Sashe 34
Ciranin Amana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau kwanan Amana da Alim Uku a gidansu dake garin,sun siyo kayan abinci komai da komai,sannan Amana ta dakkowa Alim wasu kayansa na wajenta,itama ta kwaso nata Sulemanu Harka da yan gidan ba wanda Yasan a inda Amana take kwana domin idan tazo duba jikin Baba zasuyi hira da yan gidan da iyaye har Ummanta amma ba wanda ya taba tambayarta a ina take Zama,Badriyya kadai ce ta tambaya Amana ta bata labarin komai,Badriyya tace Good gwara haka,Huzaifa ma ya sani sai dariya yakeyi mace ta rike Namiji.
Da ATM card din Alim suke cire kudiin da suke amfani dashi Amana ta San code number dinsa komai tare sukeyi soyayya suke Sha kawai danma Amana na period ai maybe da tuni tayi ciki.
Sati daya tsakani Mum ta samu Abba tace ya kamata Alim ya dawo gida haka nifa ban yarda da yaron nan ba,masifeta Abba yayi ya fara ki yayeni wlh zan baki mamaki shashasha uwar Banza,
Tsaki Mum taja tare da ficewa ta fara neman Number Alim cike da fushi,
Alim kwance kan cinyar Amana suna kallon news kiran Mum ya shigo,ya kai hannu zai daga Amana ta kwace wayar tace karka daga ka jirani zuwa dare zamu kirata back.
Murmushi Alim yayi yace nasan bakya fake mission Allah kaimu.
Waya ta daga ta kira wani dan daba dan wiwi tace ya Akayi Sa'idu kunkuru Amana ce mu hadu A shagon Bilya No sleeping no sitdown ka gane? Cikin muryar daba yace an gama Baabaa sa'a dai chau wlh ba yawa.
Tana gama waya Alim ya fara kishi da masifa,da kyar ta shawo kansa ta ganar dashi dalilinta sannan yayi shuru.
Da dare kuwa ta jashi har shagon no sleeping no sitdown wasu tantiran yan kwayane da wiwi.
Ko Ina kallon Alim akeyi dan gayu bature
Suna zuwa Kunkuru yace fada min matsalarki,nan Amana ta musu bayani suka Sha dariya,wayar Alim ta dauka tare da dan nawa Mum kira ta mikawa kunkuru,
Cikin muryar Basawa Bilya Kunkuru ya ce Hello Iyya danki Alim ya mana yawa yanzu zamu cika masa aiki,Mum taji murya kamar ta mugyanbo ta fashe da kuka tace dan Allah karku taba min dana ko nawa kuke so za a baku wayyo na shiga uku,
Duk Mum ta rikice,Amana ce ta amshe wayar tare da canja muryar katon gardi tace Hajiya kuyiwa danku zaman makoki kawai ba kudi muke bukata ba,munyi kidnapping dinsa zamu aikashi Can,Mum ta fashe da kuka Amana tace Baabaa ba yawa a fede min shi.
Alim ya tafi duniyar tunanin da mamakin Amana yaji kwanya masa mintsini ba shiri ya rafka kara,sai Mum ta kwalla kara ta cikin wayar ta fara kwalawa yayanta da Baban Alim kira.
Abban Alim.....Nura....na shiga uku Nura.....Ku fito kuji shike nan Alim wayyo ina zan sa kaina na shiga uku dan Autana Ku fito.
Kit Amana ta kashe wayar Alim baki daya ta cire simcard din tasa sabo a ciki,tayiwa su Kunkuru sallama tare da basu kyautar kudi.
Sun kusa zuwa gidansu a dan wani lungu me duhun tsiya Alim ya manne Amana a jikin wata katangar gidan wasu ya fara tsotse bakinsa baji ba gani,Ya bita da mirza dukiyar fulaninta,sun fita daga hayyacinsu sosai a lungu wani dan tsoho yazo wucewa ya kunna torchlight me mugun haske ya dallesu da ita nan take tsoho ya saki salati da karfi harda kuka ya fara shike nan karshen duniya yazo tamu ta kare shegu tambadaddu,kara haskasu yayi yaga ko kallonsa basuyi ba sai kara salo sukeyi Amana ta juye Alim ya koma shine a jikin katangar, sai sakin kalamai sukeyi wa junansu na tsantsan kauna
Tsohonne ya kara matsawa ya dallesu sosai Allah ya shiryeku watsatsu iyayenku nacan kunzo nan kuna lalata tir daku,Amanace ta juyo tsoho yace munafuka maza ki bari ya lalataki ki kaiwa Ubanki cikin shege har gida,akan kinganshi Bature Nasara asarar duniya shine kika tsaya yana wannan tabargaza dake...yiiiiiiiii......tsoho ya fashe da kuka yace wlh Ku bar nan ko nayi maka ihun kwarto,Alim yace matatace fa,ai tsoho kururuwa yasa yace karshen zamani yanzu karuwarka har ta Zama matarka yanzu daurawa kanku aure kukeyi,Amana zatayi magana tsoho ya kurma ihu ga kwarto ai nan danan jama'a suka fito ta kudu da arewa da sanduna,Alim shi nufinsa su tsaya sai ya kare kansa,Amana ta tartare skert tace wlh baza su saurareka ba dukan tsiya zasuyi mana a kauye ne fa ba lagos ba Arewa fa ba kudu ba.
Zo mu gudu wlh kafin musha sanduna, Alim yace oh God ni da matata wai wannan ai sa Ido ne,Alim yaga mutanen da gaske suke Bai San sanda yaja hanun Amana ba suka arce sai a palonsu suka tsaya suka kulle ko Ina da key suna haki
Mutanen har kofar gidan su Alim suka ja birki tsoho ne ja gaba yace asararru Ku fito in kun isa,Amana ce ta leko tare da Alim ta saman bene ta haskosu da torch tace Baba tsoho kun gammu wullu,Alim yayi dariya tare da rungumo Amana su Baba tsoho suna kallonsu sai tsotsar juna sukeyi,
Tsoho ya kwalla da karfi in kun isa Ku fito baku cika marasa Kungs ba ai,Alim ya kwala da karfi shima yace Baza mu fito ba kuma dole mu kwashi duniyarmu,Tsoho ne ya kada kai yace Allah yana kallonku zaiyi maganinku ne duniya zata ladaftar daku karuwai.
AsmaBaffa masu comment tnx alot love u.
✳CIRANIN AMANA✳
145-150
Official
By
AsmaBaffa
MAMAN WALEEDA INA KIKA BOYE NE?
WANNAN PAGE NA 'YAN ASMABAFFA FAN'S CLUB NE DUK WACCE TAKE WANNAN GP TO PAGE DIN NAN NAKUNE LOVE U ALL.
Alim dai mamakin sa'ido na yan kauyen yakeyi Bai Saba ganin hakan ba Sam,
Sabo da haka ya dage dole sai ya ganar da tsohon nan gaskiya kar ya kala masa sharri
Alim ya kwallo da karfi Baba tsoho ka fahimceni mana matata ce pls ka gane,tsoho dai ya kara haskesu yace kai ni nan dan zamani ne harda hada dan turancinsa kalleni da kyau noti a small boyi ni big ne zaka mai Dani gara, uwarka ka yiwa ba ni ba shegen yaro,
Tsaki Alim yaja tare da dafe kai Amana tace ka kyaleshi kaima kasan fa ba ganewa zaiyi ba,
Tsoho yace kinyi da uwarki Abinda yasa muke yiwa irinku Wa'azi Ku tuba Ku daina saboda idan Allah ya tashi kamaku sai a hada da mu na gari wanda bamuji ba bamu gani ba wlh baza mu yarda da Ku a cikin garin nan ba,indai na isa sai nasa an koreku daga garin nan muna ji muna gani Ku jawo a kifar da garin ko ayi mana girgizar kasa,to Ku sani billahillazi la Ila ha illahuwa saina nemi me gidan nan wanda ya baku haya ya koreku ya tasheku da gidan nan,mu Malam Salisu dake kasanku mutumin kirki ne.Amana ce ta janye Alim,haka tsoho ya gama surutunsa ya tafi.
Kitchen Amana ta shiga Alim ya bita ciki suka fara girki tare,Alim Bai iya komai na girki ba kawai batawa yakeyi,
Garin yanka Alaiyafu ya yanke a yatsansa sai jini shar....Amana kamar itace ta yanke kwace wukar tayi ta kama yatsan toilet ta kaishi ta wanke masa hannun ta sa masa hydrogen ta manne masa da plaster,
Kallonta kawai yakeyi ji yakeyi kamar ya hadiyeta ya huta yanda take matukar Kula dashi.lips ta cuno masa shi kuwa ya miko nasa ya manta kiss,murmushi sukayi taci gaba da aiki a kitchen yana zaune a gefe yana kallon ta idan ta juyo suka hada Ido sai ta cunno masa lips ta turoshi sosai shi ma ya miko nasa sai muahhhhhh..... zuba masa kunun Aya tayi da ta hada yana tasha tana aikinta
Waist dinta ya rungumo ta baya da hanu daya daya hannun kuma yana Shan kunun ayarsa,
A hankali yake magana ayi sauri a gama girkin nan,mene kake sauri yunwa?hmm kema fa kin sani tun kafin ki bar lagos rabona dake nazo nan kina period da kyar nake manage,kin gama kin hana min abina har kinyi kusan 4 days da gamawa ya karasa kamar zaiyi kuka.duk sai taji tausayinsa domin iyakacinsu romancing yana so haka zai hakura saboda tace tana Jin zafi kuma karyar Amanace kawai wai itama dan aji ta ja masa amma ko ita watarana tana so musamman Idan ta kalli kyakyawar surar Alim dinta me tsananin kyau da haduwa.
Bayan ta gama girki abinci suka ci tayi gyare gyarenta,fitowa tayi ta shiga bedroom dinsu Alim ta gani ya fito a wanka yana shafa Mai ba komai a jikinsa,
Amana dai wani yarrrrr yarrrrr take ji a jininta ,nan take taji tana matukar bukatarsa,sha'awarsa taji wacce bata taba jiba a rayuwarta, tsayawa tayi tana ta kallonsa kamar mayya,tongue dinta ta zaro ta lashi lips dinta sai lumshe Ido takeyi tana ta kallonsa,sai ta fara sosa wuya idan ya juya har dogon wuya takeyi wajen leko kirjinsa etc
Yana kallonta ta mirror amma bai Kula ta ba domin ta dan bashi haushi dazu a kitchen yace yana bukatarta ta shareshi ko kulashi ba tayi ba,
Rigar wankansa ya mayar harda kara daureta ya rufe jikinsa kirjinsa kadai ya bayya,Matsowa tayi tana soshe soshe Him.... uhmmmmm...uhm kallonta yayi tare da lullube jikinsa da towel yace lfy?
Uhmmmmm ba komai,dayan Bed room din ta wuce tayi wanka tare da sako wasu shegun kayan bacci masu Jan hankali tasha kyau tana bulbula kamshi,
Saman bed ta hango shi shima cikin shirin baccinsa ya mike kafafu sai danne danne yakeyi a system,
Jiki a mace tana karairaya hadi da lumshe Ido tana fari,Alim ya kalleta sama da kasa sai da ya girgiza ta gama tafiya da imaninsa,
Sha'awarta ta dawo masa sabuwa fil amma ya daure ya shareta,gyaran murya tayi hade da Zama kusa dashi tana ta binsa da kallo tana ina ina tace um.um..ta sosa kanta taci gaba baza...baza...kayi bacci yanzu ba?
Alim ya kalli yanda take kallonsa idanunta sun canja tsab ya ganota yasan me take so amma ba tare da ya kalleta ba yace kwana zanyi ina aiki yau,
Da ATM card din Alim suke cire kudiin da suke amfani dashi Amana ta San code number dinsa komai tare sukeyi soyayya suke Sha kawai danma Amana na period ai maybe da tuni tayi ciki.
Sati daya tsakani Mum ta samu Abba tace ya kamata Alim ya dawo gida haka nifa ban yarda da yaron nan ba,masifeta Abba yayi ya fara ki yayeni wlh zan baki mamaki shashasha uwar Banza,
Tsaki Mum taja tare da ficewa ta fara neman Number Alim cike da fushi,
Alim kwance kan cinyar Amana suna kallon news kiran Mum ya shigo,ya kai hannu zai daga Amana ta kwace wayar tace karka daga ka jirani zuwa dare zamu kirata back.
Murmushi Alim yayi yace nasan bakya fake mission Allah kaimu.
Waya ta daga ta kira wani dan daba dan wiwi tace ya Akayi Sa'idu kunkuru Amana ce mu hadu A shagon Bilya No sleeping no sitdown ka gane? Cikin muryar daba yace an gama Baabaa sa'a dai chau wlh ba yawa.
Tana gama waya Alim ya fara kishi da masifa,da kyar ta shawo kansa ta ganar dashi dalilinta sannan yayi shuru.
Da dare kuwa ta jashi har shagon no sleeping no sitdown wasu tantiran yan kwayane da wiwi.
Ko Ina kallon Alim akeyi dan gayu bature
Suna zuwa Kunkuru yace fada min matsalarki,nan Amana ta musu bayani suka Sha dariya,wayar Alim ta dauka tare da dan nawa Mum kira ta mikawa kunkuru,
Cikin muryar Basawa Bilya Kunkuru ya ce Hello Iyya danki Alim ya mana yawa yanzu zamu cika masa aiki,Mum taji murya kamar ta mugyanbo ta fashe da kuka tace dan Allah karku taba min dana ko nawa kuke so za a baku wayyo na shiga uku,
Duk Mum ta rikice,Amana ce ta amshe wayar tare da canja muryar katon gardi tace Hajiya kuyiwa danku zaman makoki kawai ba kudi muke bukata ba,munyi kidnapping dinsa zamu aikashi Can,Mum ta fashe da kuka Amana tace Baabaa ba yawa a fede min shi.
Alim ya tafi duniyar tunanin da mamakin Amana yaji kwanya masa mintsini ba shiri ya rafka kara,sai Mum ta kwalla kara ta cikin wayar ta fara kwalawa yayanta da Baban Alim kira.
Abban Alim.....Nura....na shiga uku Nura.....Ku fito kuji shike nan Alim wayyo ina zan sa kaina na shiga uku dan Autana Ku fito.
Kit Amana ta kashe wayar Alim baki daya ta cire simcard din tasa sabo a ciki,tayiwa su Kunkuru sallama tare da basu kyautar kudi.
Sun kusa zuwa gidansu a dan wani lungu me duhun tsiya Alim ya manne Amana a jikin wata katangar gidan wasu ya fara tsotse bakinsa baji ba gani,Ya bita da mirza dukiyar fulaninta,sun fita daga hayyacinsu sosai a lungu wani dan tsoho yazo wucewa ya kunna torchlight me mugun haske ya dallesu da ita nan take tsoho ya saki salati da karfi harda kuka ya fara shike nan karshen duniya yazo tamu ta kare shegu tambadaddu,kara haskasu yayi yaga ko kallonsa basuyi ba sai kara salo sukeyi Amana ta juye Alim ya koma shine a jikin katangar, sai sakin kalamai sukeyi wa junansu na tsantsan kauna
Tsohonne ya kara matsawa ya dallesu sosai Allah ya shiryeku watsatsu iyayenku nacan kunzo nan kuna lalata tir daku,Amanace ta juyo tsoho yace munafuka maza ki bari ya lalataki ki kaiwa Ubanki cikin shege har gida,akan kinganshi Bature Nasara asarar duniya shine kika tsaya yana wannan tabargaza dake...yiiiiiiiii......tsoho ya fashe da kuka yace wlh Ku bar nan ko nayi maka ihun kwarto,Alim yace matatace fa,ai tsoho kururuwa yasa yace karshen zamani yanzu karuwarka har ta Zama matarka yanzu daurawa kanku aure kukeyi,Amana zatayi magana tsoho ya kurma ihu ga kwarto ai nan danan jama'a suka fito ta kudu da arewa da sanduna,Alim shi nufinsa su tsaya sai ya kare kansa,Amana ta tartare skert tace wlh baza su saurareka ba dukan tsiya zasuyi mana a kauye ne fa ba lagos ba Arewa fa ba kudu ba.
Zo mu gudu wlh kafin musha sanduna, Alim yace oh God ni da matata wai wannan ai sa Ido ne,Alim yaga mutanen da gaske suke Bai San sanda yaja hanun Amana ba suka arce sai a palonsu suka tsaya suka kulle ko Ina da key suna haki
Mutanen har kofar gidan su Alim suka ja birki tsoho ne ja gaba yace asararru Ku fito in kun isa,Amana ce ta leko tare da Alim ta saman bene ta haskosu da torch tace Baba tsoho kun gammu wullu,Alim yayi dariya tare da rungumo Amana su Baba tsoho suna kallonsu sai tsotsar juna sukeyi,
Tsoho ya kwalla da karfi in kun isa Ku fito baku cika marasa Kungs ba ai,Alim ya kwala da karfi shima yace Baza mu fito ba kuma dole mu kwashi duniyarmu,Tsoho ne ya kada kai yace Allah yana kallonku zaiyi maganinku ne duniya zata ladaftar daku karuwai.
AsmaBaffa masu comment tnx alot love u.
✳CIRANIN AMANA✳
145-150
Official
By
AsmaBaffa
MAMAN WALEEDA INA KIKA BOYE NE?
WANNAN PAGE NA 'YAN ASMABAFFA FAN'S CLUB NE DUK WACCE TAKE WANNAN GP TO PAGE DIN NAN NAKUNE LOVE U ALL.
Alim dai mamakin sa'ido na yan kauyen yakeyi Bai Saba ganin hakan ba Sam,
Sabo da haka ya dage dole sai ya ganar da tsohon nan gaskiya kar ya kala masa sharri
Alim ya kwallo da karfi Baba tsoho ka fahimceni mana matata ce pls ka gane,tsoho dai ya kara haskesu yace kai ni nan dan zamani ne harda hada dan turancinsa kalleni da kyau noti a small boyi ni big ne zaka mai Dani gara, uwarka ka yiwa ba ni ba shegen yaro,
Tsaki Alim yaja tare da dafe kai Amana tace ka kyaleshi kaima kasan fa ba ganewa zaiyi ba,
Tsoho yace kinyi da uwarki Abinda yasa muke yiwa irinku Wa'azi Ku tuba Ku daina saboda idan Allah ya tashi kamaku sai a hada da mu na gari wanda bamuji ba bamu gani ba wlh baza mu yarda da Ku a cikin garin nan ba,indai na isa sai nasa an koreku daga garin nan muna ji muna gani Ku jawo a kifar da garin ko ayi mana girgizar kasa,to Ku sani billahillazi la Ila ha illahuwa saina nemi me gidan nan wanda ya baku haya ya koreku ya tasheku da gidan nan,mu Malam Salisu dake kasanku mutumin kirki ne.Amana ce ta janye Alim,haka tsoho ya gama surutunsa ya tafi.
Kitchen Amana ta shiga Alim ya bita ciki suka fara girki tare,Alim Bai iya komai na girki ba kawai batawa yakeyi,
Garin yanka Alaiyafu ya yanke a yatsansa sai jini shar....Amana kamar itace ta yanke kwace wukar tayi ta kama yatsan toilet ta kaishi ta wanke masa hannun ta sa masa hydrogen ta manne masa da plaster,
Kallonta kawai yakeyi ji yakeyi kamar ya hadiyeta ya huta yanda take matukar Kula dashi.lips ta cuno masa shi kuwa ya miko nasa ya manta kiss,murmushi sukayi taci gaba da aiki a kitchen yana zaune a gefe yana kallon ta idan ta juyo suka hada Ido sai ta cunno masa lips ta turoshi sosai shi ma ya miko nasa sai muahhhhhh..... zuba masa kunun Aya tayi da ta hada yana tasha tana aikinta
Waist dinta ya rungumo ta baya da hanu daya daya hannun kuma yana Shan kunun ayarsa,
A hankali yake magana ayi sauri a gama girkin nan,mene kake sauri yunwa?hmm kema fa kin sani tun kafin ki bar lagos rabona dake nazo nan kina period da kyar nake manage,kin gama kin hana min abina har kinyi kusan 4 days da gamawa ya karasa kamar zaiyi kuka.duk sai taji tausayinsa domin iyakacinsu romancing yana so haka zai hakura saboda tace tana Jin zafi kuma karyar Amanace kawai wai itama dan aji ta ja masa amma ko ita watarana tana so musamman Idan ta kalli kyakyawar surar Alim dinta me tsananin kyau da haduwa.
Bayan ta gama girki abinci suka ci tayi gyare gyarenta,fitowa tayi ta shiga bedroom dinsu Alim ta gani ya fito a wanka yana shafa Mai ba komai a jikinsa,
Amana dai wani yarrrrr yarrrrr take ji a jininta ,nan take taji tana matukar bukatarsa,sha'awarsa taji wacce bata taba jiba a rayuwarta, tsayawa tayi tana ta kallonsa kamar mayya,tongue dinta ta zaro ta lashi lips dinta sai lumshe Ido takeyi tana ta kallonsa,sai ta fara sosa wuya idan ya juya har dogon wuya takeyi wajen leko kirjinsa etc
Yana kallonta ta mirror amma bai Kula ta ba domin ta dan bashi haushi dazu a kitchen yace yana bukatarta ta shareshi ko kulashi ba tayi ba,
Rigar wankansa ya mayar harda kara daureta ya rufe jikinsa kirjinsa kadai ya bayya,Matsowa tayi tana soshe soshe Him.... uhmmmmm...uhm kallonta yayi tare da lullube jikinsa da towel yace lfy?
Uhmmmmm ba komai,dayan Bed room din ta wuce tayi wanka tare da sako wasu shegun kayan bacci masu Jan hankali tasha kyau tana bulbula kamshi,
Saman bed ta hango shi shima cikin shirin baccinsa ya mike kafafu sai danne danne yakeyi a system,
Jiki a mace tana karairaya hadi da lumshe Ido tana fari,Alim ya kalleta sama da kasa sai da ya girgiza ta gama tafiya da imaninsa,
Sha'awarta ta dawo masa sabuwa fil amma ya daure ya shareta,gyaran murya tayi hade da Zama kusa dashi tana ta binsa da kallo tana ina ina tace um.um..ta sosa kanta taci gaba baza...baza...kayi bacci yanzu ba?
Alim ya kalli yanda take kallonsa idanunta sun canja tsab ya ganota yasan me take so amma ba tare da ya kalleta ba yace kwana zanyi ina aiki yau,