Sashe 53
Ciranin Amana Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Auta a ransa yace kut Amma ya Alim jaraba ne daga dawowa shi yasa yake ta kallonta,muma dai mayi auren nan,Alim da 3qtr da T-shirt ya fito suka fara hira,Amana ta kawo masa abincinsa ta jera a gabansa ta cika gabansa tab,har yafi na bakin domin na Alim na musamman,abin mamaki hattana kalar spoon din Alim daban ne ba irin na kowa bane,
Alim ne ya kifta Ido Amana ta kau da kai,ya kara kashe mata Ido ta juya gefen Asiya,
Nufin Alim wai tazo ta bashi yaci abinci da kanta,ita kuma tayi kamar bata gani ba,
Su Nura suna kallon abinda Alim keyi,magrib na gabatowa suka ce zasu tafi har mota suka rakasu,Auta da Asiya motarsu daya,Nura da matarsa ma haka,
Suna tafiya a hanya Alim ya dagata sama tare da sabata a kafada har cikin Palo,
Amana ta fara waec a cikin jerin motocin Alim ake kaita tare da securities sai ta gama suna jiranta a dawo da ita gida,
Har ta gama waec suka fara Neco,
Tana gamawa ta shirya cikin tsadajjiyar motarta taje har kofar gidan Dan Uzuri,
Mutane da wanda suka Santa sun gaisa suna mamakin canjawarta domin basu gane Amana bace sam, saboda da kyau da haduwa da tayi ana kallonta an San Naira ta ratsata,
Tambaya tayi ko dan Uzuri na nan,suka ce ai Dan Uzuri ya Dade a prison da kyar aka sakeshi amma yanzu ya koma kauyensu da rayuwa,gida ta koma tana shiga Alim ta hango a Palo yana kallon News tana zuwa ta kwantar da kanta a cinyarsa tare da mikar da kafafunta a doguwar kujera yana mata sannu da gajiya har bacci ya dauketa.
Bikin Asiya yana ta gabatowa kuma Mum zata zo bikin Yarta sannan gidan Alim zata sauka,Alim ya kira Mum suna hira,Mum tace bawa matarka waya mu gaisa,Alim dai a tsorace ya mikawa Amana,Amana cike da ladabi kamar tana gabanta ta gaisheta,Mum cike da fara'a suka gaisa harda Jan Amana da hira.
Alhaji Shehu da sauran kannen Sulemanu ne suka yo waya zasuzo gidan Amana suga yarsu.
Murna wajen Amana ba a magana suma yanzu danginsu suna kulasu.Alim ta sanarwa shima yaji dadi ko ba komai dangin matarsa ne.
Korafi ya karbu Maman Minat,godiya da tunatarwa.
AsmaBaffa.
✳CIRANIN AMANA✳
195-200
Official
By
AsmaBaffa
Kwana biyu tsakani su Baba Shehu da Ahj Sani tare da kannen Sulemanu,sai su Anty Maimuna,Anty Sajida,Maryam da Sauran yayyen Su Amana mata,duk suka sauka a Lagos,kwanansu daya suka tafi tare da sha tara ta arzikin da me gidan na Amana ya musu,su Hamza kuwa da su Umman Amana sai bikin Asiya zasu tattaro suzo suma Asha biki dasu.
Alim ne ya dawo daga Office 5pm,Amana ta fito cikin hadewarta data saba me rikita Alim,rungume abinta tayi kam tare da masa sannu da zuwa tana sakin murmushin dake kara mata kyau,wani Apple Juice da ta hada da kanta ta dakko me zanyi a glass cup ta bawa Alim dinta yasha yana santi,
kashe murya tayi tare da kara kasa da ita can kasan makoshi tace muje ayi wanka ko? shagwaba ya fara mata ni nayi wanka da kaina fa? Sai kace marar gata,ni dai ki min da kanki wani wanka na iya me kyau,
Dariya suka saki gaba daya Amana tana dariya ta dan tureshi shagwaba kullum ko? Alim yaci gaba da shagwabarsa pls......mana ni ban iya wanka ba,yanda yake Abin Amana sai faman dariya take tace muje to,da sauri yace ok ko kefa,
Tsayawa yayi kamar jariri ta cire masa kaya,ta kaishi toilet ta fara masa wanka,aka zo wanke wuya Alim ma bai son a taba masa wuya sai ya dinga dariya kamar yaro, Amana tasan halinsa tace daga wuyan na wanke, Yana dagawa tasa sabulu ai kuwa dama ta sani sai ya kyalkyale da dariya tare da makale wuyansa,
Halinka kenan kara dagawa yayi ya kyalkyale da dariya tun kafin ta taba wuyan yake makale abinsa,yana sorry to na tsaya,da kyar ya bari aka gama wankan.
Tazo ta fara shafa masa mai,Amana ta dan dakeshi a kafada cikin wasa,tsaya mana joo....aka zo sa kaya yace shi Baza a sa masa kaya yau ba sai gobe,to da me zaka zauna? Ki barni da towel dina nayi sallah fa saura magrib da Isha idan zanyi nasa kayan,
Kyaleshi tayi suka koma dining suna cin abinci,brush ta masa itama haka,
Chewgum ya zaro zai tauna a baki,Amana tace ina nawa?ka sanmin kaji ta fada kamar zata yi kuka,a kan Mirror na gani na dauko,to nawa ne fa tun yaushe nake ce ma ka siyo min ko sweet duk sun kare sai kace to ka manta,
Alim sai da ya gama taunewa da tsotse zakin ya dora chewgum din a harshensa tare da miko mata harshen ungo to karbi abinki,
Miko bakin tayi kuwa kamar tsintsaye ta karbo ta kama ci ta kara hade bakinsu ta maida masa chewgum dinsa, murmushi tayi tace yawwa yi min taunar yan gayu,Alim kuwa ya gyara ya fara taunawa da kyar yana yanga harda yin kwai kalar na yan gayu kamar wata mace,Amana kuwa tana dariya tace to ayi na yan kauye Alim ya koma cakal cakal yana tauna chewgum,Amana tace na karuwai fa? Ya koma kas kas kas yana taunawa,Amana tace wink me,ya juyo side to side din idonsa yana kashe daya tare da mintsinawa,
Yanda yake yi abin dariya Amana sai dariya takeyi.
Magrib nayi ya zura jallabiya sukayi Sallah,suna idarwa ya zare kayan ya daura towel dinsa,Amana tace ikon Allah muje to muci abinci,nan ma ya kama shagwaba sai da bashi da kanta,dama dazu kasa ci yayi da kansa,suna gamawa
Daukanta yayi har kan Bed ya kwanta a jikinta tare da rada mata wannan ne dalilin zama da towel kinga ba sai na sha wahalar cire kaya ba,
Kissing dinta ya fara hannunta ta dago a hankali tare da sakaloshi ta wuyan Alim suna ta kissing din juna,daga nan ya zare mata kaya ya fara wasa da sassan jikinta sun fita a tunaninsu,wayar Alim ta shiga kara tsayawa yayi da niyyar jawo wayar tasa, Amana ta jawoshi tare da makalkaleshi sannan ta furta wannan lokacinane fa,Alim kuwa yanda tayi maganar shi ya kara rikitashi ya fasa daukan waya,suka ci gaba da farantawa juna rai,
Waya dai tana ta kara basu san ma me takeyi ba sunyi nisa,
Bikin Asiya saura 2 days lokacin Mum tazo,da wuri Alim yasa driver ya daukota,gaskiya ko waye ya kalli Mum sai ya tausaya mata,ta kwanjale dama kuma ba wata kiba ce da ita ba,.
Ta fige sosai,Alim har kwalla ya goge da yaga Mum,Amana ma ta tausaya mata,ta tarbeta cikin mutunci,Mum kuwa anyi laushi kamar yarta haka ta dauki Amana,
Amana tana kusa da ita Mum tana basu hakuri ita da Alim,Amana tace mune zamu baki hakuri Mum munyi miki laifi ni da kanwata ki yafe mana,Mum tace haba a daina tuna baya ai laifina ne ba matsala,Alim dai bai san kan zancen ba, sai abinda Mum ke so Amana take mata,haka su Nura ma duk Kullum sai sunzo gaisheta,k ullum Mum asa albarka take da Kukan rashin Aabid ta sularta,ana haka har aka fara bikin Asiya,
Amana anci kwalliyar dinner party,Alim ya shigo yace ba wani dinner da zakije fa,Amana ta fara kuka taje wajen Mum dake shiri ta fada mata,Mum tace rabu dashi tare zamu tafi daga dinner ma kije can cikin yan mata Asha biki dake idan an gama kya dawo.
Alim yana wajen dinner sai yaga Amana da Mum sunzo,da sauri yaje wajensu yace wa yace kizo so kike Maza suyi ta kallonki jiba da Allah gyalen ma rikeshi kikayi,cike da shagwaba Amana tace kai kuma fa ai kallon matan kakeyi kuma Mum ce tace nazo,Mum tace ke muje ki rabu dashi,haka aka gama Dinner,Amana ta zirare tabi motar su Badriyya suka tafi cikin kawaye can gidan Abban Alim suna ta shagali da yan mata tare da yan Uwa,
Alim ya koma gida ba Amana ba labarinta har 2 na tsakar dare,dakin Mum ya shiga,Mum tana bacci yace Mum wai ina Honey,Mum tace tana jikin bishiya tana sakar zuma.
Babyfa nake nufi Mum tace tana bayan Uwarta,
Alim yace Mum Matata fa nake nufi kin kaita wajen dinner to tana ina,Mum tace ka kiyayeni kai kadai ne me mata wai ka hana yarinya sakewa a cikin kawaye,tana can wajen su Asiya,a ransa yace wai Mum ce zata nuna tafi son Amana a kaina,ikon Allah kenan,watarana me Sonka shine makiyinka,makiyinka ya koma me Sonka.
Alim takaici ya lullubeshi da haushin Amana,fita yayi kawai yawa mota key wurin 2:30 na dare,su Asiya Amarya suna bacci wayarta tayi kara,da kyar ta daga, fada ya fara ki turo min Matata ina waje kice wlh ta fito mu tafi,ta wani kashe waya,
Asiya tace haba yaya da daren nan kuma Mum ce tace ta zauna sai an gama biki,what zan Mareki wlh ki turo min ita yanzu cewar Alim kamar zai tashi sama,
Asiya tace jaraba ta mike ta Isa dakin da Amana suke kwance tare da Sakeena da Badriyya,
Duka ta bugawa Amana a baya tashi ki tafi mijinki yana kofar gida zai tashi gari akan zaki kwana,kin San Bai yarda ba kika zo? Tsakaninmu da gidan naku ai ba nisa gaskiya ya hanani bacci da masifa cewar Asiya Amarya.
Alim ne ya kifta Ido Amana ta kau da kai,ya kara kashe mata Ido ta juya gefen Asiya,
Nufin Alim wai tazo ta bashi yaci abinci da kanta,ita kuma tayi kamar bata gani ba,
Su Nura suna kallon abinda Alim keyi,magrib na gabatowa suka ce zasu tafi har mota suka rakasu,Auta da Asiya motarsu daya,Nura da matarsa ma haka,
Suna tafiya a hanya Alim ya dagata sama tare da sabata a kafada har cikin Palo,
Amana ta fara waec a cikin jerin motocin Alim ake kaita tare da securities sai ta gama suna jiranta a dawo da ita gida,
Har ta gama waec suka fara Neco,
Tana gamawa ta shirya cikin tsadajjiyar motarta taje har kofar gidan Dan Uzuri,
Mutane da wanda suka Santa sun gaisa suna mamakin canjawarta domin basu gane Amana bace sam, saboda da kyau da haduwa da tayi ana kallonta an San Naira ta ratsata,
Tambaya tayi ko dan Uzuri na nan,suka ce ai Dan Uzuri ya Dade a prison da kyar aka sakeshi amma yanzu ya koma kauyensu da rayuwa,gida ta koma tana shiga Alim ta hango a Palo yana kallon News tana zuwa ta kwantar da kanta a cinyarsa tare da mikar da kafafunta a doguwar kujera yana mata sannu da gajiya har bacci ya dauketa.
Bikin Asiya yana ta gabatowa kuma Mum zata zo bikin Yarta sannan gidan Alim zata sauka,Alim ya kira Mum suna hira,Mum tace bawa matarka waya mu gaisa,Alim dai a tsorace ya mikawa Amana,Amana cike da ladabi kamar tana gabanta ta gaisheta,Mum cike da fara'a suka gaisa harda Jan Amana da hira.
Alhaji Shehu da sauran kannen Sulemanu ne suka yo waya zasuzo gidan Amana suga yarsu.
Murna wajen Amana ba a magana suma yanzu danginsu suna kulasu.Alim ta sanarwa shima yaji dadi ko ba komai dangin matarsa ne.
Korafi ya karbu Maman Minat,godiya da tunatarwa.
AsmaBaffa.
✳CIRANIN AMANA✳
195-200
Official
By
AsmaBaffa
Kwana biyu tsakani su Baba Shehu da Ahj Sani tare da kannen Sulemanu,sai su Anty Maimuna,Anty Sajida,Maryam da Sauran yayyen Su Amana mata,duk suka sauka a Lagos,kwanansu daya suka tafi tare da sha tara ta arzikin da me gidan na Amana ya musu,su Hamza kuwa da su Umman Amana sai bikin Asiya zasu tattaro suzo suma Asha biki dasu.
Alim ne ya dawo daga Office 5pm,Amana ta fito cikin hadewarta data saba me rikita Alim,rungume abinta tayi kam tare da masa sannu da zuwa tana sakin murmushin dake kara mata kyau,wani Apple Juice da ta hada da kanta ta dakko me zanyi a glass cup ta bawa Alim dinta yasha yana santi,
kashe murya tayi tare da kara kasa da ita can kasan makoshi tace muje ayi wanka ko? shagwaba ya fara mata ni nayi wanka da kaina fa? Sai kace marar gata,ni dai ki min da kanki wani wanka na iya me kyau,
Dariya suka saki gaba daya Amana tana dariya ta dan tureshi shagwaba kullum ko? Alim yaci gaba da shagwabarsa pls......mana ni ban iya wanka ba,yanda yake Abin Amana sai faman dariya take tace muje to,da sauri yace ok ko kefa,
Tsayawa yayi kamar jariri ta cire masa kaya,ta kaishi toilet ta fara masa wanka,aka zo wanke wuya Alim ma bai son a taba masa wuya sai ya dinga dariya kamar yaro, Amana tasan halinsa tace daga wuyan na wanke, Yana dagawa tasa sabulu ai kuwa dama ta sani sai ya kyalkyale da dariya tare da makale wuyansa,
Halinka kenan kara dagawa yayi ya kyalkyale da dariya tun kafin ta taba wuyan yake makale abinsa,yana sorry to na tsaya,da kyar ya bari aka gama wankan.
Tazo ta fara shafa masa mai,Amana ta dan dakeshi a kafada cikin wasa,tsaya mana joo....aka zo sa kaya yace shi Baza a sa masa kaya yau ba sai gobe,to da me zaka zauna? Ki barni da towel dina nayi sallah fa saura magrib da Isha idan zanyi nasa kayan,
Kyaleshi tayi suka koma dining suna cin abinci,brush ta masa itama haka,
Chewgum ya zaro zai tauna a baki,Amana tace ina nawa?ka sanmin kaji ta fada kamar zata yi kuka,a kan Mirror na gani na dauko,to nawa ne fa tun yaushe nake ce ma ka siyo min ko sweet duk sun kare sai kace to ka manta,
Alim sai da ya gama taunewa da tsotse zakin ya dora chewgum din a harshensa tare da miko mata harshen ungo to karbi abinki,
Miko bakin tayi kuwa kamar tsintsaye ta karbo ta kama ci ta kara hade bakinsu ta maida masa chewgum dinsa, murmushi tayi tace yawwa yi min taunar yan gayu,Alim kuwa ya gyara ya fara taunawa da kyar yana yanga harda yin kwai kalar na yan gayu kamar wata mace,Amana kuwa tana dariya tace to ayi na yan kauye Alim ya koma cakal cakal yana tauna chewgum,Amana tace na karuwai fa? Ya koma kas kas kas yana taunawa,Amana tace wink me,ya juyo side to side din idonsa yana kashe daya tare da mintsinawa,
Yanda yake yi abin dariya Amana sai dariya takeyi.
Magrib nayi ya zura jallabiya sukayi Sallah,suna idarwa ya zare kayan ya daura towel dinsa,Amana tace ikon Allah muje to muci abinci,nan ma ya kama shagwaba sai da bashi da kanta,dama dazu kasa ci yayi da kansa,suna gamawa
Daukanta yayi har kan Bed ya kwanta a jikinta tare da rada mata wannan ne dalilin zama da towel kinga ba sai na sha wahalar cire kaya ba,
Kissing dinta ya fara hannunta ta dago a hankali tare da sakaloshi ta wuyan Alim suna ta kissing din juna,daga nan ya zare mata kaya ya fara wasa da sassan jikinta sun fita a tunaninsu,wayar Alim ta shiga kara tsayawa yayi da niyyar jawo wayar tasa, Amana ta jawoshi tare da makalkaleshi sannan ta furta wannan lokacinane fa,Alim kuwa yanda tayi maganar shi ya kara rikitashi ya fasa daukan waya,suka ci gaba da farantawa juna rai,
Waya dai tana ta kara basu san ma me takeyi ba sunyi nisa,
Bikin Asiya saura 2 days lokacin Mum tazo,da wuri Alim yasa driver ya daukota,gaskiya ko waye ya kalli Mum sai ya tausaya mata,ta kwanjale dama kuma ba wata kiba ce da ita ba,.
Ta fige sosai,Alim har kwalla ya goge da yaga Mum,Amana ma ta tausaya mata,ta tarbeta cikin mutunci,Mum kuwa anyi laushi kamar yarta haka ta dauki Amana,
Amana tana kusa da ita Mum tana basu hakuri ita da Alim,Amana tace mune zamu baki hakuri Mum munyi miki laifi ni da kanwata ki yafe mana,Mum tace haba a daina tuna baya ai laifina ne ba matsala,Alim dai bai san kan zancen ba, sai abinda Mum ke so Amana take mata,haka su Nura ma duk Kullum sai sunzo gaisheta,k ullum Mum asa albarka take da Kukan rashin Aabid ta sularta,ana haka har aka fara bikin Asiya,
Amana anci kwalliyar dinner party,Alim ya shigo yace ba wani dinner da zakije fa,Amana ta fara kuka taje wajen Mum dake shiri ta fada mata,Mum tace rabu dashi tare zamu tafi daga dinner ma kije can cikin yan mata Asha biki dake idan an gama kya dawo.
Alim yana wajen dinner sai yaga Amana da Mum sunzo,da sauri yaje wajensu yace wa yace kizo so kike Maza suyi ta kallonki jiba da Allah gyalen ma rikeshi kikayi,cike da shagwaba Amana tace kai kuma fa ai kallon matan kakeyi kuma Mum ce tace nazo,Mum tace ke muje ki rabu dashi,haka aka gama Dinner,Amana ta zirare tabi motar su Badriyya suka tafi cikin kawaye can gidan Abban Alim suna ta shagali da yan mata tare da yan Uwa,
Alim ya koma gida ba Amana ba labarinta har 2 na tsakar dare,dakin Mum ya shiga,Mum tana bacci yace Mum wai ina Honey,Mum tace tana jikin bishiya tana sakar zuma.
Babyfa nake nufi Mum tace tana bayan Uwarta,
Alim yace Mum Matata fa nake nufi kin kaita wajen dinner to tana ina,Mum tace ka kiyayeni kai kadai ne me mata wai ka hana yarinya sakewa a cikin kawaye,tana can wajen su Asiya,a ransa yace wai Mum ce zata nuna tafi son Amana a kaina,ikon Allah kenan,watarana me Sonka shine makiyinka,makiyinka ya koma me Sonka.
Alim takaici ya lullubeshi da haushin Amana,fita yayi kawai yawa mota key wurin 2:30 na dare,su Asiya Amarya suna bacci wayarta tayi kara,da kyar ta daga, fada ya fara ki turo min Matata ina waje kice wlh ta fito mu tafi,ta wani kashe waya,
Asiya tace haba yaya da daren nan kuma Mum ce tace ta zauna sai an gama biki,what zan Mareki wlh ki turo min ita yanzu cewar Alim kamar zai tashi sama,
Asiya tace jaraba ta mike ta Isa dakin da Amana suke kwance tare da Sakeena da Badriyya,
Duka ta bugawa Amana a baya tashi ki tafi mijinki yana kofar gida zai tashi gari akan zaki kwana,kin San Bai yarda ba kika zo? Tsakaninmu da gidan naku ai ba nisa gaskiya ya hanani bacci da masifa cewar Asiya Amarya.