← Book details Ciranin Amana Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 56 OF 58

Sashe 56

Ciranin Amana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Goge hawaye Amana tayi tare da cewa ko kaifa dama nasan yaushe ma zaka mun haka ai kai dan Aljanna ne,Alim murmushi ya kara yi tare da cewa to ki kara rikeni da Amana sosai idan ba haka ba ta biyu tazo, Amana tace an gama ogana ranka ya Dade me martaba,
Takawarka lafiya zakin Amana daga ni ba Kari,little Aabid kuwa ko a buhun barkono sai na haifoshi, Dariya Alim ya fashe da ita tare da daukan Amana cak ya goyata a bayansa kana yace muje mu tafi garin barkonon ma gaba daya ki bani yaji me ginger da curry,Amana ta rada masa me maggi zaka ce,

Suna saman Bed Alim yana murza dukiyar fulaninta Amana ta lumshe ido,ido rufe taja yaji tare da cewa ko 'ya'ya Hudu ne ya dace a haifesu 1time saboda yanda ake Jin dadin nan,suna ta murzar juna Amana ta kara cewa yan uku ne ya kamata ko yan Hudu yanda kullum kake dura abu a ciki,
Allah sa dai receptors su ja su kaiwa egg din nan,na saka kwai nayi kwai har sun gaji,

Alim najin Amana sama sama tana ta surutanta wanda ba a hayyacinta take ba,
Yayi adduar Saduwa kenan Amana ma tayi tata,da kyar Jin yana yi,yana shigarta ta tace bismill...ah.....yan Hudu kuje Ku boye cikin mahaifa ni kuwa na santaloku,Alim ya rufe mata baki da nasa yana kissing,da karfi ta fisge bakin ta a slow kamar yar maye tace Abeg ka kyale min bakina nayi abinda naga dama kai hanaka ihunka nakeyi? To nima yau sai nayi abinda naga dama,
Alim yasan yanda Amana take burburwa a bed din,iya shegenta takeyi son ranta,kuma karawa Alim kaimi takeyi,kasa hakura yakeyi,domin suna hutawa su kara cin abubuwa sannan ya tafi wani round din haka yakeyi,yana so kuma ya dan dinga daga mata kafa,amma Amana sai ta jawo yayi ta karawa yanda zata dinga masa sexy abu,domin kalar ihun da take masa ma kansa na daban ne kara susucewa yakeyi,ko an gama sai ta kirkiro salon da dakansa zai kara manne mata.danma yayi sa'a she is so active a komai ba sanya,kuma zata dage iya yinta ta bashi abinda yake so,ta masa abinda yake so a lokacin da yake bukatar hakan,gata ta gama karantarsa,ta gama gane kan abinta,tasan duk abinda yafi so ta fannin komai na kwanciyar aure da sauran na zaman takewa,

Kamar wacce ta karanci fannin xxx yanda take bada style iri iri,tasan me zata masa,tasan kuma yanda zasu hadu su saita Kansu su dinga kawowa kusan lokaci daya.Alim kam gwarzon Oga ne,komai ya gama kwarewa shi yasa yake haukata Amanarsa da salonsa iri iri itama bata gajiya dashi,idan zai nemeta ko sau nawa ne saboda yanda yake jiyar da ita dadin duniya ba a magana karamar hauka takeyi.

Yau Saturday da yamma Alim yasa Amana ta shirya suka zaga gidan dangi da frnds dinsa masu aure,daga nan sukaje gaishe da Abba da Mum abin gwanin sha'awa.
A hanyar dawowarsu driver na jansu Alim ya kalli Amana dake kwance a kafadarsa yace mu tsaya ayi take away? Yatsina fuska Amana tayi tace kullum sai ka shigo min da kayan kwadayi iri iri,komai kana siyowa kullum bafa ka shigowa ba tare da Leda a hannunka ba,a barshi duk ina da su sweet da komai,girki kawai na yi mana wani Abin marar nauyi,
Ko nama baza kici ba? Amana ta kada kai,beef meat? Kaza?dan shila? Kan rago? Cowtail? Fish? Icecream? Duk Amana ta kada kai bata so,
Ya kara rada mata a kunne sai me to ko cosmetics? Tace haba kaima kasan ba abinda babu,red eye liner fa?ko black? Dariya Amana tayi ta tuna sanda tacewa Alim ko jar jagira sai ya siya.

Yau suna dawowa gida Alim da kansa ya dafa musu indomie suka ci tayi dadi,sannan sukayi shirin bacci suka kwanta sai bacci,yau wacce rana ya bar Amana ta huta,
Can tsakar dare Amana ta farka da muguwar sha'awar Alim da ta rasa ta mene,Alim yana ta baccinsa hankalinsa kwance,Amana ta kare masa kallo harda kunna light,mikewa tayi ta shiga toilet, aka kara shiryawa tsab harda kara brush tare da watsa ruwa a jikinta,ta fito daure da towel,
Ta cire towel din ta jefar tare da fesa body spray,ta kara shafa wasu turaruka na musamman masu rikita me gida, haka ba komai a jikinta ta koma saman Bed,
Tare da shigewa blacket,Alim dan karamin boxers ne a jikinsa,Amana ta manne a jikin Alim tana ta faman juye juye,shidai Alim Bai San tanayi ba,tana so ta tasheshi sai tace kai karfa ya rainani,Can kuma tace to mene mijina ne,ni da dan kadan nake nemansa, shike nemana fa kullum Bai fi sau kadan na nemeshi ba,

Bari kawai wlh na tasheshi dole ya min nima tunda nayi duk yanda zanyi na masa wayo ya tashi yaki tashi ayi me gaba daya,
Nasan ma ina tashinsa zai kawo full light.

A hankali ta fara tashinsa ta hanyar sosa masa kunne da kyar ya bude Ido,bai jira komai ba ya jawo Amana gabansa ya kwantar da ita tare da kara kankameta yace sleep kinji yaci gaba da baccinsa,
Amana tace wlh sai ya tashi,kara mikewa tayi zaune,Alim ya kara damkota cikin bacci tare da rungumota ta baya,dukiyar fulaninta na cikin hannunsa,Amana kara rudewa tayi,ta fara tashinsa da baki, Baby...Dearna, ka tashi pls yunwa nakeji wai tayi masa wayo,da kyar ya kara bude idonsa ya daura idonsa akanta dama bata kashe light ba,
Kan Alim yayi wani Dum ya Mike zaune, kin fiye rigima Sha ruwa ki kwanta da safe sai kici,Amana komawa tayi jikinsa tare da kanannadeshi Alim baccinsa yaji ya gudu gaba daya kamar ya rungumi transformer haka yake Jin jikinsa dalilin abinda Amana ke masa a jikinsa,

A hankali tace I need u honey,Alim dama da kadan yake jira yace shine kika wani tsaya kina min nuku nuku.
Tuni Ya marzaye shima ya shiga toilet ya kara tsaftace ko ina,ya fito ya fesa Body spray, jawota jikinsa yayi yace yar Albarka yanzu zan miki service.

Shekarar su biyu da Aure cif,Badriyya ta haifi mace Sunanta little Amana ansha suna,watan little Amana daya Sakeena ma ta santalo Namiji kato kyakyawa aka Sha suna tace a sa masa Alim ita kuma,

Hamza,Isa,kb,da Salma anyi bikinsu ansha shagali,inda aka kai Salma Adamawa gidan Deeni kwaro,
Ga Asiya ma da tsohon cikinta,Amana ta gama tabbatarwa maybe baza ta haihu ba ita, watanni biyu tsakani Amana tayi dan zazzabi kadan ta tashi, kullum sai cin Aya,ga yanda take sha'awar Alim,ta canja gaba daya,skin dinta kamar dafaffiyar kaza tsabar laushi,ta gaji ta daina pt test ta hakura,
Kullum sai kwadayi,Alim ma ya fuskanci wani abu da kyar ta yarda da Alim cewar ta kara test su gani,tana toilet tayi test aiko ta fito da gudun tsiya,tana oyoyo little Aabid,Aabid oyoyo,Alim ma murna kamar me,

Asibiti suka wuce aka kara test har ya kai wurin 4mths basu sani ba,nan aka gama musu komai daya dace suka dawo cike da murna,
Amana tace kar a fadawa kowa sai dai a ganta da katon cikinta, haka sukayi shuru ba wanda ya sani,ko kace kamar ciki ne dake Amana ko?, Amana baza tace eh ba,hmm kawai zata ce ko tace to wa ya sani abu a duhu ko shine ko ba shi bane.

Haka suka dinga rainon ciki har ya girma,kowa ya gani murna yakeyi musamman Mum da Abba,
Su Nura sai murna sukeyi ana tayasu murna,
Har cikin ya kai wata Tara,haihuwa ko yau ko gobe,da kyar take takawa,Alim ko fita baya yi yana manne da ita sai abinda takeso

Wata ranar talata Amana ta fara Jin ciwo kadan kadan ta fadawa Alim honey kamar fa nakuda nakeyifa wlh daurewa nakeyi kawai ciwon yayi yawa.

Da gudu Alim ya hada komai suka tafi asibiti,ya fadawa Mum tazo da Hajja me aikin Mum wata dattijuwa,
Amana ana dubata akace haihuwa ce,Abin mamaki tsabar juriyar Amana ko hawaye babu,yatsina fuska kawai takeyi idan ciwon ya motsa mata,
Alim ya kasa zaune ya kasa tsaye sai zirga zirga yakeyi baji ba gani.
Kamar shine me nakudar,
Amana kuwa daurewa kawai takeyi bata taba Jin ciwo irin wannan ba,amma bata ko ehem,ko Mum ta jinjina mata har dai yau bata haihu ba sai wahala da take Sha sosai ta fita a hayyacinta.

Alim ya rasa yanda zai saka kansa,Amanarsa kawai yake tunani da tausayi,gashi an hanashi shiga ciki.
Alim harda hawaye ganin doctor tace har yau bata haihu ba.

AsmaBaffa
✳CIRANIN AMANA✳

205-210

Official

By
AsmaBaffa

FINAL

Amana ta dan Dade kadan sannan Allah ya taimaketa ta santalo danta Namiji katon gaske,kyakyawa fari kwal kamar bature,readers yaron dake jikin poster din Ciranin Amana ba Aabid din farko bane wanda ya rasu,Aabid din Amana ne da ta haifa yanzu.
Alim murna kamar ya Haukace ganin Amanansa lafiya lau da ita,
Mum cewa tayi gidanta zasu koma da Amana baza ta koma gidan Alim ba sai tayi arba'in, Alim baiyi musu ba amma yace dashi za a koma gaba daya ai nan ma gidane ba matsala tunda gyara masa headquarter za ayi b a damuwa.

Dungumawa sukayi gaba daya gidan Mum, Alim yaki tafiya wai shine zai mata wankan,Mum ta koreshi,sai dare ya dawo tare da haurawa saman Bed yace honey ina ma yan uku kika haifo min,Amana ta Galla masa harara,tace dayan ma na gode akace uku zan haifo ai na shiga uku,ashe dana ke neman yan uku ganganci nakeyi wai wannan wahala haka,na zata mutuwa ce.murmushi Alim yayi yace na matsu kiyi arba'in na koma Ango,murmushi tayi tace me za a fasa mutuwa ko hisabi,ai Harka zamu koma sabuwa dal,

Tafa mata Alim yayi yace sai Amanata tawan ba sanya, juriyar nan taki tana birgeni,da watace gudun mijinta zata fara yi akan wuyar da ta Sha,ko kar ta samu ciki da wuri,sai kiga haihuwa daya ana fada tsakaninsu,

Fari Amana tayi da Ido tare da cewa ni da muka Dade bamu haihu ba,yaci ace kana da yara Uku yanzu kaga dole na bude mahaifa nayi ta haifowa idan nayi Uku sai na huta ko?
Alim yace good haka kuwa,Mum ce ta shigo tace tashi ka tafi dakinka Malam,
Haba Mum Alim ya fara shagwaba,Mum tace anan zan kwana,Alim ya bude baki kai Mum dan Allah ki tafi dakinki Abba yana gari fa,
Chapter 56 · 0% Book details