Sashe 50
Ciranin Amana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna komawa Amana ta gyara part dinsu bangaren da yan aiki basa shiga، ko ina yadau kamshi da kyalli,miyar jajjage tayi sharp sharp tasha kifi,sai farar shinkafa، salat ta hada da kuma zobo me dadin gaske,
Wanka tayi ta dau wankan sugar da mini skert tare da wata Riga ko cibi bata kai ba,gashinta ta gyara tana kamshi tayi kyau Sosai abin ba a cewa komai,
Bedroom ta nufa Alim ta hango ya dawo daga masallaci sallar isha,shima yayi wanka sanye da farar jallabiya fitted, duk ya dan rame saboda rashin Aabid,Amana ma tama fi Alim ramewa.
Hango shi tayi a gefen bed yayi tagumi tare da kurawa waje daya Ido da Alama tunani yakeyi,
Har Amana ta zauna a gefensa Bai sani ba,hannu ta Dora a kafadarsa tare da rungumoshi jikinta kwantar da kansa tayi a cinyarta tana wasa da gashinsa tare da lallashinsa,abincin ta kwaso tare da jerasu a gabansa,
Zata bashi yace na koshi,
Me kaci yau ko break fa kadan kaci,bari ma ka gani dole kaci bazan barka da yunwa ba,komai na duniya ai hakuri akeyi,haaaa bude bakin,budewa yayi ta dinga bashi har ya koshi itama taci،
Bayan sunyi brush shirin bacci sukayi Amana tace me kake shirin yi wai?
Alim ne ya kalleta tare da cewa kinyi kyau,bashi na tambayeka ba ni,hannu ya miko mata ta kama ya jawota kan Bed ta fada jikinsa, cikin maganar rada yace muyi bacci na gaji,kwace jikinta tayi tare da furta ka daina wani langwayewa Malam ka saki jiki sosai ka tattaro duka basirarka yau yau ka dage Allah ya taimaka kamin ciki,yau ba bacci sai an samo Baby Insha'allah, dariya Alim yayi ba shiri,tare da cewa indai wannan ne ai ko kuka nakeyi karewar bakin ciki to sai na yi ina kuka ina yi,
Dadi Amana taji tasa Alim dinta nishadi gashi har yayi dariya Rabon da taga dariyarsa tunda Aabid ya rasu,
Kankameshi tayi tare da cewa to ka fara mana,dariya Alim yayi sosai ke yanzu haka akeyi sai kace wata Tasalla ko Kande matar kauye,
Murmushi Amana tayi ta furta kai kuma Lado ba,fuskarsa ta tallafe da hannu biyu tare da fara kissing dinsa sosai,Alim tuni ya kawo danger hugging dinta yayi ya shiga nuna tasa kwarewar,
Amana sai narkewa takeyi cike da shagwaba,Mijin nata kuwa ya gama tafiya domin tuni ya zarewa Amana rigarta,
Rakarkashewa sukeyi kawai Amana ta gama tafiya tayi nisa,little Aabid kawai take kira,Alim yana jinta kamar yayi dariya to shima ta kansa yakeyi dan bazai iya ba abinda yakeji yafi karfinsa,
Amana harda zabga Kukan sweet yau,Alim kuwa kwalla ce ta shararo ta sweet sabo da Amanarsa ba sanya itama ba a barinta a baya.
Yau sun Sha shagali a daren.
Da safe ma suka kara na Good morning,
Sun samu kwanciyar hankali waral dasu abinsu sai nishadi sukeyi,
9am Alim yayi baki wasu frnds nasa suka zo musu gaisuwa.
Fita sukayi Alim zai rakasu su ga garin lagos kasancewar a London suke rayuwa wannan ne zuwansu Nigeria na farko kuma yau da yamma zasu koma,
Sunsha yawo sannan Alim ya kaisu Airport suka tafi, sha'awar Amana ce ta bijirowa Alim bazai iya jira ba kawai Amanansa yake muradi,
Tun a hanya yana driving ya kira wayarta,ta kusa katsewa ta daga cike da shagwaba kamar zatayi kuka tare da kashe murya my Man,ai Alim kusan suma yayi yaji wani yarrrrrr....gaba daya ya rude,me martaba ta harba,murya a slow kamar wanda yasha kayan maye yace honey pls get ready ina hanya I need u Badly bazan iya jurewa ba,
Murmushi Amana tayi tace ok Allah kawo ka lafiya missed u,har ya kashe wayar ya kara kiranta ta daga yace na manta wlh,mefa? Amana ta tambaya
To say i love u,ina sonki my wife,murmushin Jin dadi ta saki tare da furta me too ina Sonka,bye Alim ya kashe.
Amana harga Allah yau bata mood din xxx amma kuma tunda Alim yace haka dole dan uban Mood din yazo cewar Amana tare da shigewa toilet ta kara feso wanka,
Ta Sha kamshi tasa gown da kyar ta rufe mazaunanta tayi kyau Sosai dama gata da manyan cinyoyi,
Alim a kofar gida ya bar motar ko gate Bai jira ya bude ba ya Parker motar kamar zai tashi sama ya shigo gida,ma'aikata sai mamaki sukeyi ko lafiya,Daya bedroom din ya fada a gurguje yayi wanka,tare da shafa turarukansa masu tsada da kamshi,Boxers yasa kawai ya fito yana duba matar tasa,
Bai ganta ba bedroom dinsa ya shiga ya hango a cikin blanket kanta waje tana masa murmushi,Alim yace lafiya?na ganki lullube a blanket,
Amana tace kaifa kace na Zama ready kuma na Zama kana tambaya ta see u ta furta tare da cuno baki,
Dariya Alim yakeyi sosai yace kedai akwai abin dariya shine kika wani kule blanket kanki a waje kamar wata rabbit ko bera,
Amana kuwa dama dan kawai ta sashi dariya tayi hakan,
Hannu ta miko wai ya taho,oya zo ayi sauri naji ka ko ka karo sweet,
Jawota yayi ya direta a kasa yana kallon shigarta wow kinyi kyau da tuni kin cuceni banga shigar da kikayi ba,
Muji nan ya fara shafa dukiyar fulaninta, ai Amana sai gashi ta fara layi tare da lumshe Ido kamar me bacci suna a tsaye,yake romancing dinta tana mayar da martani,Rada masa tayi Baby idan kace na tsaye zakayi bazan iya jurewa ba sai dai ka daureni da igiya, ai Alim Bai San sanda dariya ta kwace masa ba,
I love my Amana amma dole kiyi kokari kiyi domin duk style din duniya sai munyi,kullum ke kike bada style most of the time amma yau nawa zan kawo,Amana tace Bazan iya ba amma idan kaga na fadi ai ka fada musu,Alim yace ai to rikeki zanyi,hmm Baby kenan kai har wani karfi ne da kai,na tabbata idan ka fara to ko ni sai na iya zaneka bare kace idan an fara zaka iya tsayawa abinda karfi guduwa yakeyi,
Shuru Alim yayi tare da daukanta cik ya maidata bed nan suka fara baje koli,Amana yau kam tasha wahala hanun sa domin Har kuka tayi dan ba saurarawa kamar yau ne na farkonsa,
Ya bata wahala sosai amma itama taji sweet wanda yafi na baya ma cewar Amana.
Alim sai albarka yake sa mata kamar me sannan yace Abishirinki Amana tace kudi yan Dubu Dubu ba goro ba,murmushi Alim yayi,yace na biya mana aikin Hajji,suma su Ummanki duk na biya musu,next yr kuma su Hamza,Badriyya da Sakeena da mijinta duk zamu tafi na biya harda su.
Key din mota ya miko mata sabuwa dal me matukar tsada da kyau ya siyawa Amana,takaddu ya mika mata gashi wannan gidane na sai miki a cikin kano idan munje kano ciki zamu dinga Zama,
Amana ta rasa me zata ce ma addua ta fara rakarkatowa Alim baji ba gani kamar ta zare,
Alim yace to mene hakan kikeyi kayana nakine fa ki daina min godiya,
Amana tace kai da na iya rawa yau da har rawar Michael Jackson zanyi,
Me kake so na baka a duniya? Da murmushi Alim yace kin bani komai,kina min komai,bani da matsala,kawai kiyi ta sona,ki zauna Dani har a bada sannan kuma ki bani dadi ya karasa tare da kashe mata Ido daya.
An gama Dear sai abinda kake so na Amana bada kanka a sare,Alim ya karasa mata da Naje wajen Abba nace ya fadi wlh ya furta wlh da muryar Yan daba yanda Amana takeyin magana da kafin yanzu,
Dariya tayi tare da furta Kana yawa fa.
Soyayya su Amana suke Sha kullum cikin kwanciyar hankali,har suka tafi Saudiya,kuzo kuga Badriyya na addua a jikin kaabah a fili takeyi uban kowa naji, Huzaifa yace to idan kinyi a hankali ma ai Allah zaiji sweety, dukansa Badriyya tayi kadan da wasa taci gaba da adduarta,Amana da Alim suna can gefe tayiwa kanta,tayiwa Babanta,Ummanta,uwa uba mijinta, yan uwa,da Sauran Alumma, Saida ta gama adduoi masu muhimmanci, a karshe ta dawo ta fara ta soyayyarta da mallake miji,tace Ya Allah mijina Alim kasa yayi ta sona,ubangiji Allah Allah yaaa Rab Alim ni kadai nawa,Allah ka mallaka minshi,haka Amana ta dinga adduar mallake Alim,Alim ya dinga ta sonta ita kadai,bata ma San a fili takeyi ba Alim na jinta,yana ta Jin dadi ga dariyar Adduar Badriyya ma da take cewa ya Allah dan nan dake cikina kasa ya gaji halin Ubansa na kwarai,Allah kayiwa dan Huzaifana Albarka yana kyautata min...Huzaifana mijina ka tsundumashi a Aljanna.
Sakeena kuwa ba ruwanta a hankali takeyin tata.,su Umma ma suna nasu bangaren abinsu.
Saida suka koma Hotel masaukinsu Alim yake ta tsokanar Amana da cewa aure zai kara Addua bata karbu ba,
Sun gama aikin Hajji lafiya sundawo banda Alim da Amana domin sun wuce London sati Uku sukayi sannan suka dawo gida,Amana tsaraba ba a magana,
Sun dawo da sati daya Alim yace ta shirya zatayi waec da Neco,murna sosai Amana harda tsalle,
Mum tana can a kasarsu ta rame tayi baki ta fige ta yage,danma Alim na kiranta kullum ya lallasheta,kuma yana tura mata kudi su Nura kuwa kawai a sati sau daya suke kiranta ma,Abba kuwa ko zancen Mum bayayi ba yaso yaji zancenta,
Amana tana zaune a kujera Alim ya shugo ya fada kujerar yana sauke gajiya juyawa yayi tare da kwantawa a cinyar Amana,Ta fara wasa da botin rigar sa tana masa sannu da zuwa,
Sai shagwaba yake mata,kamar karamin yaro tana ta lallabashi,wayar Amana ce tayi kara,dubawa tayi taga Ya Kb dauka tayi suka gaisa suna wasa da dariya sannan yace wani tsoho tukuf yazo har gidafa yana nemanki,
Ya bamu labarin abinda ke tafe dashi kaf dangi munji komai harsu Badriyya da Sakeena Amma yanzu ya za ayi?gwara kiji abinda yazo dashi da kanki,Amana tace bari nama transfer kudi ka sakoshi a jirgi yazo zan sa a daukoshi daga airport,
Wanka tayi ta dau wankan sugar da mini skert tare da wata Riga ko cibi bata kai ba,gashinta ta gyara tana kamshi tayi kyau Sosai abin ba a cewa komai,
Bedroom ta nufa Alim ta hango ya dawo daga masallaci sallar isha,shima yayi wanka sanye da farar jallabiya fitted, duk ya dan rame saboda rashin Aabid,Amana ma tama fi Alim ramewa.
Hango shi tayi a gefen bed yayi tagumi tare da kurawa waje daya Ido da Alama tunani yakeyi,
Har Amana ta zauna a gefensa Bai sani ba,hannu ta Dora a kafadarsa tare da rungumoshi jikinta kwantar da kansa tayi a cinyarta tana wasa da gashinsa tare da lallashinsa,abincin ta kwaso tare da jerasu a gabansa,
Zata bashi yace na koshi,
Me kaci yau ko break fa kadan kaci,bari ma ka gani dole kaci bazan barka da yunwa ba,komai na duniya ai hakuri akeyi,haaaa bude bakin,budewa yayi ta dinga bashi har ya koshi itama taci،
Bayan sunyi brush shirin bacci sukayi Amana tace me kake shirin yi wai?
Alim ne ya kalleta tare da cewa kinyi kyau,bashi na tambayeka ba ni,hannu ya miko mata ta kama ya jawota kan Bed ta fada jikinsa, cikin maganar rada yace muyi bacci na gaji,kwace jikinta tayi tare da furta ka daina wani langwayewa Malam ka saki jiki sosai ka tattaro duka basirarka yau yau ka dage Allah ya taimaka kamin ciki,yau ba bacci sai an samo Baby Insha'allah, dariya Alim yayi ba shiri,tare da cewa indai wannan ne ai ko kuka nakeyi karewar bakin ciki to sai na yi ina kuka ina yi,
Dadi Amana taji tasa Alim dinta nishadi gashi har yayi dariya Rabon da taga dariyarsa tunda Aabid ya rasu,
Kankameshi tayi tare da cewa to ka fara mana,dariya Alim yayi sosai ke yanzu haka akeyi sai kace wata Tasalla ko Kande matar kauye,
Murmushi Amana tayi ta furta kai kuma Lado ba,fuskarsa ta tallafe da hannu biyu tare da fara kissing dinsa sosai,Alim tuni ya kawo danger hugging dinta yayi ya shiga nuna tasa kwarewar,
Amana sai narkewa takeyi cike da shagwaba,Mijin nata kuwa ya gama tafiya domin tuni ya zarewa Amana rigarta,
Rakarkashewa sukeyi kawai Amana ta gama tafiya tayi nisa,little Aabid kawai take kira,Alim yana jinta kamar yayi dariya to shima ta kansa yakeyi dan bazai iya ba abinda yakeji yafi karfinsa,
Amana harda zabga Kukan sweet yau,Alim kuwa kwalla ce ta shararo ta sweet sabo da Amanarsa ba sanya itama ba a barinta a baya.
Yau sun Sha shagali a daren.
Da safe ma suka kara na Good morning,
Sun samu kwanciyar hankali waral dasu abinsu sai nishadi sukeyi,
9am Alim yayi baki wasu frnds nasa suka zo musu gaisuwa.
Fita sukayi Alim zai rakasu su ga garin lagos kasancewar a London suke rayuwa wannan ne zuwansu Nigeria na farko kuma yau da yamma zasu koma,
Sunsha yawo sannan Alim ya kaisu Airport suka tafi, sha'awar Amana ce ta bijirowa Alim bazai iya jira ba kawai Amanansa yake muradi,
Tun a hanya yana driving ya kira wayarta,ta kusa katsewa ta daga cike da shagwaba kamar zatayi kuka tare da kashe murya my Man,ai Alim kusan suma yayi yaji wani yarrrrrr....gaba daya ya rude,me martaba ta harba,murya a slow kamar wanda yasha kayan maye yace honey pls get ready ina hanya I need u Badly bazan iya jurewa ba,
Murmushi Amana tayi tace ok Allah kawo ka lafiya missed u,har ya kashe wayar ya kara kiranta ta daga yace na manta wlh,mefa? Amana ta tambaya
To say i love u,ina sonki my wife,murmushin Jin dadi ta saki tare da furta me too ina Sonka,bye Alim ya kashe.
Amana harga Allah yau bata mood din xxx amma kuma tunda Alim yace haka dole dan uban Mood din yazo cewar Amana tare da shigewa toilet ta kara feso wanka,
Ta Sha kamshi tasa gown da kyar ta rufe mazaunanta tayi kyau Sosai dama gata da manyan cinyoyi,
Alim a kofar gida ya bar motar ko gate Bai jira ya bude ba ya Parker motar kamar zai tashi sama ya shigo gida,ma'aikata sai mamaki sukeyi ko lafiya,Daya bedroom din ya fada a gurguje yayi wanka,tare da shafa turarukansa masu tsada da kamshi,Boxers yasa kawai ya fito yana duba matar tasa,
Bai ganta ba bedroom dinsa ya shiga ya hango a cikin blanket kanta waje tana masa murmushi,Alim yace lafiya?na ganki lullube a blanket,
Amana tace kaifa kace na Zama ready kuma na Zama kana tambaya ta see u ta furta tare da cuno baki,
Dariya Alim yakeyi sosai yace kedai akwai abin dariya shine kika wani kule blanket kanki a waje kamar wata rabbit ko bera,
Amana kuwa dama dan kawai ta sashi dariya tayi hakan,
Hannu ta miko wai ya taho,oya zo ayi sauri naji ka ko ka karo sweet,
Jawota yayi ya direta a kasa yana kallon shigarta wow kinyi kyau da tuni kin cuceni banga shigar da kikayi ba,
Muji nan ya fara shafa dukiyar fulaninta, ai Amana sai gashi ta fara layi tare da lumshe Ido kamar me bacci suna a tsaye,yake romancing dinta tana mayar da martani,Rada masa tayi Baby idan kace na tsaye zakayi bazan iya jurewa ba sai dai ka daureni da igiya, ai Alim Bai San sanda dariya ta kwace masa ba,
I love my Amana amma dole kiyi kokari kiyi domin duk style din duniya sai munyi,kullum ke kike bada style most of the time amma yau nawa zan kawo,Amana tace Bazan iya ba amma idan kaga na fadi ai ka fada musu,Alim yace ai to rikeki zanyi,hmm Baby kenan kai har wani karfi ne da kai,na tabbata idan ka fara to ko ni sai na iya zaneka bare kace idan an fara zaka iya tsayawa abinda karfi guduwa yakeyi,
Shuru Alim yayi tare da daukanta cik ya maidata bed nan suka fara baje koli,Amana yau kam tasha wahala hanun sa domin Har kuka tayi dan ba saurarawa kamar yau ne na farkonsa,
Ya bata wahala sosai amma itama taji sweet wanda yafi na baya ma cewar Amana.
Alim sai albarka yake sa mata kamar me sannan yace Abishirinki Amana tace kudi yan Dubu Dubu ba goro ba,murmushi Alim yayi,yace na biya mana aikin Hajji,suma su Ummanki duk na biya musu,next yr kuma su Hamza,Badriyya da Sakeena da mijinta duk zamu tafi na biya harda su.
Key din mota ya miko mata sabuwa dal me matukar tsada da kyau ya siyawa Amana,takaddu ya mika mata gashi wannan gidane na sai miki a cikin kano idan munje kano ciki zamu dinga Zama,
Amana ta rasa me zata ce ma addua ta fara rakarkatowa Alim baji ba gani kamar ta zare,
Alim yace to mene hakan kikeyi kayana nakine fa ki daina min godiya,
Amana tace kai da na iya rawa yau da har rawar Michael Jackson zanyi,
Me kake so na baka a duniya? Da murmushi Alim yace kin bani komai,kina min komai,bani da matsala,kawai kiyi ta sona,ki zauna Dani har a bada sannan kuma ki bani dadi ya karasa tare da kashe mata Ido daya.
An gama Dear sai abinda kake so na Amana bada kanka a sare,Alim ya karasa mata da Naje wajen Abba nace ya fadi wlh ya furta wlh da muryar Yan daba yanda Amana takeyin magana da kafin yanzu,
Dariya tayi tare da furta Kana yawa fa.
Soyayya su Amana suke Sha kullum cikin kwanciyar hankali,har suka tafi Saudiya,kuzo kuga Badriyya na addua a jikin kaabah a fili takeyi uban kowa naji, Huzaifa yace to idan kinyi a hankali ma ai Allah zaiji sweety, dukansa Badriyya tayi kadan da wasa taci gaba da adduarta,Amana da Alim suna can gefe tayiwa kanta,tayiwa Babanta,Ummanta,uwa uba mijinta, yan uwa,da Sauran Alumma, Saida ta gama adduoi masu muhimmanci, a karshe ta dawo ta fara ta soyayyarta da mallake miji,tace Ya Allah mijina Alim kasa yayi ta sona,ubangiji Allah Allah yaaa Rab Alim ni kadai nawa,Allah ka mallaka minshi,haka Amana ta dinga adduar mallake Alim,Alim ya dinga ta sonta ita kadai,bata ma San a fili takeyi ba Alim na jinta,yana ta Jin dadi ga dariyar Adduar Badriyya ma da take cewa ya Allah dan nan dake cikina kasa ya gaji halin Ubansa na kwarai,Allah kayiwa dan Huzaifana Albarka yana kyautata min...Huzaifana mijina ka tsundumashi a Aljanna.
Sakeena kuwa ba ruwanta a hankali takeyin tata.,su Umma ma suna nasu bangaren abinsu.
Saida suka koma Hotel masaukinsu Alim yake ta tsokanar Amana da cewa aure zai kara Addua bata karbu ba,
Sun gama aikin Hajji lafiya sundawo banda Alim da Amana domin sun wuce London sati Uku sukayi sannan suka dawo gida,Amana tsaraba ba a magana,
Sun dawo da sati daya Alim yace ta shirya zatayi waec da Neco,murna sosai Amana harda tsalle,
Mum tana can a kasarsu ta rame tayi baki ta fige ta yage,danma Alim na kiranta kullum ya lallasheta,kuma yana tura mata kudi su Nura kuwa kawai a sati sau daya suke kiranta ma,Abba kuwa ko zancen Mum bayayi ba yaso yaji zancenta,
Amana tana zaune a kujera Alim ya shugo ya fada kujerar yana sauke gajiya juyawa yayi tare da kwantawa a cinyar Amana,Ta fara wasa da botin rigar sa tana masa sannu da zuwa,
Sai shagwaba yake mata,kamar karamin yaro tana ta lallabashi,wayar Amana ce tayi kara,dubawa tayi taga Ya Kb dauka tayi suka gaisa suna wasa da dariya sannan yace wani tsoho tukuf yazo har gidafa yana nemanki,
Ya bamu labarin abinda ke tafe dashi kaf dangi munji komai harsu Badriyya da Sakeena Amma yanzu ya za ayi?gwara kiji abinda yazo dashi da kanki,Amana tace bari nama transfer kudi ka sakoshi a jirgi yazo zan sa a daukoshi daga airport,