Sashe 5
Katanga Complete Hausa Novel · about 6 min read
Washe gari da safe Nimha da taje kaiwa Iya abincin kari, kasancewar girkin Ummanta ne, anan ta samu Iya da kumburarran goshi, gefen fuskarta a karce.
"Ayya Iya sannu me ya same ki?“
"Ke dai bari 'yar nan, duhun dare ne irin na damuna, na tashi fitsari na nemi cocilan d'ita na rasa nai shahada na fito haka shine na sha k'asa.“
"Ayya sannu Allah ya kiyaye, ga karin kumallon ki nan.“
Cewar Nimha, daga haka kuma ta juya ta fita kafin Iya tace.
"Amin. “
Nimha na zuwa ta gayawa Ummanta abinda ya samu Iya, tab'e baki Umman ta yi had'e da fad'in.
"Wa ya sani ma ko karkashin aljanar yarinyar cen ta kuma kad'awa ta zuba mata, ni ban tab'a ganin tak'adiriyar yarinya irin Shukhura ba, Iya na cewa Nusrat 'yar aljanu ai Shukhura ce 'yar aljanu ba Nusrat ba.“
Maganar da Umma ta yi kaf a kunnen Shukhura suka sauka, wani murmushi ta yi a ranta tace.
'Allah ya had'amu za kwa kiyi kallon tak'adiranci.'
Kowa na gidan sai da ya shiga ya duba Iya, Nusrat da Shukhura a tare suka shiga duba ta, abinda ya bawa Nusrat mamaki ganin Iya ta kirata da Nusrat abinda tsawon rayuwarta ba ta tab'a kiranta da shi ba, sai dai ta kirata da Ai, ba ma za tace Ayshan ba, duk don Malam ya ji haushi.
Sannan kuma har suka fito ba ta sanyata aiki ba, kasancewar duk sanda ta shiga gurin ba za ta fito ba sai ta moreta ko ya ya ne, kuma ta na kallon Shukhura ta na ta sunkui da kai ta na matse dariya, shine da suka koma d'aki ta dubi Shukhuran tace.
"Wai dariyar me kike ta matsewa ne a d'akin Iya? “
"Yo ba dole na yi dariya ba, kinga kuwa goshinta kamar mulmuleliyar daddawa sai shek'i yake. “
Ta fashe da dariyar da ke cinta tun d'azu.
"Allah ban yadda da ke ba Shukhura, duk yadda akai ta dalilinki Iya ta ji ciwon nan. “
" To ni me ta mun da zan saka ta ji ciwo? “
Ta fad'a ta na d'an turo baki gaba.
"Kefe kika ce sai kin saka tsorona a zuciyar duk me takura mini, kuma yau kallon da Iya ta yi mini ya bam bamta da wanda ta ke mini a kullum.“
Rik'o hannuwanta Shukhura ta yi had'e da fad'in.
"Tabbas 'Yar baiwa ce ke Yayarmu.“
Kana ta shiga labarta mata yadda sukai da Iya ta na dariya, murmushi Nusrat ta yi tace.
"Tabbas Iya tai namijin k'ok'ari da ba ta sume miki ba, don in nice wallahi sumewa zan yi, a gaskiya kin d'au hak'k'in 'yar tsohuwa, don ta tsorata sosai tun da gashi ko labarin ainihin abinda ya faru ba ta bayar ba.“
"Wallahi ba wani hak'k'in ta da na d'auka, in hakane ita sau nawa ta na d'aukar hak'k'unanmu. “
Girgiza kai Mama ta yi, a kwance take duk a tunaninsu bacci take, duk abinda Shukhuran ta fad'a ta jishi, kuma ta na nemawa 'yar tata shiriya, don Baba yace da kansa zai dingai mata rubutu ta na sha, don abin nata ya fara yawa duk abinda akai mata tace sai ta rama ko ta halin k'ak'a.
"Kya ci gidanku, bari Babanku ya dawo sai na gaya masa, kuma ki tashi kije yau ke za ki mata shara ki wanke mata band'aki. “
Zunb'uro baki gaba tai ta mik'e, don in ba ta ta shi ba ta san Mama na iya jefo mata duk abinda ke kusa da ita, bayan fitarta Mama ta yi tunanin may be taje ta kumai mata wata muguntar don haka ta shiga k'wala mata kira kafin ta tashi ta bi bayanta.......
300 za ku biya domin samunsa cikin sauk'i.
0567838462
In kuma katin wayane ku turo ta wannan layin, shaidarki ta biya ma ki turo cikinta.
09037093702
In katin wayane 400 zaku biya
Garab'asa gareku masoyana duk wacce ta sayi wannan littafin za ta sami wanda zan rubuta gaba kyauta, ban yadda ki sayi littafina ki dinga turawa gruop ba, in hakan za kiyi ki sameni a layina muyi magana.
Allah ka k'arawa mahaifanmu lafiya da nisan kwana, Amin.
#Team KTG
#N.W.A
[10/8, 3:42 PM] Binta Lawan: *BEBE'ARTH*
Wattpad@Rashuna
*KATANGA*
____________
*FOUR*
Washe gari da safe misalin goma da rabi, zaune suke suna cin jolof in taliya a babban tray, kasancewar Baba ba ya nan ba a gida ya kwana ba kuma girkin Umma ne sai tak'i toya k'osai ta dama zallar kunu kad'ai ta bawa Nimha 200 ta siyo musu iya su da Iya kawai, wannan dalilin ne yasa Mama ta yi musu jolof in taliya saboda kunu kad'ai bazai rik'e cikinsu ba kuma Nusrat ba ta shan kunu sai koko.
Muryar Hidaya suka ji ta na k'wallowa Nusrat kira tab'e baki Shukhura ta yi bayan ta zuba taliyar a bakinta tace.
"Ga su shafi da mai nan an faso. “
Wata muguwar harara Mama ta jefeta da shi, kawai sai tai murmushi ta sunkui da kai, daga bakin k'ofa Hidaya ta tsaya, ta tsuguna har k'asa ta gaisar da Mama kana ta dubi Nusrat da ke kallonta ta na murmushi, ta yafitota da hannu had'e da fad'in.
"Kizo Yaa RJ ne ke kiranki, tsam Nusrat ta mik'e dama jikinta da hijabi saboda ba ta rabo da shi a jikinta ta bi bayan Hidaya suka fice Mama ta bita da idanuwa, Shukhura ce tace.
"Nifa Mama sai nake ganin Aunty Maryam kamar ba ta son Yaa RJ ya na kula Yayarmu.“
"Rufe mini baki ko na dakar miki shi da hannuna, na fa gaya miki ba na son irin magan ganun nan ko? Idan ma ba ta son ya kulata naga ta dalilinta duk kuka sanshi.“
"Yi hak'uri Mama, amma kuma in saboda kar wata alak'a ta shiga tsakaninsu ne to ta sha kurumunta in Allah ya yarda mijin Yayarmu ba daga tsatson mijinta zai fito ba ehe. “
Girgiza kai kawai Mama ta yi don zuciya ta kusa ciyota ta k'wala mata mificin da ke kusa da ita, zama Shukhura ta gyara had'e da gyara murya tace.
"Mamarmu nidai na gaji wallahi, ko yaushe sai ki dinga hanamu fad'a ana kuma k'wararmu, nidai wallahi idan Baba ya dawo zan kwashe duk abinda matarsa ke mana a gidan nan in gaya masa, haka kawai yanzu da ba dan muna da wannan taliyar ba sai dai fa mu zauna da yunwa har rana da ranar ma ba wani ishashh......“
Dakatawa ta yi da maganar sakamakon mificin da Mama ta rafka mata don taga hararar da take wurga mata ba za ta saka ta rufe mata baki ba sai ta had'a da duka, mik'ewa Shukhura ta yi ta na zunb'uro baki, ta figi hijabinta da ke kan k'ofa, ta na matsar k'wallar k'arya ta fice ta na.
"Wallahi na kusa yin maganin wata a cikin gidan nan.“
Ta fad'a da k'arfi yadda Umma da ke d'aki za ta jiyo ta.
Aunty Maryam na shiga d'aki ta tarar da Iya da kumburarran goshi.
"A'a Iya me ya sameki haka?“
"Zamewa na yi na fad'i na buge da bango. “
"To wannan karcewar ta gefen fuskarki fa?“
"Ke nifa ba na son tambaya, na gaya miki zamewa na yi na fad'i, me kuma kike son ji, kin wani titsiyeni kamar wata uwata sai kinji abinda ya sameni sai kace wani abu za ki iya a kai, mtssss. “
Taja tsaki taci gaba da sababi yayin da Aunty Maryam tace.
"Allah ya huci zuciyarki.“
Ta fice daga d'akin, in ba haka ba ba za ta daina sababin ba, ta shiga d'akin Umma don su gaisa.
"Ayya Iya sannu me ya same ki?“
"Ke dai bari 'yar nan, duhun dare ne irin na damuna, na tashi fitsari na nemi cocilan d'ita na rasa nai shahada na fito haka shine na sha k'asa.“
"Ayya sannu Allah ya kiyaye, ga karin kumallon ki nan.“
Cewar Nimha, daga haka kuma ta juya ta fita kafin Iya tace.
"Amin. “
Nimha na zuwa ta gayawa Ummanta abinda ya samu Iya, tab'e baki Umman ta yi had'e da fad'in.
"Wa ya sani ma ko karkashin aljanar yarinyar cen ta kuma kad'awa ta zuba mata, ni ban tab'a ganin tak'adiriyar yarinya irin Shukhura ba, Iya na cewa Nusrat 'yar aljanu ai Shukhura ce 'yar aljanu ba Nusrat ba.“
Maganar da Umma ta yi kaf a kunnen Shukhura suka sauka, wani murmushi ta yi a ranta tace.
'Allah ya had'amu za kwa kiyi kallon tak'adiranci.'
Kowa na gidan sai da ya shiga ya duba Iya, Nusrat da Shukhura a tare suka shiga duba ta, abinda ya bawa Nusrat mamaki ganin Iya ta kirata da Nusrat abinda tsawon rayuwarta ba ta tab'a kiranta da shi ba, sai dai ta kirata da Ai, ba ma za tace Ayshan ba, duk don Malam ya ji haushi.
Sannan kuma har suka fito ba ta sanyata aiki ba, kasancewar duk sanda ta shiga gurin ba za ta fito ba sai ta moreta ko ya ya ne, kuma ta na kallon Shukhura ta na ta sunkui da kai ta na matse dariya, shine da suka koma d'aki ta dubi Shukhuran tace.
"Wai dariyar me kike ta matsewa ne a d'akin Iya? “
"Yo ba dole na yi dariya ba, kinga kuwa goshinta kamar mulmuleliyar daddawa sai shek'i yake. “
Ta fashe da dariyar da ke cinta tun d'azu.
"Allah ban yadda da ke ba Shukhura, duk yadda akai ta dalilinki Iya ta ji ciwon nan. “
" To ni me ta mun da zan saka ta ji ciwo? “
Ta fad'a ta na d'an turo baki gaba.
"Kefe kika ce sai kin saka tsorona a zuciyar duk me takura mini, kuma yau kallon da Iya ta yi mini ya bam bamta da wanda ta ke mini a kullum.“
Rik'o hannuwanta Shukhura ta yi had'e da fad'in.
"Tabbas 'Yar baiwa ce ke Yayarmu.“
Kana ta shiga labarta mata yadda sukai da Iya ta na dariya, murmushi Nusrat ta yi tace.
"Tabbas Iya tai namijin k'ok'ari da ba ta sume miki ba, don in nice wallahi sumewa zan yi, a gaskiya kin d'au hak'k'in 'yar tsohuwa, don ta tsorata sosai tun da gashi ko labarin ainihin abinda ya faru ba ta bayar ba.“
"Wallahi ba wani hak'k'in ta da na d'auka, in hakane ita sau nawa ta na d'aukar hak'k'unanmu. “
Girgiza kai Mama ta yi, a kwance take duk a tunaninsu bacci take, duk abinda Shukhuran ta fad'a ta jishi, kuma ta na nemawa 'yar tata shiriya, don Baba yace da kansa zai dingai mata rubutu ta na sha, don abin nata ya fara yawa duk abinda akai mata tace sai ta rama ko ta halin k'ak'a.
"Kya ci gidanku, bari Babanku ya dawo sai na gaya masa, kuma ki tashi kije yau ke za ki mata shara ki wanke mata band'aki. “
Zunb'uro baki gaba tai ta mik'e, don in ba ta ta shi ba ta san Mama na iya jefo mata duk abinda ke kusa da ita, bayan fitarta Mama ta yi tunanin may be taje ta kumai mata wata muguntar don haka ta shiga k'wala mata kira kafin ta tashi ta bi bayanta.......
300 za ku biya domin samunsa cikin sauk'i.
0567838462
In kuma katin wayane ku turo ta wannan layin, shaidarki ta biya ma ki turo cikinta.
09037093702
In katin wayane 400 zaku biya
Garab'asa gareku masoyana duk wacce ta sayi wannan littafin za ta sami wanda zan rubuta gaba kyauta, ban yadda ki sayi littafina ki dinga turawa gruop ba, in hakan za kiyi ki sameni a layina muyi magana.
Allah ka k'arawa mahaifanmu lafiya da nisan kwana, Amin.
#Team KTG
#N.W.A
[10/8, 3:42 PM] Binta Lawan: *BEBE'ARTH*
Wattpad@Rashuna
*KATANGA*
____________
*FOUR*
Washe gari da safe misalin goma da rabi, zaune suke suna cin jolof in taliya a babban tray, kasancewar Baba ba ya nan ba a gida ya kwana ba kuma girkin Umma ne sai tak'i toya k'osai ta dama zallar kunu kad'ai ta bawa Nimha 200 ta siyo musu iya su da Iya kawai, wannan dalilin ne yasa Mama ta yi musu jolof in taliya saboda kunu kad'ai bazai rik'e cikinsu ba kuma Nusrat ba ta shan kunu sai koko.
Muryar Hidaya suka ji ta na k'wallowa Nusrat kira tab'e baki Shukhura ta yi bayan ta zuba taliyar a bakinta tace.
"Ga su shafi da mai nan an faso. “
Wata muguwar harara Mama ta jefeta da shi, kawai sai tai murmushi ta sunkui da kai, daga bakin k'ofa Hidaya ta tsaya, ta tsuguna har k'asa ta gaisar da Mama kana ta dubi Nusrat da ke kallonta ta na murmushi, ta yafitota da hannu had'e da fad'in.
"Kizo Yaa RJ ne ke kiranki, tsam Nusrat ta mik'e dama jikinta da hijabi saboda ba ta rabo da shi a jikinta ta bi bayan Hidaya suka fice Mama ta bita da idanuwa, Shukhura ce tace.
"Nifa Mama sai nake ganin Aunty Maryam kamar ba ta son Yaa RJ ya na kula Yayarmu.“
"Rufe mini baki ko na dakar miki shi da hannuna, na fa gaya miki ba na son irin magan ganun nan ko? Idan ma ba ta son ya kulata naga ta dalilinta duk kuka sanshi.“
"Yi hak'uri Mama, amma kuma in saboda kar wata alak'a ta shiga tsakaninsu ne to ta sha kurumunta in Allah ya yarda mijin Yayarmu ba daga tsatson mijinta zai fito ba ehe. “
Girgiza kai kawai Mama ta yi don zuciya ta kusa ciyota ta k'wala mata mificin da ke kusa da ita, zama Shukhura ta gyara had'e da gyara murya tace.
"Mamarmu nidai na gaji wallahi, ko yaushe sai ki dinga hanamu fad'a ana kuma k'wararmu, nidai wallahi idan Baba ya dawo zan kwashe duk abinda matarsa ke mana a gidan nan in gaya masa, haka kawai yanzu da ba dan muna da wannan taliyar ba sai dai fa mu zauna da yunwa har rana da ranar ma ba wani ishashh......“
Dakatawa ta yi da maganar sakamakon mificin da Mama ta rafka mata don taga hararar da take wurga mata ba za ta saka ta rufe mata baki ba sai ta had'a da duka, mik'ewa Shukhura ta yi ta na zunb'uro baki, ta figi hijabinta da ke kan k'ofa, ta na matsar k'wallar k'arya ta fice ta na.
"Wallahi na kusa yin maganin wata a cikin gidan nan.“
Ta fad'a da k'arfi yadda Umma da ke d'aki za ta jiyo ta.
Aunty Maryam na shiga d'aki ta tarar da Iya da kumburarran goshi.
"A'a Iya me ya sameki haka?“
"Zamewa na yi na fad'i na buge da bango. “
"To wannan karcewar ta gefen fuskarki fa?“
"Ke nifa ba na son tambaya, na gaya miki zamewa na yi na fad'i, me kuma kike son ji, kin wani titsiyeni kamar wata uwata sai kinji abinda ya sameni sai kace wani abu za ki iya a kai, mtssss. “
Taja tsaki taci gaba da sababi yayin da Aunty Maryam tace.
"Allah ya huci zuciyarki.“
Ta fice daga d'akin, in ba haka ba ba za ta daina sababin ba, ta shiga d'akin Umma don su gaisa.