gangar jikinta, da kyar ta iya lala6o kalmar k'arya ce wallahi k'arya kake yi likita ya za'ayi yaya Habeeb ya mutu"? _you are bloody liar doctor_
Doctor ya yi murmushi yajuya yanufi office d'insa da alama su doctor sir an sha gani mutuwa kala-kala.
A hanzarce Ammi ta rik'o ta Haleesa tace ki sakeni Ammi girgiza mata kai Ammi tayi cikin hargowa tace kisakeni Ammii a tsorace Ammi tasaketa a hankali tafara ja da baya yanayi ta kamar na mahaukaciya sabon kamu, daga bisani tajuya da gudu ta afka d'akin yayinda Su Ammi suka Mara mata baya Habeeb ta hango tun daga tafin k'afarsa har izuwa kansa lullube da farin zani ta'karasa daf da gadon hannuta na rawa ta yaye zani idanu sa na lumshe tamkar mai bacci fuskarsa d'auke da murmushi kamar ka kira shi ya amsa, goshinsa na kyalli, Haleesa ta rik'o hannusa cikin sark'ewa halshe tafara magana _baka mutu ba yaya Habeeb Dan Allah katashi karka yi min irin wannan wasa I can't take it's any more please yaya Habeeb wake up don't do dis to me please yaya Habeeb I beg you proved 2 dis stupid doctor you are still alive ta'karasa magana had'e da rushewa da kuka mai k'arfin gaske_
A wannan Karo yaya salman ne ya yi yunkuri rik'ota ya mannata a 'kirjinsa, yace ki daure Haleesa ki danne zuciyarki domin ke aka yiwa wannan mutuwa saboda irin tsintsa _so da sha'kuwa_ da ke tsakani Ku amma hakan ba shi zai ba ki dama kin manta da cewa ubangiji da yaba mu Habeeb shi ya kar6i abinsa duk ma rai sai yad'and'ani mutuwa Habeeb ya riga mu gidan gaskiya Allah ya gafarta masa salman yak'arasa magana had'e da fashewa da kuka yayinda Haleesa ta 'kank'anme shi tasaki kuka mai matuk'ar ratsa zuciyar mai karatu, salman yaja ta suka fito daga d'akin.
Hasheem ya kira baffa da baba yafad'a musu Habeeb yarasu dama sun tafi gida domin su yi shiri zuwa masallacin juma'a kasancewa yau ranar juma'a ce.
Kukan Haleesa takeyi kamar ita ma za ta bi Habeeb sai faman sabbatu take yaya salman! _Haleesa ta kira shi cikin dasashiyar murya_
Na'am Haleesa shima ya amsa mata cikin murya tausayi
_Shikenan yaya Habeeb yatafi ya barni na tabbata nima nayi ban kwana da farin ciki wallahi yaya salman ba zan iya rayuwa babu yaya Habeeb mutuwa zan yi domin ban ga amfani rayuwata k....._
Da sauri yaya salman ya toshe mata baki yahanata k'arasa abunda ta je fad'a
Haleesa ta rik'o hannu salman ta aza bisa 'kirjinta tace ka saurara yaya salman ka ji yadda zuciyata take bugawa wani duhu nake gani wallahi mutuwa zan yi.
Yayinda numfashinta yadauke chak salman yad'ago fuskarta nan yagano cewa suma tayi, k'ara rungume ta yayi domin tashin hankali da yake ciki ya fi k'arfin tunani sa.
Har su baffa suka iso _hospital_ salman yana rungume da Haleesa, shi bai fad'awa jama'a a some take ballatana akawo masa agaji kuma shi bai nemo abunda zai farfad'o mai da ita shi kanshi a lokacin in aka tambaye shi, waye shi ba zai fad'a saboda tsanani tashin hankali da yatsince kanshi ciki.....
[27/08 11:35 am] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love❣_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```21```
```Da misali 'karfe 1:15pm```