Sashe 29
Katanga Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ringin d'aya Shukhuran ta d'aga da murnarta tace.
"Hello Ma.......“
Cak taji maganarta ta tsaya ta kasa furta Maman da take buk'atar fad'a, Mama ji tayi gabanta ya yanke ya fad'i a hankula ta furta.
"Innalillahi wainna ilaihir raji'un.“
Kafin taji saukar kukan Shukhura a kunnenta.
"Shukhura lafiyarki kuwa?“
Cikin kuka tace.
"Nima ban san me ke damuna ba, daku na kwanta a raina da ku kuma na tashi, tun da mukai sallar asuba nake son kiran wayarku amman na k'asa, sai na ji ana rad'a mini a kunnena wai ke ba mahaifiyata bace, Umma ce mahaifiyata ko kuma ace su Yayarmu ba 'yan uwana bane Nimha ce kad'ai 'yar uwata, na san Yayarmu ta damu sosai amman wallahi ko muryarta ba na son jin, ina cikin damuwa zuciyata ta na mini zafi, da na san haka auren zai zo mini da babu abinda zai sakani yinshi. “
Ta na kawowa nan ta fashe da wani matsanancin kuka, Mama kuwa Innalillahi kawai take ambata a zuciyarta, yayin da Nusrat duk ta na jin abubuwan da Shukhuran ta fad'a, had'a kanta tai da guiwa ta fashe da kuka me ciwo, 'yar uwarta da take sonta fiye da son da takewa kanta yau itace ta furta ba ta son jin muryarta, me yake shirin tunkaro rayuwarsu ne, waye me buk'atar rusa Katangar farin cikin da suka dad'e da ginata a zuciyoyinsu?
Majina Shukhura ta jaa taci gaba da cewa.
"Mama kicewa Umma me mukai mata take son rusa rayuwarmu gaba d'aya, in wani abu mukai mata sai mu nemi yafiyarta, na san dai itace ta shiga tsakaninmu saboda da sassafe ita na fara kira na gaisar, bayan ko anan cikin gidan ba kullum nake gaisheta ba. “
Numfasawa Mama tayi tace.
"Umma ba ta isa ta miki komai ba Shukhura, ki saka hakan a ranki, babu wani abu wanda yake faruwa a rayuwa face dole sai da wani zare da ya haddasa hakan, kuma bama iya ganin zaren, shi wannan zaren shi ake kira ZANEN K'ADDARA.
Dan haka kada ki kuma danganta abinda ya same ki da wani d'an adam, duk abinda ya sameki to ki tabbata yana cikin k'addararki, ki kuma kai kukanki ga Ubangiji domin shi kad'aine zai baki ikon cinye jarabawar da yai miki har ya yaye miki abinda ke damunki, yanzu kije kiyo auwala ki d'auki qur'ani ki karanta za kiji sanyi a ranki, maza jeki, Allah yayi miki albarka, ki kuma daina wannan kukan.“
Muryarta can k'asa tace.
"Tom“
Mama ta kashe wayar ta lumshe idonta kana ta bud'esu akan Nusrat da ke gurshek'an kuka......
Jiya ba ku jini ba, chargi ne ban samu ba wutarmu ta lalace, gobe da jibi ba lallai ne ku jini ba saboda muna hidimar biki.
300 za ku biya domin samunsa cikin sauk'i.
0567838462
NABABA FADILA SHU'AIB GTBANK
In kuma katin wayane ku turo ta wannan layin, shaidarki ta biya ma ki turo cikinta.
09037093702
In katin wayane 400 zaku biya.
Allah ka k'arawa
mahaifanmu lafiya da nisan kwana, Amin.
#N.W.A
#Team KTG
#Son so fisabilillah[4/26, 8:42 PM] Rabi: BEBE'ARTH
Wattpad@Rashuna
KATANGA...
...............
12
Cikin dare sosai jikin Mama ya tsananta kwana sukai basui bacci ba washe gari aka nufi asibiti da ita, suna zuwa ruwa aka fara saka mata don ta jigatu sosai, kafin a fara gwaje gwaje da aune aune wanda kuma basu hango komai dake damun Maman ba don haka suka rubuta musu tasa tasai.
Nusrat ce kad'ai ke jigila da Maman dukkan abinda aka buk'ata da kud'in Maman take yi don tun tahowarsu babu wanda ya biyo bayansu. Typod da
Maleria ce ke damunta har ta kusan cin k'arfinta don haka aka shiga mata treatment inta zuwa washe gari jikin nata ya d'an samu ba laifi sai bacci take sha abinta ganin hakane yasa Nusrat ta barwa na kusa da su ajiyarta akan zata je gida ta daho, tana fitowa ta samu d'an sahu har k'ofar gida ya ajiyeta ta bashi kud'insa ta shiga ciki, tana jin Iya na k'wallo mata kira don taga giftawarta amman tai biris kamar ba taji ba, tana shiga gurinsu da Umma ta fara cin karo d'an zaburowa tayi tana kallonta kafin tace.
‘’Ta rasu?‘’
Mamaki ne ya kama Nusrat ‘’To me take nufi‘’ Shine abinda zuciyarta ke tambayarta banza tayi mata ta saka kai za ta shiga d'akinsu taji muryar Baba ya k'wallo mata kira.
‘’Ke 'yar baiwa zo nan‘’
Fasa shiga d'akin ta yi ta juya zuwa d'akinsa, so yake ya tambayeta ya jikin Maman amman bakinsa yayi nauyi.
‘’Kiyi hak'uri kinji, Allah yayi miki albarka.’’
‘’Amin‘’ Tace tana dabarar goge k'wallar dake k'ok'arin zubowa kafin ta kuma cewa.
‘’Jikin nata da sauk'i ma, bacci na barota tana yi.‘’
‘’To masha Allah, Allah k'ara mata lafiya‘’
‘’Amin‘’ Tace kafin ta mik'e ta bar d'akin, Yusra ta tarar tana ta malelekuwa a tsakar d'aki, tana ganinta ta taso da gudu ta rungumeta.
‘’Yayarmu ya jikin Maman?‘’
‘’Da sauk'i,lafiya na ganki haka?‘’
‘’Yunwa ce Yayarmu rabona da abinci tun d'umaman jiya da safe, akwai garin amman ba kud'in cefane Baba bai samo ba ita kuma tak'i girkawa ni kuma na duba babu ko ficika a d'akin nan‘’
200 ta cira ta bata kafin tace.
‘’Ki anso taliya gidan tabawa kizo kici, amman ki sauri don tare zamu koma kya dinga ragen da wani abu kafin a sallamomu.‘’
‘’Tom‘’ Tace tana mik'ewa ta d'au hijabinta ta fice ita kuma ta fara tub'e kayanta da hanzari don duk hankalinta yana kan Mama, bayan fitowarta daga wanka tana ganin Umma da Iya a d'akin Baba tana jin ko tambayarsa jikin Maman suke su dai suka sani ta fad'i hakan a ranta, tana jin Umma na fad'in.
‘’Mutum sai wani fad'in rai yake, sai kace mu muka saka masa nauyin k'afar to sai dai bak'in ciki ya kashe shi aurene dai an riga anyi.‘’
Ko d'aga kai ta kalleta ba tayi ba ta shige d'aki saboda ba maganganunta ne a gabanta ba, a gaggauce ta shirya, ta d'aukarwa Mama kaya da hijabai, sai 'yan abubuwan da ba zaa rasa ba da zasu buk'ata a can, har ta gama had'a komai Yusra ba ta gama cin abinci ba.
‘’Ke matsalata da ke kenan wani yaron ma yafi ki saurin cin abinci .‘’
‘’Na ma k'oshi Yayarmu bari na wanko hannuna.‘’
Muryar Iya taji tana cewa.
‘’ Mik'o min na cinye Yusra.‘’
D'aukar kwanan tayi ta fita, almajiri taji yana bara ta kwa k'wallo masa kira yana zuwa ta juye masa ta wanke hannunta tana jin Iya na ta sababi tqna tsine mata tai banza da ita ta shige d'aki hijabinta ta d'auka had'e da fad'in.
‘’Muje Yayafmu.‘’
Fitowa,sukayi Nusrat ta kulle d'akin, suka lek'a d'akin Baba ta mishi sallama had'e da ajiye masa 500 tana jinsa yana ta sanya mata albarka.....
200 ne kacal katin waya 300
ga masu buk'ata zasu turo ta wannan accaunt in.
0567838462
FADILA SHU'AIBU NABABA GT BANK
In katin wayane ki turo ta wannan number
09037093702, shaidar ki ta biya ma ki turo cikinta
#NWA
#KTG
[4/26, 8:42 PM] Rabi: BEBE'ARTH
Wattpad@Rashuna
KATANGA...
...............13
Washe gari sai Mama ta tashi jikin nata da d'an dama, har wanka tayi ta sauya kaya suna ta hira da su Nusrat wanda farin ciki duk yabi ya dabaibayesu sunga Maman nasu ta samu sauk'i.
‘’Yayarsu kin gayawa Shukhura kuwa muna asibiti?‘’
Mama ce takewa Nusrat wannan tambayar yayin da Nusrat tace.
‘’Na kirata ba ta d'aga ba ni kuma ban kuma kira ba.‘’
‘’Kar kice zaki fishi da ita, domin kece zaki zame musu mahaifiya yayin da bana duniyar, nidai ina dad'a baki hak'uri, ki zamo mai hak'uri ga k'annenta, kirawo mini ita a wayata ki bani.‘’
Ji tayi ta kasa yiwa maganar Maman fassara taji kalaman wani iri a k'wanyarta, cikin wannan tunanin ta lalubo number Shukhura ta danna mata kira, tana fara shiga ta bawa Mama wayar sai da ta kusa katsewa sannan aka d'aga, cikin sanyin murya ta furta.
‘’Mamanmu‘’
‘’Na'am Mamana, nayi kewarki‘’
cewar Mama, yayin da Shukhuran tace.‘’Nima nayi kewarki, kina nan lafiya Mama, wallahi wani mugayen mafarkai nakeyi.‘’
‘’To dai yanzu Alhmdlillh, amman ina kwance a asibiti, ki rik'e addu'oi insha Allah babu abinda zai faru, so nake na ganki idan zai yuhu ko da daddare ne kisa ya kaho ki.‘’
‘’Tom shikenan insha Allah zamuzo tare, a turon addres in asibiti.‘’
‘’Toh Allah ya kawoku ya yiwa rayuwa albarka.‘’
‘’Amin Mamanmu‘’ta fad'a a sanyaye.
Suna gama maganar da Mama ta lalubi number Mustapha ta kirashi, yana ganin kiran nata ya kashe ya biyo‘’Ba dai jikin bane‘’
Ya jefo mata tambayar da yake ya fita ya barta da zazzab'i a jikinta.
‘’Uhhm uhmm ya ma sauka, Mama aka kwantar a asibiti, shine tace tana son ganina‘’
‘’Toh subhanallah ganinan zuwa‘’
Bai jira cewarta ba ya datse kiran.
Sai da ya fara zuwa sashen H Suwaiba da H Inna ya gaya musu, duk suka ce bara su shirya kafin su fito suma suje su dubata.
Da tagumi hannu bibbiyu ya tarar da Shukhuran da sassarfa ya k'arasa gareta yana cire hannuwan nata had'e da fad'in.
‘’Kin san fa ba'a son yin tagumi.‘’
‘’Bani da wani zab'i da ya wuce na tagumin sam wani iri nake jina duniyar ba ta mun dad'i.‘’
‘’Ki kwantar da hankalinki insha Allah Mama za taji sauki', muje ki sako hijabi mu tafi, Hajiya da Hajiya Inna sunce zasu.
"Hello Ma.......“
Cak taji maganarta ta tsaya ta kasa furta Maman da take buk'atar fad'a, Mama ji tayi gabanta ya yanke ya fad'i a hankula ta furta.
"Innalillahi wainna ilaihir raji'un.“
Kafin taji saukar kukan Shukhura a kunnenta.
"Shukhura lafiyarki kuwa?“
Cikin kuka tace.
"Nima ban san me ke damuna ba, daku na kwanta a raina da ku kuma na tashi, tun da mukai sallar asuba nake son kiran wayarku amman na k'asa, sai na ji ana rad'a mini a kunnena wai ke ba mahaifiyata bace, Umma ce mahaifiyata ko kuma ace su Yayarmu ba 'yan uwana bane Nimha ce kad'ai 'yar uwata, na san Yayarmu ta damu sosai amman wallahi ko muryarta ba na son jin, ina cikin damuwa zuciyata ta na mini zafi, da na san haka auren zai zo mini da babu abinda zai sakani yinshi. “
Ta na kawowa nan ta fashe da wani matsanancin kuka, Mama kuwa Innalillahi kawai take ambata a zuciyarta, yayin da Nusrat duk ta na jin abubuwan da Shukhuran ta fad'a, had'a kanta tai da guiwa ta fashe da kuka me ciwo, 'yar uwarta da take sonta fiye da son da takewa kanta yau itace ta furta ba ta son jin muryarta, me yake shirin tunkaro rayuwarsu ne, waye me buk'atar rusa Katangar farin cikin da suka dad'e da ginata a zuciyoyinsu?
Majina Shukhura ta jaa taci gaba da cewa.
"Mama kicewa Umma me mukai mata take son rusa rayuwarmu gaba d'aya, in wani abu mukai mata sai mu nemi yafiyarta, na san dai itace ta shiga tsakaninmu saboda da sassafe ita na fara kira na gaisar, bayan ko anan cikin gidan ba kullum nake gaisheta ba. “
Numfasawa Mama tayi tace.
"Umma ba ta isa ta miki komai ba Shukhura, ki saka hakan a ranki, babu wani abu wanda yake faruwa a rayuwa face dole sai da wani zare da ya haddasa hakan, kuma bama iya ganin zaren, shi wannan zaren shi ake kira ZANEN K'ADDARA.
Dan haka kada ki kuma danganta abinda ya same ki da wani d'an adam, duk abinda ya sameki to ki tabbata yana cikin k'addararki, ki kuma kai kukanki ga Ubangiji domin shi kad'aine zai baki ikon cinye jarabawar da yai miki har ya yaye miki abinda ke damunki, yanzu kije kiyo auwala ki d'auki qur'ani ki karanta za kiji sanyi a ranki, maza jeki, Allah yayi miki albarka, ki kuma daina wannan kukan.“
Muryarta can k'asa tace.
"Tom“
Mama ta kashe wayar ta lumshe idonta kana ta bud'esu akan Nusrat da ke gurshek'an kuka......
Jiya ba ku jini ba, chargi ne ban samu ba wutarmu ta lalace, gobe da jibi ba lallai ne ku jini ba saboda muna hidimar biki.
300 za ku biya domin samunsa cikin sauk'i.
0567838462
NABABA FADILA SHU'AIB GTBANK
In kuma katin wayane ku turo ta wannan layin, shaidarki ta biya ma ki turo cikinta.
09037093702
In katin wayane 400 zaku biya.
Allah ka k'arawa
mahaifanmu lafiya da nisan kwana, Amin.
#N.W.A
#Team KTG
#Son so fisabilillah[4/26, 8:42 PM] Rabi: BEBE'ARTH
Wattpad@Rashuna
KATANGA...
...............
12
Cikin dare sosai jikin Mama ya tsananta kwana sukai basui bacci ba washe gari aka nufi asibiti da ita, suna zuwa ruwa aka fara saka mata don ta jigatu sosai, kafin a fara gwaje gwaje da aune aune wanda kuma basu hango komai dake damun Maman ba don haka suka rubuta musu tasa tasai.
Nusrat ce kad'ai ke jigila da Maman dukkan abinda aka buk'ata da kud'in Maman take yi don tun tahowarsu babu wanda ya biyo bayansu. Typod da
Maleria ce ke damunta har ta kusan cin k'arfinta don haka aka shiga mata treatment inta zuwa washe gari jikin nata ya d'an samu ba laifi sai bacci take sha abinta ganin hakane yasa Nusrat ta barwa na kusa da su ajiyarta akan zata je gida ta daho, tana fitowa ta samu d'an sahu har k'ofar gida ya ajiyeta ta bashi kud'insa ta shiga ciki, tana jin Iya na k'wallo mata kira don taga giftawarta amman tai biris kamar ba taji ba, tana shiga gurinsu da Umma ta fara cin karo d'an zaburowa tayi tana kallonta kafin tace.
‘’Ta rasu?‘’
Mamaki ne ya kama Nusrat ‘’To me take nufi‘’ Shine abinda zuciyarta ke tambayarta banza tayi mata ta saka kai za ta shiga d'akinsu taji muryar Baba ya k'wallo mata kira.
‘’Ke 'yar baiwa zo nan‘’
Fasa shiga d'akin ta yi ta juya zuwa d'akinsa, so yake ya tambayeta ya jikin Maman amman bakinsa yayi nauyi.
‘’Kiyi hak'uri kinji, Allah yayi miki albarka.’’
‘’Amin‘’ Tace tana dabarar goge k'wallar dake k'ok'arin zubowa kafin ta kuma cewa.
‘’Jikin nata da sauk'i ma, bacci na barota tana yi.‘’
‘’To masha Allah, Allah k'ara mata lafiya‘’
‘’Amin‘’ Tace kafin ta mik'e ta bar d'akin, Yusra ta tarar tana ta malelekuwa a tsakar d'aki, tana ganinta ta taso da gudu ta rungumeta.
‘’Yayarmu ya jikin Maman?‘’
‘’Da sauk'i,lafiya na ganki haka?‘’
‘’Yunwa ce Yayarmu rabona da abinci tun d'umaman jiya da safe, akwai garin amman ba kud'in cefane Baba bai samo ba ita kuma tak'i girkawa ni kuma na duba babu ko ficika a d'akin nan‘’
200 ta cira ta bata kafin tace.
‘’Ki anso taliya gidan tabawa kizo kici, amman ki sauri don tare zamu koma kya dinga ragen da wani abu kafin a sallamomu.‘’
‘’Tom‘’ Tace tana mik'ewa ta d'au hijabinta ta fice ita kuma ta fara tub'e kayanta da hanzari don duk hankalinta yana kan Mama, bayan fitowarta daga wanka tana ganin Umma da Iya a d'akin Baba tana jin ko tambayarsa jikin Maman suke su dai suka sani ta fad'i hakan a ranta, tana jin Umma na fad'in.
‘’Mutum sai wani fad'in rai yake, sai kace mu muka saka masa nauyin k'afar to sai dai bak'in ciki ya kashe shi aurene dai an riga anyi.‘’
Ko d'aga kai ta kalleta ba tayi ba ta shige d'aki saboda ba maganganunta ne a gabanta ba, a gaggauce ta shirya, ta d'aukarwa Mama kaya da hijabai, sai 'yan abubuwan da ba zaa rasa ba da zasu buk'ata a can, har ta gama had'a komai Yusra ba ta gama cin abinci ba.
‘’Ke matsalata da ke kenan wani yaron ma yafi ki saurin cin abinci .‘’
‘’Na ma k'oshi Yayarmu bari na wanko hannuna.‘’
Muryar Iya taji tana cewa.
‘’ Mik'o min na cinye Yusra.‘’
D'aukar kwanan tayi ta fita, almajiri taji yana bara ta kwa k'wallo masa kira yana zuwa ta juye masa ta wanke hannunta tana jin Iya na ta sababi tqna tsine mata tai banza da ita ta shige d'aki hijabinta ta d'auka had'e da fad'in.
‘’Muje Yayafmu.‘’
Fitowa,sukayi Nusrat ta kulle d'akin, suka lek'a d'akin Baba ta mishi sallama had'e da ajiye masa 500 tana jinsa yana ta sanya mata albarka.....
200 ne kacal katin waya 300
ga masu buk'ata zasu turo ta wannan accaunt in.
0567838462
FADILA SHU'AIBU NABABA GT BANK
In katin wayane ki turo ta wannan number
09037093702, shaidar ki ta biya ma ki turo cikinta
#NWA
#KTG
[4/26, 8:42 PM] Rabi: BEBE'ARTH
Wattpad@Rashuna
KATANGA...
...............13
Washe gari sai Mama ta tashi jikin nata da d'an dama, har wanka tayi ta sauya kaya suna ta hira da su Nusrat wanda farin ciki duk yabi ya dabaibayesu sunga Maman nasu ta samu sauk'i.
‘’Yayarsu kin gayawa Shukhura kuwa muna asibiti?‘’
Mama ce takewa Nusrat wannan tambayar yayin da Nusrat tace.
‘’Na kirata ba ta d'aga ba ni kuma ban kuma kira ba.‘’
‘’Kar kice zaki fishi da ita, domin kece zaki zame musu mahaifiya yayin da bana duniyar, nidai ina dad'a baki hak'uri, ki zamo mai hak'uri ga k'annenta, kirawo mini ita a wayata ki bani.‘’
Ji tayi ta kasa yiwa maganar Maman fassara taji kalaman wani iri a k'wanyarta, cikin wannan tunanin ta lalubo number Shukhura ta danna mata kira, tana fara shiga ta bawa Mama wayar sai da ta kusa katsewa sannan aka d'aga, cikin sanyin murya ta furta.
‘’Mamanmu‘’
‘’Na'am Mamana, nayi kewarki‘’
cewar Mama, yayin da Shukhuran tace.‘’Nima nayi kewarki, kina nan lafiya Mama, wallahi wani mugayen mafarkai nakeyi.‘’
‘’To dai yanzu Alhmdlillh, amman ina kwance a asibiti, ki rik'e addu'oi insha Allah babu abinda zai faru, so nake na ganki idan zai yuhu ko da daddare ne kisa ya kaho ki.‘’
‘’Tom shikenan insha Allah zamuzo tare, a turon addres in asibiti.‘’
‘’Toh Allah ya kawoku ya yiwa rayuwa albarka.‘’
‘’Amin Mamanmu‘’ta fad'a a sanyaye.
Suna gama maganar da Mama ta lalubi number Mustapha ta kirashi, yana ganin kiran nata ya kashe ya biyo‘’Ba dai jikin bane‘’
Ya jefo mata tambayar da yake ya fita ya barta da zazzab'i a jikinta.
‘’Uhhm uhmm ya ma sauka, Mama aka kwantar a asibiti, shine tace tana son ganina‘’
‘’Toh subhanallah ganinan zuwa‘’
Bai jira cewarta ba ya datse kiran.
Sai da ya fara zuwa sashen H Suwaiba da H Inna ya gaya musu, duk suka ce bara su shirya kafin su fito suma suje su dubata.
Da tagumi hannu bibbiyu ya tarar da Shukhuran da sassarfa ya k'arasa gareta yana cire hannuwan nata had'e da fad'in.
‘’Kin san fa ba'a son yin tagumi.‘’
‘’Bani da wani zab'i da ya wuce na tagumin sam wani iri nake jina duniyar ba ta mun dad'i.‘’
‘’Ki kwantar da hankalinki insha Allah Mama za taji sauki', muje ki sako hijabi mu tafi, Hajiya da Hajiya Inna sunce zasu.