Sashe 54
Matar Damisa Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mommy tana rungume da Ayush bata san lokacin data suma ba, sai nauyinta data ji yayi over ga tilin tumbi Mommy har tana shirin faÉ—uwa ta tattaro iya Æ™arfinta a hankali ta kai Ayush Æ™asa saboda bazata iya riÆ™eta a tsaye ba, zaro ido waje mommy tayi tareda faÉ—in "nashiga uku me kuma ya faru dake Ayushert?..." tattaÉ“a fuskarta ta soma yi amma shuru Ayush ko motsi, fashe wa da kuka mommy tayi tana neman agaji Æ™iran mutanen wajen ta soma yi, duk aka rufu akanta amma an rasa wanda zai taÉ“ata suna cikin wannan halin saiga su Junaid da malam Lawan sun shugo da sauri sakamakon sanar musu da akayi a waje, a ruÉ—e Junaid yasa hannu ya É—agota yayi hanyar waje da ita, masu tsaron prison ne suka bi bayansa suna son dakatar dashi, har zai buÉ—e murfin motar suka dakatar da shi da faÉ—in "ba'a bada umarni a fitar da mai laifi a cikin wannan prison ba, wannan kuskure ne..." Junaid ya juyo yana kallonsu É—aya bayan É—aya sannan yace "baku ga a halin da take ciki bane?..." suka ce duk da haka sai an bada umarni tukun, su Mommy ne suma suka Æ™araso wajen da sauri cikin damuwa take faÉ—in "dan Allah kuyi haÆ™uri mu kaita asibiti idan baku yadda damu ba saiku biyo mu muje tareda.." wani ne daga cikinsu yace "okay amma kafin nan sai kun bada information nakun.." a lokacin suka bada sannan suka shiga motar kai tsaye hospital suka nufa da ita tareda security guda biyu... Ranar a hospital suka kwana, iya malam Lawan ne kawai ya koma gida amma Junaid da Mommy da kuma sarki Raamud duk a asibiti suka wayi gari, a lokacin da Ayush ta farfaÉ—o su Mommy basa nan sunje shigar da report akan Ayush na anason fitar da ita daga prison, an karÉ“i Æ™orafinsu amma sai an sake zama a kotu an nunawa duniya cewar Doctor Fateema ba mutuwa tayi ba sannan kuma a wanke Ayush a kotu.... Bayan farfaÉ—owarta Junaid kawai ta tarar a kusa da ita yana zaune ya zuba mata ido, itama kallonsa take a hankali take motsi da leɓɓenta tace " mafarki nayi ko? nasan mommy bazata taÉ“a dawowa ba, na tamka babban kuskure a rayuwata, da hannuna na kashe mommy nima rayuwata batada wani amfani..." kuka ne yaci ranta sosai dasauri Junaid yasa hannu yana rufe mata baki tareda girgiza mata kai yace "kar na sake jin wannan batun, mommy bata mutu ba ta samu tsira ne.." hannu tasa ta zamar masa hannunsa dake kan bakinta tana Æ™oÆ™arin É—agowa zaune daÆ™er har saida ya tallafa mata tana kallonsa cike da mamaki take cewa "tayaya hakan zata faru? taya zakace mommy bata mutu ba shin É“acewa tayi ne ko meye?..." murmushi yayi sannan yace " Narasimha..." da sauri Ayush ta É—ago tana kallonsa baki na kakkarwa ta maimaita sunan "Narasimha?..." shima idonsa akanta yace "yes ko kin sanshi ne?.." idonta akansa ko Æ™ibtawa batayi ta jinjina a cikin ranta take cewa "na sanshi shine yayi mun magani lokacin da na cire zobe a jikin cibiyata, kenam shine yazo ya É—auketa..." tana cikin wannan tunanin taji Junaid yana faÉ—in "tunanin mai kike yi ko kin sanshi ne?..." a ruÉ—e tace "kenam masarauta aka kaita ta É—ebi tsawon watannin nan?.." jinjina kai Junaid yayi yana kallonta, a lokacin jikinta yayi sanyi kamar wacce aka zuba masa ruwan sanyi kai a Æ™asi, daiden lokacin da su Mommy suka dawo da wasu takardu a hannunta, Ayush tana ganinsu tayi saurin Æ™wanciya ta kifa kanta acikin filo domin a halin yanzu bazata iya haÉ—a ido da mommy ba, mommy zama tayi a bakin gadon ta É—ora hannunta akanta tana faÉ—in "ya hakane Ayushert ki É—ago mata na ganki nayi kewar ki, Alhamdulillah da Allah yasa kika farfaÉ—o lafiya duk da nasan saboda ni kika suma, kiyi haÆ™uri kinji ni É—in ce mommy ba wata ba ...." Ayush tana jinta amma ta kasa É—agowa, har saida sarki Raamud ya matso kusa da ita ya kawo kansa saitin kunnenta yana mata raÉ—a da cewa "Æingel karki nuna rashin wayo ki tashi ki nemi yafiyar ta akan abinda kika aikata mata, zata ji daÉ—i domin in baki kasheta bama kin tafka mata babban asara...." yana É—agowa itama ta tashi tareda fashewa da matsanancin kuka ta sauÆ™a daga kan gadon ta É—ayan É“angaren ta zagayo tareda durÆ™usawa Æ™asi agaban mommy tana kuka tana faÉ—in "mommy dan Allah kiyi haÆ™uri akan abunda na aikata miki wallahi nima nasan banyi miki adalci ba, haÆ™iÆ™a nayi miki butulci a rayuwa domin ko mahaifiyata bata nuna mun kulawar da kika nuna mun ba, kin nuna mun soyayyar gaskiya tamkar uwar da take matuÆ™ar son É—iyarta, ..." kuka ne yaci ranta sosai har ta kasa Æ™arisa maganar, itama mommy kuka take tana kallon Ayush cikin tausayawa tasa hannu ta É—agota tareda rungumarta a jiki tace "kiyi shuru my daughter banson jin kukan ki, wallahi baki mun komai ba abunda kika aikata ko kaÉ—an banji tsanarki ba domin na É—aukeki tamkar Æ´ar dana haifa a cikina, karfa ki manta ciki na fa kika Æ™i sannan kika fito a cikin Æ´ar uwa Bara'at, saboda haka ki Æ™wantar da hankalinki komai yazo Æ™arshe, insha Allahu daga yau baza ki sake kwanan prison ba, my daughter na yafe miki duniya da lahira..." Ayush itama rungumar Mommy tayi tana rera kuka mai ratsa zuciya, sun shafi mintuna a haka kafin mommy ta samu nasarar rarrashinta sannan tayi mata albishir da cewa daga nan ba komawa prison, ba Æ™aramin farin ciki Ayush tayi ba tana cikin murna lokaci guda ta maida fuskarta kalar tausayi a shagwaÉ“e tace "Mommy.." kallonta mommy take cikin kulawa ta amsa mata da cewa "na'am Æ´ar mommy ya akayi ne?.." tana zubda hawaye tace "missing someone very close to my heart..." Junaid cikin rashin fahimta yake kallonta fuska a É—aure, sarki Raamud shima yana zaune akan kujera baiyi tunanin komai ba ya É—auka ta tuno da mahaifiyarta ne, shima ba Æ™aramin tausayawa É—iyarsa yake ba amma saidai ta wani É“angare hankalinsa a Æ™wance yake tinda har Allah ya haÉ—asu da mommy mai Æ™yakykyawar zuciya. Mommy kallon Ayush tayi sannan ta kalli yanda Junaid yake a zaune still ta maido da eyes É—inta kanta tareda faÉ—in "amma waye wannan wanda kika yi missing É—insa haka?..." girgiza kai Ayush tayi sannan tace "ba namiji ba, mace ce na haÉ—u da ita ne a prison, yarinya ce Æ™arama tana buÆ™atar temako..." Junaid ne ya sauÆ™e wata nannauyar numfashi a bayyane yace "thank God..." Daga Ayush har mommy tsaya kallonsa suka yi daga bisani mommy tace "lafiya kuwa Junaid?...". É—aga musu hannu yayi tareda faÉ—in "no ku cigaba da hirarku..." daiden lokacin da Malam Lawan ya shugo da sallama a bakinsa suka gaggaisa sannan ya nemi guri ya zauna, ya sanar musu cewa "ranar 10 ga watan January za'a koma kotu koh?..". Mommy tace "eh ganan takardar ma amma daga nan gida zamu wuce da Ayush..." Ayush dasauri ta katse mommy da cewa "dan girman Allah mommy ku temaki Hafiza tana cikin mawuyancin hali, gashi na baro cikin prison ba tareda ta saniba saidai ta nemeni ta rasa, yarinyar ta shiga raina du Da du mah shekarar ta 18 a duniya..." Mommy zaro ido waje tayi tana maimaita kalmar "18 years old? amma ya akayi ta shiga prison a wannan Æ™arancin shekarun natan?..." anan Ayush ta kwashe komai dangane da yarinyar ta gaya musu, ba Æ™aramin tausaya mata sukayi ba, mommy tace "insha Allahu baza mu barta ta Æ™are rayuwarta a cikin prisoner ba, zan tsaya mata tsayin daka Allah Sarki baiwar Allah, saboda iyayenta basu da kuÉ—i shine akayi amfani da dukiya domin aga ta tagayyara, insha Allahu hakan bazata faru ba, nima zan zubar da ruwan kuÉ—i domin naga ta fito ta cigaba da rayuwarta cikin aminci..." kowa saida ya tofa albarkacin bakinsa, Ayush ba Æ™aramin farin ciki tayi ba jin Hafiza zata fito daga maÆ™arÆ™ama.... anan suka shiga hirar su na rayuwa, mommy kaf saida ta Æ™washe rayuwar da tayi a cikin masarauta ta sanar musu ta Æ™are maganar da cewa "ai wallahi banso barin masarauta ba, kawai nazo ne saboda yarana amma banda haka babu abunda zai dawo dani Nigeria..." Sarki Raamud yace "Ni ai bazan iya zaman wannan Æ™asar takun ba, duk zafi yabi ya ishi mutum ga Æ™ura da rana bazan iyaba, yanzu idan na tashi komawa tare zamu koma ai..." ya Æ™arisa maganar yana kallon mommy, juyowa mommy tayi tana kallonsa cikin gatsine tace "waa? saidai gaba É—ayan mu zamu tafi tare da su Junaid, yauwa ga Æ™afata ga Æ™afarsu domin bazan iya rayuwa ba tareda su ba..." Malam Lawan ba abunda yake musu inba dariya ba, Ayush itama dariya take tace "ai masarauta ba Æ™aramin haÉ—uwa yayi ba, Ni tinda nake ban taÉ“a ganin tsararren masarauta haÉ—aÉ—É—e kamar masarautar mu ba ga girma, yanzu iya Yaya Junaid da malam Lawan ne kawai basu shiga masarauta baa..." Zaro ido Junaid yayi yana kallonta yace "waya gaya miki?..." Mommy tace "kin manta yaÆ™in da suka je neh?..." Ayush tace "wooo hakane fah ashe! Yaya Junaid ya kaga tsaruwar masarauta?..." juyar da kai gefe yayi domin shi Junaid har yanzu akwai wannan miskilancin nasan, shi baya son irin wannan doguwar hirar.. Sarki Raamud yana kallon Ayush yace "shima Malam Lawan ai É—an cikin masarauta ne, a cikin masarauta aka haife shi kuma ya taso a cikinta..." Ba Ayush ba hatta Junaid da Mommy abun ya É—aure musu kai, gwara ita mommy sun sanar mata a baya amma har yanzu tana mamakin faruwar hakan, Ayush cikin rashin fahimta tace "tayaya kenam? nifa malam Lawan a daji na sanshi ya zauna damu ni da mahaifiyata daga baya ya tafi domin shine ya koya mun karatun Alkur'ani da wasu abubuwa na addinin musulunci..." Shima Junaid abun ya bashi mamaki domin malam Lawan bai taÉ“a sanar musu haka ba, kuma shine ya bashi labarin rayuwar Ayush a daji ita da mahaifiyarta amma bai sanar masa yayi rayuwa dasu ba... Malam Lawan ne ya kalli Junaid da murmushi a fuskarsa yace "yadai Ogah Junaid kaji abu kamar daga sama koh?..." shima Junaid É—in shi yake kallo cikin rashin fahimta. Malam Lawan yace "kar ku damu yanzu zan warware muku komai, zaku san ko