Sashe 38
Dafin Harshe Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cike da tabbatarwa ya ce da ni"ƙwarai kuwa matuƙar bai fi ƙarfina ba, indai kuɗi ko ƙarfi suna magani to tabbas zan tsaya miki".
Na cije leɓena kana na ce"kulawa nake so". Ya ranƙwafo da kansa saitin fuskana"kin tabbata shi kaɗai kike buƙata, bayan shi ba kya buƙatar komai Amatullah?".
"Ba na buƙatar komai bayan hakan".
Ya yi gyaran mury kafin ya soma cewa"to na yi miki alƙawari ba za ki taɓa yin kuka alhalin kina tare da ni ba. Kuma zan tabbatar da cewa ba ki yi dana sanin amsar soyayyata, ina so ki ba ni dama na nuna miki tsantsan son da nake gwada miki".
Ya ƙare zancen yana marairaice murya tare da lumshe idanunsa yana yi muni wani irin kallon da na ji dukkan jikina ya amsa, da hakan ya tursasa mini sadda kaina ƙasa.
Ya saki murmushi kafin ya ce"ki ɗauko kanki ko kuma na ɗago shi na goge miki hawayen da suka ɓata wannan kyakykyawar fuskar". Babu shiri na ɗago kaina ya miƙo mini wani ƙyale da ya zaro daga aljihunsa na amsa na goge fuskata.
Kamar ko yaushe na zuba masa kunun a roba na miƙa masa ya miƙo hannu zai ƙarba, kwatsam ya cafko da ƴatsun hannuna ya riƙe. Jikina ya yi wani irin yarfawa na same hannu babu shiri sai dai da mamakina ko gizau ban ga ya yi ba balle ya ji wani iri kamar yadda ni na ji.
Har ya gama shan kunun ya ƙarishe surutunsa na gaza sake jikina, muka yi sallama aka zai je ya dubo ko an gama masa lodi ya dawo. Wani numfashi mai nauyi na fesar daga bakina ina jin ƙirjina ya yi mini wani irin nauyi tamkar an yi min ajiyar dutsi. Kamar daga sama na ji an rumgume ni ta baya tare da faɗin"babbar yarinya, yarinya mai lokaci na yi kewar kasancewa tare da ke". Take jikina ya soma rawa tamkar wacce aka jonawa wutar lantarki na yi ta maza na ƙwace jikina tare da miƙews tsaye duk da rawar da ƙafafuna suke yi da ya taimaka wajen ƙara dahuwar jikina ina jin zafin har cikin jiki da jijiyata.
"Malam lafiyarka kuwa me ye hakan?".
Na yi maganar har yanzu jikina bai bar rawa ba, shi ma da alama mamaki ne ya hana da motsa balle ya ce wani abun illa kallona da yake yi. Sai da ya dafe goshinsa kafin ya ce"ki yi haƙuri don Allah na yi zaton Amira ce, amma ki yi haƙuri".
"Ba komai".
Na amsa da shi a gajarce ina komawa na zauna, amsar da na ba shi ya ƙara gaskata mini abin da Amira take sanar da ni na ce na sauya. Tabbas da da ne sai na ko farcena ya riƙe bisa kuskure sai na yi masa wankin babban bargo tare da tara masa mutane su yi ca a kansa.
"Don Allah ke Æ´ar uwar Amiran ce?"
Na tsinkayo muryarsa a karo na biyu na yi masa kallo guda tare da kawar da kaina gefe.
"E".
"Ta yi nisa ne?"
"E za ka iya tafiya in sauri kake yi".
Bai ce da ni komai face murmushin da ya saka wanda na gaza gano manufar yin ta. Ya ja bencin ya zauna tare da fito da wayarsa yana latsawa, babu jimawa Amira ta dawo lokacin har na soma tattara mana kaya ina haÉ—a su a wajen guda.
"Mafarki nake yi ko kuma a farke nake? Sayyid kai É—in ne ko kuwa gizo idanuna suke yi min?".
Amira ta yi zancen cikin zallar mamakin da har sai da ya bayyana a cikin kalymanta yayin da take isowa wajen. Ya tashi ya tsaya yana murmushi wanda na lura kamar hakan É—abi'arsa ce.
"Ni ɗin ne dai babbar yarinya, yau da asuba na doro garin". Ta dafe ƙirjinta"na shiga uku! Kai da aka ce an fashi sun tare motaku sun tafi da ku".
"To yanzu dai ai idanunki sun gane miki gaskiya. Ya wannan cikar Æ´ar uwarki ce?". Ta kallo ni kafin ta ce"e ga shi kuma ka zo za mu tafi". Ya É—age kafaÉ—unta"ba matsala gobe za mu haÉ—e. Dole mu magantu da ke".
"Sayyid manyan gari, to shikenan sai gobe za mu haÉ—u". Da haka suka yi sallama almajiran suka yi gaba da kayan yayin da mu ma muka fito. Har mun yi nisa kafin na yi magana.
"Amira me ye haÉ—in ki da wannan mutum?".
"Wa? Wai Sayyid? Abokina ne da harkan azurki ya haÉ—a mu da shi".
"Ki dai yi hankali da shi, har ta rumgume ni ya yi cikin rashin sani wai ya yi zaton ke ce. Hakan ya nuna kenan kuna yin irin hakan a tsakanin ku".
Ta ja tsaya"kar ki gaya min Amatullah. Amma lalle Sayyid ya ƙaro wulaƙanci". Daga haka ta fashe da dariyar da ya ƙular da ni har na kasa cewa da ita komai har muka isa gida, cinikin da na yi na damƙawa Umma na yo alwala na gabatar da salla na ci abinci kana na watso ruwa na soma shirin tafiya islamiyya. Ina ta so na tambayi Umma shin ko Abba ya dawo amma ban ga fuskar hakan ba.
Haka na fito duk masallatan unguwan sai da na rage ƙafa inda na iso wajen kon zan ga Abba amma babu shi babu alamarsa. Haka na isa islamiyyar raina duk babu daɗi ina zuwa Malam Aminu ya ce na aji huɗu na yi musu ƙari na je na yi musu na koma ajinmu, sai da muka dawo daga salla kana Malam Suleiman ya shigo ajinmu ya yi mana ƙari tun da muka soma ba mu dakata ba har sai da aka tashi, ya yi mana addu'a kowa ya watse.
Hatta Rauda da Ammi sai da suka fahimci ba na jin daɗi amma na musanta musu na fir na ƙi yarda, haka muka rabu da su kowa ya yi layinsu. Tun da doso ƙofar ɗakinmu nake jiyo tashin muryar Umma har na doso ƙofar ƙirjina bai daina sakan lugudai ba.
[10/15, 11:05 AM] Maimunatu Iyam🥰: *DAFIN HARSHE*
Â©ï¸ Maimuna Tijjani Iyam
_________________________________
Page 2ï¸âƒ£9ï¸âƒ£
Gabana ya ci gaba da bugu yana jin wani irin tsananin faɗuwar gaba, sai dai hakan bai hana ni ƙara tunkarar ɗakin ba. Ciki-ciki na yi sallamar da ya tsaya iya kan leɓena yayin da nake zura ƙafafuna cikin falon na tsaya cak yayin da na yi tozali da Abba, Yaya Alhassan da kuma Umar ƴaƴan Anty Sawwama ƴar uwa ɗaya tal ga Abba.
"Da ku har mahaifiyar takun da take ikirarin É—an uwanta ne uban me ye kuke tsinana min?. Ko yaushe kuna sintikin zuwa gidan nan ba za a bar ni na huta a cikin gidana na sakata na wala ba, wacce iriyar bala'i wannan?". Zafafan kalaman Umma kenan da suka fara dira a kunnuwana da ya tilasta mini yin mutuwar tsaye ina kallon su É—aya bayan É—aya.
"Anty Hafsatu mu fa da ki gan mu ba tashin hankali ba ne ya kawo mu ehe. Ziyara muka zo wajen kawunmu kuma dai ba za ki taɓa raba hanta da jini ba. Ko kin ƙi ko ƙin so shi namu ne muma na sa ne". Umar ya yi zancen yana miƙewa tsaye fuskarta ta yi kici-kici, daman duk ƴaƴan Anty Sawwama babu mai zafin zuciyarsa da saurin fushi.
"Lalle Umar wuyanta ya isa yanka, ba shakka uwar taka ce kenan ta kitsa maka ka zo ka yi min wannan ɗiban albarkan. Manniru kana gani wannan yaron da aka haifa akan idona yana kallon tsabar idona yana gaya min abin da ransa ya ke so amma don mutuwar zuciya irin naka ka gaza taɓuka komai. Allah wadaran naka ya lalace".
Cikin sanyin murya Yaya Alhassan ya amshe zancen cikin faɗin"don Allah Anty Hafsatu ki yi haƙuri, ki hukunta Umar akan duk abin da ya yi miki amma na roƙe ki da kar ki jingina wautar da ya yi da mahaifiyarmu......". Kafin ya rufe bakinsa Umma ta katse shi.
"Dalla can rufe min baki kai da shi ɗin me ye bambamcinku? Duk ƙwaryar sama ce take dukan na ƙasa. Don Allah zan ba ku sallahu ku kai wa ita uwar takun ni wargi ce daidai nake da ƙugun ko wani ɗan iska".
"A'a Anty ki dinga sausauta kalamanki don ba za mu jure wani abun ba....". Umar ya yi furucin cin zallar ɓacin ran da ya bayyana har a bisa harshensa, yana rufe bakinsa Yaya Alhassan ya ɗauke sa da mari.
"Umar ka yi hauka ne ko kuma wani abun ka sha? Ko manta wacece a tsaye a gabanka da har take faɗa kake mayar mata ita ɗin tsararka ce? Ko me ye za ta yi ta ci daraja da kimar Kawu mana, maza yanzu ka ba ta haƙuri kafin na sassaɓa maka".
Dafe kuncinsa Umar ya yi yana wani irin huci ba a kufule ya ce"Anty ki yi haƙuri". Yana dasa aya anan ya fice daga falon fu kamar iska ina da tabbacin ɓacin ran da yake ciki ya makantar da idanunsa daga ganina tsaye a kusa da ƙofar. Sai a lokacin muka haɗa ido da Yaya Alhassan sai dai ya ɗauke idonsa ya yi tamkar bai ganni ba ya ci gaba da maganar daga inda ya ja burki.
"Kawu don Allah ka yi haƙuri ba nufin mu kenan mu zo mu tada maka da hankali ba, mun zo ne don mu sada zumunci mu kuma tattaunawa da ƴar uwarmu Amatullah akan batun sauƙanta da yake gabatowa. Amma ba mu sama ganawa da ita ba".
Ya juyo yana kallona kana ya zarce da faɗin"Amatullah don Allah duk wani abun da kike buƙata kar ki yi ƙasa a gwiwa ki garzayo ki sanar da ni, duk wani abun da ake yi wa ko wacce yarinya a irin wannan lokacin zan yi miki shi".
Taɓe baki Umma ta yi tana jan wani dogo tsaki mai dogon zango, Abba kam ƙasa ya yi da kansa ya kasa ɗagowa balle ya ce wani abun har Yaya Alhassan ya juya zai tafi.
"Sai ki ƙariso ai ƴar iska tauraruwa mai wutsiya ganin ki ba alkhairi ba".
Na cije leɓena kana na ce"kulawa nake so". Ya ranƙwafo da kansa saitin fuskana"kin tabbata shi kaɗai kike buƙata, bayan shi ba kya buƙatar komai Amatullah?".
"Ba na buƙatar komai bayan hakan".
Ya yi gyaran mury kafin ya soma cewa"to na yi miki alƙawari ba za ki taɓa yin kuka alhalin kina tare da ni ba. Kuma zan tabbatar da cewa ba ki yi dana sanin amsar soyayyata, ina so ki ba ni dama na nuna miki tsantsan son da nake gwada miki".
Ya ƙare zancen yana marairaice murya tare da lumshe idanunsa yana yi muni wani irin kallon da na ji dukkan jikina ya amsa, da hakan ya tursasa mini sadda kaina ƙasa.
Ya saki murmushi kafin ya ce"ki ɗauko kanki ko kuma na ɗago shi na goge miki hawayen da suka ɓata wannan kyakykyawar fuskar". Babu shiri na ɗago kaina ya miƙo mini wani ƙyale da ya zaro daga aljihunsa na amsa na goge fuskata.
Kamar ko yaushe na zuba masa kunun a roba na miƙa masa ya miƙo hannu zai ƙarba, kwatsam ya cafko da ƴatsun hannuna ya riƙe. Jikina ya yi wani irin yarfawa na same hannu babu shiri sai dai da mamakina ko gizau ban ga ya yi ba balle ya ji wani iri kamar yadda ni na ji.
Har ya gama shan kunun ya ƙarishe surutunsa na gaza sake jikina, muka yi sallama aka zai je ya dubo ko an gama masa lodi ya dawo. Wani numfashi mai nauyi na fesar daga bakina ina jin ƙirjina ya yi mini wani irin nauyi tamkar an yi min ajiyar dutsi. Kamar daga sama na ji an rumgume ni ta baya tare da faɗin"babbar yarinya, yarinya mai lokaci na yi kewar kasancewa tare da ke". Take jikina ya soma rawa tamkar wacce aka jonawa wutar lantarki na yi ta maza na ƙwace jikina tare da miƙews tsaye duk da rawar da ƙafafuna suke yi da ya taimaka wajen ƙara dahuwar jikina ina jin zafin har cikin jiki da jijiyata.
"Malam lafiyarka kuwa me ye hakan?".
Na yi maganar har yanzu jikina bai bar rawa ba, shi ma da alama mamaki ne ya hana da motsa balle ya ce wani abun illa kallona da yake yi. Sai da ya dafe goshinsa kafin ya ce"ki yi haƙuri don Allah na yi zaton Amira ce, amma ki yi haƙuri".
"Ba komai".
Na amsa da shi a gajarce ina komawa na zauna, amsar da na ba shi ya ƙara gaskata mini abin da Amira take sanar da ni na ce na sauya. Tabbas da da ne sai na ko farcena ya riƙe bisa kuskure sai na yi masa wankin babban bargo tare da tara masa mutane su yi ca a kansa.
"Don Allah ke Æ´ar uwar Amiran ce?"
Na tsinkayo muryarsa a karo na biyu na yi masa kallo guda tare da kawar da kaina gefe.
"E".
"Ta yi nisa ne?"
"E za ka iya tafiya in sauri kake yi".
Bai ce da ni komai face murmushin da ya saka wanda na gaza gano manufar yin ta. Ya ja bencin ya zauna tare da fito da wayarsa yana latsawa, babu jimawa Amira ta dawo lokacin har na soma tattara mana kaya ina haÉ—a su a wajen guda.
"Mafarki nake yi ko kuma a farke nake? Sayyid kai É—in ne ko kuwa gizo idanuna suke yi min?".
Amira ta yi zancen cikin zallar mamakin da har sai da ya bayyana a cikin kalymanta yayin da take isowa wajen. Ya tashi ya tsaya yana murmushi wanda na lura kamar hakan É—abi'arsa ce.
"Ni ɗin ne dai babbar yarinya, yau da asuba na doro garin". Ta dafe ƙirjinta"na shiga uku! Kai da aka ce an fashi sun tare motaku sun tafi da ku".
"To yanzu dai ai idanunki sun gane miki gaskiya. Ya wannan cikar Æ´ar uwarki ce?". Ta kallo ni kafin ta ce"e ga shi kuma ka zo za mu tafi". Ya É—age kafaÉ—unta"ba matsala gobe za mu haÉ—e. Dole mu magantu da ke".
"Sayyid manyan gari, to shikenan sai gobe za mu haÉ—u". Da haka suka yi sallama almajiran suka yi gaba da kayan yayin da mu ma muka fito. Har mun yi nisa kafin na yi magana.
"Amira me ye haÉ—in ki da wannan mutum?".
"Wa? Wai Sayyid? Abokina ne da harkan azurki ya haÉ—a mu da shi".
"Ki dai yi hankali da shi, har ta rumgume ni ya yi cikin rashin sani wai ya yi zaton ke ce. Hakan ya nuna kenan kuna yin irin hakan a tsakanin ku".
Ta ja tsaya"kar ki gaya min Amatullah. Amma lalle Sayyid ya ƙaro wulaƙanci". Daga haka ta fashe da dariyar da ya ƙular da ni har na kasa cewa da ita komai har muka isa gida, cinikin da na yi na damƙawa Umma na yo alwala na gabatar da salla na ci abinci kana na watso ruwa na soma shirin tafiya islamiyya. Ina ta so na tambayi Umma shin ko Abba ya dawo amma ban ga fuskar hakan ba.
Haka na fito duk masallatan unguwan sai da na rage ƙafa inda na iso wajen kon zan ga Abba amma babu shi babu alamarsa. Haka na isa islamiyyar raina duk babu daɗi ina zuwa Malam Aminu ya ce na aji huɗu na yi musu ƙari na je na yi musu na koma ajinmu, sai da muka dawo daga salla kana Malam Suleiman ya shigo ajinmu ya yi mana ƙari tun da muka soma ba mu dakata ba har sai da aka tashi, ya yi mana addu'a kowa ya watse.
Hatta Rauda da Ammi sai da suka fahimci ba na jin daɗi amma na musanta musu na fir na ƙi yarda, haka muka rabu da su kowa ya yi layinsu. Tun da doso ƙofar ɗakinmu nake jiyo tashin muryar Umma har na doso ƙofar ƙirjina bai daina sakan lugudai ba.
[10/15, 11:05 AM] Maimunatu Iyam🥰: *DAFIN HARSHE*
Â©ï¸ Maimuna Tijjani Iyam
_________________________________
Page 2ï¸âƒ£9ï¸âƒ£
Gabana ya ci gaba da bugu yana jin wani irin tsananin faɗuwar gaba, sai dai hakan bai hana ni ƙara tunkarar ɗakin ba. Ciki-ciki na yi sallamar da ya tsaya iya kan leɓena yayin da nake zura ƙafafuna cikin falon na tsaya cak yayin da na yi tozali da Abba, Yaya Alhassan da kuma Umar ƴaƴan Anty Sawwama ƴar uwa ɗaya tal ga Abba.
"Da ku har mahaifiyar takun da take ikirarin É—an uwanta ne uban me ye kuke tsinana min?. Ko yaushe kuna sintikin zuwa gidan nan ba za a bar ni na huta a cikin gidana na sakata na wala ba, wacce iriyar bala'i wannan?". Zafafan kalaman Umma kenan da suka fara dira a kunnuwana da ya tilasta mini yin mutuwar tsaye ina kallon su É—aya bayan É—aya.
"Anty Hafsatu mu fa da ki gan mu ba tashin hankali ba ne ya kawo mu ehe. Ziyara muka zo wajen kawunmu kuma dai ba za ki taɓa raba hanta da jini ba. Ko kin ƙi ko ƙin so shi namu ne muma na sa ne". Umar ya yi zancen yana miƙewa tsaye fuskarta ta yi kici-kici, daman duk ƴaƴan Anty Sawwama babu mai zafin zuciyarsa da saurin fushi.
"Lalle Umar wuyanta ya isa yanka, ba shakka uwar taka ce kenan ta kitsa maka ka zo ka yi min wannan ɗiban albarkan. Manniru kana gani wannan yaron da aka haifa akan idona yana kallon tsabar idona yana gaya min abin da ransa ya ke so amma don mutuwar zuciya irin naka ka gaza taɓuka komai. Allah wadaran naka ya lalace".
Cikin sanyin murya Yaya Alhassan ya amshe zancen cikin faɗin"don Allah Anty Hafsatu ki yi haƙuri, ki hukunta Umar akan duk abin da ya yi miki amma na roƙe ki da kar ki jingina wautar da ya yi da mahaifiyarmu......". Kafin ya rufe bakinsa Umma ta katse shi.
"Dalla can rufe min baki kai da shi ɗin me ye bambamcinku? Duk ƙwaryar sama ce take dukan na ƙasa. Don Allah zan ba ku sallahu ku kai wa ita uwar takun ni wargi ce daidai nake da ƙugun ko wani ɗan iska".
"A'a Anty ki dinga sausauta kalamanki don ba za mu jure wani abun ba....". Umar ya yi furucin cin zallar ɓacin ran da ya bayyana har a bisa harshensa, yana rufe bakinsa Yaya Alhassan ya ɗauke sa da mari.
"Umar ka yi hauka ne ko kuma wani abun ka sha? Ko manta wacece a tsaye a gabanka da har take faɗa kake mayar mata ita ɗin tsararka ce? Ko me ye za ta yi ta ci daraja da kimar Kawu mana, maza yanzu ka ba ta haƙuri kafin na sassaɓa maka".
Dafe kuncinsa Umar ya yi yana wani irin huci ba a kufule ya ce"Anty ki yi haƙuri". Yana dasa aya anan ya fice daga falon fu kamar iska ina da tabbacin ɓacin ran da yake ciki ya makantar da idanunsa daga ganina tsaye a kusa da ƙofar. Sai a lokacin muka haɗa ido da Yaya Alhassan sai dai ya ɗauke idonsa ya yi tamkar bai ganni ba ya ci gaba da maganar daga inda ya ja burki.
"Kawu don Allah ka yi haƙuri ba nufin mu kenan mu zo mu tada maka da hankali ba, mun zo ne don mu sada zumunci mu kuma tattaunawa da ƴar uwarmu Amatullah akan batun sauƙanta da yake gabatowa. Amma ba mu sama ganawa da ita ba".
Ya juyo yana kallona kana ya zarce da faɗin"Amatullah don Allah duk wani abun da kike buƙata kar ki yi ƙasa a gwiwa ki garzayo ki sanar da ni, duk wani abun da ake yi wa ko wacce yarinya a irin wannan lokacin zan yi miki shi".
Taɓe baki Umma ta yi tana jan wani dogo tsaki mai dogon zango, Abba kam ƙasa ya yi da kansa ya kasa ɗagowa balle ya ce wani abun har Yaya Alhassan ya juya zai tafi.
"Sai ki ƙariso ai ƴar iska tauraruwa mai wutsiya ganin ki ba alkhairi ba".