Sashe 32
Katanga Complete Hausa Novel · about 8 min read
In katin wayane ki turo ta wannan number
09037093702, shaidar ki ta biya ma ki turo cikinta
Duk wacce za ta sayi littafina ta sayeshi da sharad'in in na mutu ban k'arasa ba ta yafe mini da rai da rayuwa duk a hannun Allah suke, bani da tabbacin zan kai lokacin sai dai muna fatan fin hakanma, Allah kasa mu cika da imani amin.
#NWA
#KTG
[4/26, 8:42 PM] Rabi: BEBE'ARTH
Wattpad@Rashuna
®️NAGARTA WRI.ASOCIATION
KATANGA...
In baki siya ba ya kamata ki mallaki naki a hannu kar garab'asar ta wuce ki, in na gama free page zaki siyeshi akan 300 ne,kuma in kin siya yanzu zaki samu damar karanta CIN AMANA kyauta, kada ku bari wannan garabasar ta wuceku, kada ku manta akwai abin amfani a ciki.
Masu tambayata document in na gama, shi kuma zaku sameshi akan 500kacal.
...............16
Babane zaune a shagonsa ya kunna 'yar tsohuwar redionsa yana saurare, yau tun da ya fito ko biyar baiyi ba kamar wanda akaiwa tofin Allah tsine, ko kuma don kayan nasa sunyi k'asa ne Allah ne dai masani.
Wani mutum ne ya taho yana jan k'afa d'aya d'aya k'afar da alamu harbinsa akayi don ga jini nan na d'iga daga saman kafad'arsa ma harbinne, sai da yazo saitin da Baba yake ya ajiye masa wata 'yar k 'aramar camera da 'yar farar takarda, "Ka kula sosai rayuwarka za ta iya shiga had'ari, dukkan bayanan na cikin takaddar, kayi k'ok'ari gurin ganin ka isar mini da sak'ona,don tawa ta k'are bazan tab'a shaa ba, amman zanyi farin ciki muddun a hannu me amana na dank'a sak'ona."
Yana kawowa nan yayi saurin juyawa yabi ta gefen shagon nasa, kafin lokacin Baba yayi saurin d'auke abinda ya ajiye masa ya b'oye a aljihunsa, yaci gaba da saurarar redionsa amman zuciyarsa cike take da taraddadin wannan al'amari.
Wasu mutane ne suka tsaya daga bakin shagon nasa suna nazarin gurin ganin jini ya d'id'd'iga, daga ganin fuskokinsu ba imani zasui ba, zuciyar Baba sai bugawa take cike da tsoro amman ya maze yana saurarar redionsa wanda ba ya ma fuskantar abinda ake fad'i a ciki, kafin su kuma subi hanyar da ya bi saboda d'igar jinin da ya ankarar da su.
Baba cike da tsoro da taraddadi ya huni a wannan rana, gashi bai san ya takaye tsakanin mutumin nan da wayannan mutanen ba, a haka har lokacin tashinsa yayi ya tashi ya nufi gida cike da mugun zulumi.
Sai cikin dare ya warware takaddar da ya bashi ga abinda ta k'unsa;
"Ina fatan sak'ona ya isa hannun me rik'on amana, wanda zai iya siyar da rayuwarsa kamar yadda na siyar da tawa, na san muddun ka kalli abinda ke cikin camerar nan muddun kana da imani za ka so a hukunta wanda ya aikata hakan, ina so a isarmin da sak'on camerar nan hannun Ibrahim Gogel ko kuma Aashiq Aliyu Gogel, kaf ahalin GOGEL ESTATE mutum biyunnan na aninta sak'ona ya isa garesu."
Wata jik'ak'k'iyar zufa Abba ya goge, tashin hankali na bayyyana k'arara akan fuskarsa, to shi da baisan fuskokin wa'yannan mutane biyu ba ta ina zai ganesu? Bashi da me bashi wannan amsar, ko da ya kunna camerar kasa cigaba da kallon abinda ke ciki yayi hankalinsa na mugun tashi, a take shima yaji zai iya salwantar da rayuwarsa muddun wannan sak'o zai isa ga wa'yannan mutane biyu, bayansu bai jin zai iya bawa kowa sai dai in su d'auki ransa, d'aga tabarmar dake shimfid'e a tsakar d'akinsa yayi ya hak'a rami ya zira camerar a ciki had'e da takaddar ya rufe ya mayar, a ranar cike da wannan zulumin ya kwana.
Bari yayi sai da aka ibi kusan wata guda da faruwar hakan kana ya nufi GOGEL ESTATE dake GRA, securitin dake bakin gate in a k'alla sun kusan su goma kuma majiya k'arfi, to shin ta ina ma zai tunkari wannan gida yace zai shiga? Ya tabbata sai sun rud'asa da tambayoyin gurin wa yazo, shikwa bai shirya amsoshinsu ba don hakan bai san wata matsala za ta janyo ba, yana gama wannan tunanin kawai ya juya zai bar layin, wata motace tasha gabansa da sauri yayi saurin ja baya yana kiran sunan Allah, kafin wasu mutane su fito daga ciki su dannashi cikin motar suka jata da gudun gaske.
Har bayan sallar isha Baba bai dawo gida ba, Nusrat sam ta kasa samun nutsuwa a zuciyarta, haka kawai take jin k'irjinta na ta mugun bugawa hakan yasa ta d'aukar carbi tana jaa, tun tana jin motsin Umma har taji shiru alamun itama ta kwanta, Yusra kuwa dama ta jima da yin bacci saboda yau tashi tayi ba ta jin dad'i, Nusrat ba tayi aune ba sai gani tayi har d'ayan dare tayi babu Baba babu labarinsa abinda bai tab'a yi ba kenan, fita tayi taje bakin k'ofar d'akin Umma ta k'wank'wasa mata.
Tsaki taji Umman ta jaa had'e da fad'in.
"To nima yau babu abinda na dafa sai kaje gurin shafi da man 'yarka ta baka don itace dolenka, haba da kai zanji ne ko da tshohuwar kwad'ayayyar matar can da komai aka kawo mun idonta yana kai, mtsss."
Wani bak'in ciki Nusrat taji ya kawo mata wuya, yanzu ya dace ta gayawa mijinta haka don kawai Allah ya jarabceshi da babu, ta manta duk irin d'awainiyar da yayi a lokacin da yake da shi, kuma rashin mutumcin bai tsaya kansa har da uwar da ta diroshi duniya, duk lalacewar iyaye ai iyaye ne ba'a isa a canja musu suna ba, juyawa kawai tayi ta nufi gurin Iya, k'wank'wasa mata k'ofar tayi kafin taji muryarta tace.
"Waye nan?"
"Iya nice, cewa nayi kinga Baba shiru har yanzu bai dawo ba."
"Ke kinjimu da fi'ilin yarinya, Baban naki k'aramin yaro da zai b'ata ko kuwa? Kika sani ko wata harkar samun kud'ince tazo masa."
Haushine ya kuma turnik'e Nusrat, wannan son kud'i irin na kakar tasu ba ta san irinsa ba, ita sam babu wani yare da take ganewa sai yaran kud'i masu shi kawai take mutumtawa take darajawa inkwa baka da shi kai da banza duk d'aya hatta a cikin 'ya'yanta ma, Allah ka rabamu da irin wannan zuciyar amin.
Gidan Baffa Shamsu ta nufa tana bubbuga musu gida, inda Allah ya taimaketa basui bacci ba kasancewar Mmn Amima ta fita unguwa ba ta dawo da wuri ba hakanne yasa girki yayi mata dare sai kusan shabiyu ta kammala, to shiyasa bayan sun gama ci suka zauna don abincin ya tsarga musu mai makon sui zaman shiru sai suka kunna tv film in da ake kuma yaja hankalinsu har suke buk'atar ganin k'arshensa to sai kuma suka ji bugu wanda ya tsorata Amima da mmanta, Baffa Shamsu ne kawai bai tsorata ba yazo yana tambayar. "waye?"
"Nusrat ce"
Ta fad'a da muryarta mai son fashewa da kuka, bud'e gidan yayi yana tambayarta.
"Lafiya Nusrat kuwa?"
"Babane har yanzu bai dawo ba." Ta fad'a tana mai fashewa da kuka, don haka kawai take jin kamar da akwai abinda ya faru da Baban.
"Kuma an kira wayarshi?"
"Bani da waya ai."
Ta fad'a da shashshek'ar kuka.
"Kinga kiyi shiru babu abinda ya faru insha Allah sai alkhairi shigo ciki in kira wayarsa muji."
Ya kira yafi sau a k'irga ana sanar masa a kashe take, amman yaki ya gasgata hakan gani yake kamar sharrin network ne, shima kuma sai hankalinsa yayi mugun d'agawa, don haka yacewa Nusrat bari yaje kasuwar tasu ya gano, Nusrat ta mak'ale akan sai ta bishi yace tazo su tafi, yacewa Mmn Amima ta rufe gidan in sun fita....
200 ne kacal katin waya 300
ga masu buk'ata zasu turo ta wannan accaunt in.
0567838462
FADILA SHU'AIBU NABABA GT BANK
In katin wayane ki turo ta wannan number
09037093702, shaidar ki ta biya ma ki turo cikinta
Duk wacce za ta sayi littafina ta sayeshi da sharad'in in na mutu ban k'arasa ba ta yafe mini da rai da rayuwa duk a hannun Allah suke, bani da tabbacin zan kai lokacin sai dai muna fatan fin hakanma, Allah kasa mu cika da imani amin.
#NWA
#KTG
[4/26, 8:42 PM] Rabi: BEBE'ARTH
Wattpad@Rashuna
®️NAGARTA WRI.ASOCIATION
KATANGA...
In baki siya ba ya kamata ki mallaki naki a hannu kar garab'asar ta wuce ki, in na gama free page zaki siyeshi akan 300 ne,kuma in kin siya yanzu zaki samu damar karanta CIN AMANA kyauta, kada ku bari wannan garabasar ta wuceku, kada ku manta akwai abin amfani a ciki.
Masu tambayata document in na gama, shi kuma zaku sameshi akan 500kacal.
...............17
Ba ko wasu mutanene suka d'auke Baba ba face mutanen da suka biyo wannan mutumin da ya bashi camera, yadda suka ga jinin sosai a bakin shagon Baban hakan yasa suka d'ora masa ayar tambaya, har suka sanarwa da ogansu ma'ana wanda ya sanyasu aikin shi kuma ya basu umarnin bin diddiginsa had'e da d'ora masa ido akan dukkan wani motsi da zaiyi, sun so rabuwa da shi da suka ga an ibi kusan wata baiyi wani motsi ba alamun zatonsu bai tabbata ba, amman sai ogan nasu yace suci gaba da sanya masa ido don akwai mutane masu matuk'ar wayo zai iya yuyuwa don ya b'atar da tunaninsu yayi hakan to sai yau kuma ya kawo kansa don suna ganinsa a bakin estate in suka san me ya kawo shi.
09037093702, shaidar ki ta biya ma ki turo cikinta
Duk wacce za ta sayi littafina ta sayeshi da sharad'in in na mutu ban k'arasa ba ta yafe mini da rai da rayuwa duk a hannun Allah suke, bani da tabbacin zan kai lokacin sai dai muna fatan fin hakanma, Allah kasa mu cika da imani amin.
#NWA
#KTG
[4/26, 8:42 PM] Rabi: BEBE'ARTH
Wattpad@Rashuna
®️NAGARTA WRI.ASOCIATION
KATANGA...
In baki siya ba ya kamata ki mallaki naki a hannu kar garab'asar ta wuce ki, in na gama free page zaki siyeshi akan 300 ne,kuma in kin siya yanzu zaki samu damar karanta CIN AMANA kyauta, kada ku bari wannan garabasar ta wuceku, kada ku manta akwai abin amfani a ciki.
Masu tambayata document in na gama, shi kuma zaku sameshi akan 500kacal.
...............16
Babane zaune a shagonsa ya kunna 'yar tsohuwar redionsa yana saurare, yau tun da ya fito ko biyar baiyi ba kamar wanda akaiwa tofin Allah tsine, ko kuma don kayan nasa sunyi k'asa ne Allah ne dai masani.
Wani mutum ne ya taho yana jan k'afa d'aya d'aya k'afar da alamu harbinsa akayi don ga jini nan na d'iga daga saman kafad'arsa ma harbinne, sai da yazo saitin da Baba yake ya ajiye masa wata 'yar k 'aramar camera da 'yar farar takarda, "Ka kula sosai rayuwarka za ta iya shiga had'ari, dukkan bayanan na cikin takaddar, kayi k'ok'ari gurin ganin ka isar mini da sak'ona,don tawa ta k'are bazan tab'a shaa ba, amman zanyi farin ciki muddun a hannu me amana na dank'a sak'ona."
Yana kawowa nan yayi saurin juyawa yabi ta gefen shagon nasa, kafin lokacin Baba yayi saurin d'auke abinda ya ajiye masa ya b'oye a aljihunsa, yaci gaba da saurarar redionsa amman zuciyarsa cike take da taraddadin wannan al'amari.
Wasu mutane ne suka tsaya daga bakin shagon nasa suna nazarin gurin ganin jini ya d'id'd'iga, daga ganin fuskokinsu ba imani zasui ba, zuciyar Baba sai bugawa take cike da tsoro amman ya maze yana saurarar redionsa wanda ba ya ma fuskantar abinda ake fad'i a ciki, kafin su kuma subi hanyar da ya bi saboda d'igar jinin da ya ankarar da su.
Baba cike da tsoro da taraddadi ya huni a wannan rana, gashi bai san ya takaye tsakanin mutumin nan da wayannan mutanen ba, a haka har lokacin tashinsa yayi ya tashi ya nufi gida cike da mugun zulumi.
Sai cikin dare ya warware takaddar da ya bashi ga abinda ta k'unsa;
"Ina fatan sak'ona ya isa hannun me rik'on amana, wanda zai iya siyar da rayuwarsa kamar yadda na siyar da tawa, na san muddun ka kalli abinda ke cikin camerar nan muddun kana da imani za ka so a hukunta wanda ya aikata hakan, ina so a isarmin da sak'on camerar nan hannun Ibrahim Gogel ko kuma Aashiq Aliyu Gogel, kaf ahalin GOGEL ESTATE mutum biyunnan na aninta sak'ona ya isa garesu."
Wata jik'ak'k'iyar zufa Abba ya goge, tashin hankali na bayyyana k'arara akan fuskarsa, to shi da baisan fuskokin wa'yannan mutane biyu ba ta ina zai ganesu? Bashi da me bashi wannan amsar, ko da ya kunna camerar kasa cigaba da kallon abinda ke ciki yayi hankalinsa na mugun tashi, a take shima yaji zai iya salwantar da rayuwarsa muddun wannan sak'o zai isa ga wa'yannan mutane biyu, bayansu bai jin zai iya bawa kowa sai dai in su d'auki ransa, d'aga tabarmar dake shimfid'e a tsakar d'akinsa yayi ya hak'a rami ya zira camerar a ciki had'e da takaddar ya rufe ya mayar, a ranar cike da wannan zulumin ya kwana.
Bari yayi sai da aka ibi kusan wata guda da faruwar hakan kana ya nufi GOGEL ESTATE dake GRA, securitin dake bakin gate in a k'alla sun kusan su goma kuma majiya k'arfi, to shin ta ina ma zai tunkari wannan gida yace zai shiga? Ya tabbata sai sun rud'asa da tambayoyin gurin wa yazo, shikwa bai shirya amsoshinsu ba don hakan bai san wata matsala za ta janyo ba, yana gama wannan tunanin kawai ya juya zai bar layin, wata motace tasha gabansa da sauri yayi saurin ja baya yana kiran sunan Allah, kafin wasu mutane su fito daga ciki su dannashi cikin motar suka jata da gudun gaske.
Har bayan sallar isha Baba bai dawo gida ba, Nusrat sam ta kasa samun nutsuwa a zuciyarta, haka kawai take jin k'irjinta na ta mugun bugawa hakan yasa ta d'aukar carbi tana jaa, tun tana jin motsin Umma har taji shiru alamun itama ta kwanta, Yusra kuwa dama ta jima da yin bacci saboda yau tashi tayi ba ta jin dad'i, Nusrat ba tayi aune ba sai gani tayi har d'ayan dare tayi babu Baba babu labarinsa abinda bai tab'a yi ba kenan, fita tayi taje bakin k'ofar d'akin Umma ta k'wank'wasa mata.
Tsaki taji Umman ta jaa had'e da fad'in.
"To nima yau babu abinda na dafa sai kaje gurin shafi da man 'yarka ta baka don itace dolenka, haba da kai zanji ne ko da tshohuwar kwad'ayayyar matar can da komai aka kawo mun idonta yana kai, mtsss."
Wani bak'in ciki Nusrat taji ya kawo mata wuya, yanzu ya dace ta gayawa mijinta haka don kawai Allah ya jarabceshi da babu, ta manta duk irin d'awainiyar da yayi a lokacin da yake da shi, kuma rashin mutumcin bai tsaya kansa har da uwar da ta diroshi duniya, duk lalacewar iyaye ai iyaye ne ba'a isa a canja musu suna ba, juyawa kawai tayi ta nufi gurin Iya, k'wank'wasa mata k'ofar tayi kafin taji muryarta tace.
"Waye nan?"
"Iya nice, cewa nayi kinga Baba shiru har yanzu bai dawo ba."
"Ke kinjimu da fi'ilin yarinya, Baban naki k'aramin yaro da zai b'ata ko kuwa? Kika sani ko wata harkar samun kud'ince tazo masa."
Haushine ya kuma turnik'e Nusrat, wannan son kud'i irin na kakar tasu ba ta san irinsa ba, ita sam babu wani yare da take ganewa sai yaran kud'i masu shi kawai take mutumtawa take darajawa inkwa baka da shi kai da banza duk d'aya hatta a cikin 'ya'yanta ma, Allah ka rabamu da irin wannan zuciyar amin.
Gidan Baffa Shamsu ta nufa tana bubbuga musu gida, inda Allah ya taimaketa basui bacci ba kasancewar Mmn Amima ta fita unguwa ba ta dawo da wuri ba hakanne yasa girki yayi mata dare sai kusan shabiyu ta kammala, to shiyasa bayan sun gama ci suka zauna don abincin ya tsarga musu mai makon sui zaman shiru sai suka kunna tv film in da ake kuma yaja hankalinsu har suke buk'atar ganin k'arshensa to sai kuma suka ji bugu wanda ya tsorata Amima da mmanta, Baffa Shamsu ne kawai bai tsorata ba yazo yana tambayar. "waye?"
"Nusrat ce"
Ta fad'a da muryarta mai son fashewa da kuka, bud'e gidan yayi yana tambayarta.
"Lafiya Nusrat kuwa?"
"Babane har yanzu bai dawo ba." Ta fad'a tana mai fashewa da kuka, don haka kawai take jin kamar da akwai abinda ya faru da Baban.
"Kuma an kira wayarshi?"
"Bani da waya ai."
Ta fad'a da shashshek'ar kuka.
"Kinga kiyi shiru babu abinda ya faru insha Allah sai alkhairi shigo ciki in kira wayarsa muji."
Ya kira yafi sau a k'irga ana sanar masa a kashe take, amman yaki ya gasgata hakan gani yake kamar sharrin network ne, shima kuma sai hankalinsa yayi mugun d'agawa, don haka yacewa Nusrat bari yaje kasuwar tasu ya gano, Nusrat ta mak'ale akan sai ta bishi yace tazo su tafi, yacewa Mmn Amima ta rufe gidan in sun fita....
200 ne kacal katin waya 300
ga masu buk'ata zasu turo ta wannan accaunt in.
0567838462
FADILA SHU'AIBU NABABA GT BANK
In katin wayane ki turo ta wannan number
09037093702, shaidar ki ta biya ma ki turo cikinta
Duk wacce za ta sayi littafina ta sayeshi da sharad'in in na mutu ban k'arasa ba ta yafe mini da rai da rayuwa duk a hannun Allah suke, bani da tabbacin zan kai lokacin sai dai muna fatan fin hakanma, Allah kasa mu cika da imani amin.
#NWA
#KTG
[4/26, 8:42 PM] Rabi: BEBE'ARTH
Wattpad@Rashuna
®️NAGARTA WRI.ASOCIATION
KATANGA...
In baki siya ba ya kamata ki mallaki naki a hannu kar garab'asar ta wuce ki, in na gama free page zaki siyeshi akan 300 ne,kuma in kin siya yanzu zaki samu damar karanta CIN AMANA kyauta, kada ku bari wannan garabasar ta wuceku, kada ku manta akwai abin amfani a ciki.
Masu tambayata document in na gama, shi kuma zaku sameshi akan 500kacal.
...............17
Ba ko wasu mutanene suka d'auke Baba ba face mutanen da suka biyo wannan mutumin da ya bashi camera, yadda suka ga jinin sosai a bakin shagon Baban hakan yasa suka d'ora masa ayar tambaya, har suka sanarwa da ogansu ma'ana wanda ya sanyasu aikin shi kuma ya basu umarnin bin diddiginsa had'e da d'ora masa ido akan dukkan wani motsi da zaiyi, sun so rabuwa da shi da suka ga an ibi kusan wata baiyi wani motsi ba alamun zatonsu bai tabbata ba, amman sai ogan nasu yace suci gaba da sanya masa ido don akwai mutane masu matuk'ar wayo zai iya yuyuwa don ya b'atar da tunaninsu yayi hakan to sai yau kuma ya kawo kansa don suna ganinsa a bakin estate in suka san me ya kawo shi.