Sashe 36
Ciranin Amana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saude ce zaune a wani rubabben dakinta dake kauyensu tana waya tana faman sheka dariya,ba a Jin me suke fada sai dariya r Saude kawai kake ji.
Alim da Amana sun Dade suna zaga garin har 10 na dare sannan suka dawo gida hannunsu rike da ledar da suka siyo gashashiyar kaza da yogourt.
Suna shiga cikin gidan Amana tace ayi rige rigen zuwa Palo,ai kuwa Alim yace 1,2,3 go suka zura da gudu Amma Alim ya Dade da shiga Palo sannan Amana ta karaso ciki tana nishi tare da kukan shagwaba ni... ban yarda ba Allah,dariya sukayi gaba daya suna ta faman haki,ta fara masa rigimar sai ya goyata,haka ya goyata har saida ta fara bacci a bayansa sannan ya samu lfy,
Dole ya tasheta suka ci namansu da wanka sai bacci,
2:30 Alim ya farka da rigima ya fara tashin Amanarsa Babyna Baby,cike da maganar bacci tace naam mene?cikin kulawa tayi magana tana mayen bacci ruwa zaka Sha?yace ae Mikewa tayi zaune zata bar kan bed ta kawo masa ruwa,cike da sha'awa yace honey naki nakeso fa,dukan wasa ta kai masa sukayi murmushi nan suka karashe Daren suna ta faman raya
sunna.
AsmaBaffa
Ina godiya masu sharhi kune nawa.
✳CIRANIN AMANA✳
150-155
Official
By
AsmaBaffa
ZAUREN QUEEN MERMU DA TASKAR FIDDAUSI SODANGI WANNAN PAGE NAKUNE. TNX ALL.
Bayan 3months Mum Alim ta shiga damuwa,zuciyarta dankare da bakin ciki,haka Sulemanu Harka komai sai dai ayi masa baya iya komai ya rame yayi baki ya tashi daga aiki,gashi Bai yiwa yaransa abinda ya kamata ace iyaye sunwa yayansu ba,bai sauke hakkinsu ba,ya gama zubar da mutuncinsa duk da cewar suna masa komai da ya dace amma basu damu dashi ba ko ya mutu ko yayi rai harkokinsu sukeyi domin mazan ma sun koma state din da suke business wasu kuma sun dawo Kano da kasuwanci duk cikin tallafin Alim gashi Hamza Babban yaya da kb sun samo matan aure a city har an musu engage,
Badriya ma maganarta da Huzaifa tana tabbata sai karfi takeyi,
Alim ne yayi shiri da safe da wuri yace zaije banki ya curo musu kudi,cikin shadda dakakkiya yake dinkin fited yasha kyau har bakin titi Amana ta rakashi ya shiga taxi drop ya wuce
Ta dawo ta gama komai na gidan tana Jin zazzabi kadan kadan har ta kwanta tana tunanin rayuwarsu ita da mijinta,
Gaba daya jinta take bata da lafiya kawai hijab dinta tasa ta tafi hospital sabi da ta tsorata this mnth bata ga period ba,kuma Alim yace mata indai unguwa ta kama da lalura to ko baya nan taje kawai ya yarje mata,
Karamin asibiti taje a cikin garin saboda yana da girma garin nasu,ana aunata ciki ya bayyana a jikinta wata daya,magungunan da aka rubu ta mata ta siya ta wuce da result a hannunta tana ta murna,ta matsu Alim ya dawo ta bashi labari,
Kasa hakura tayi tun a hanya ta danna masa kira a waya cike da nishadi shauki na kwasarta tace my Man yaushe zaka dawo? Alim yace nan da 3-4hrs na biya ta wani waje,
Amana ta saki murmushi tare da furta Allah dawo min da kai lfy,murmushi Alim yayi cike da zallar
Kauna ta gaske sannan a hankali yace Ameen sai na zo me zan kawo miki?anything kawai cewar gogar,sallama sukayi ta koma gida tare da bajewa a 3seater.
Alim Bai dawo ba sai 9pm ya kwankwasawa yayi tare da murda handle,Amana ta fito daga kitchen tasha kyau da sauri ya jawota jikinsa yayi hugging dinta yana murmushi sannan ya mika mata ledar hannunsa,
Wani dan kyakyawan saurayine ya fito fit daga bed room din su Amana yana sweetheart kin barni ina t faman jiranki kiyi sauri muyi abinda za muyi kafin dare yayi nisa ina da aikin yi ....kamar gaske saurayin nan ya tsaya cak yana hangame baki yace dama cutata kikeyi kin San kina da aure kika ce nazo,
Da gudu saurayin nan ya nufo Amana tare da kwasheta da wawan mari yace kin cuceni Allah ya isa ban yafe ba nayi tarayya da matar aure.
Ya bude kofa ya fice fit,Yana barin gidan wata dalleliyar mota ta tsaya gabansa ya shige suka bar garin gaba daya.
Alim kamar gunki haka ya tsaya yayi poster sai hawaye da suke ta bulbula kamar famfo daga idonsa,Amana kuwa da ledar da Alim ya mika mata da result na ciki na hospital ta saki a kasa,
Kafin kace me ta sume sharab a wajen,
Alim kuwa innalillahi kawai yake maimaitawa sannan ya shige bedroom ya tattara nasa ya nasa kaf,ya fito ganin Amana har yau a sume sharab a kasa kallo daya ya mata ya tsugunna tare da daukan result din hospital dinta ya duba hawayensa ne suka karu kamar ba Namiji ba ya zauna ya dinga rusa kuka,
Yana why....why.....na bar yan uwana da iyayena duk sabo dake,Mum dina ban San wannan Hali suke ba,sai yanzu Alim ya gane kuskuren biyewa shawarar Amana da yayi sabo da so ya rufe masa Ido,Mum dinsa tana can cikin bakin cikin rashinsa har cuta tayi sabo da son da take masa,ta dauki cikinsa,ta raineshi amma yanzu ya gujeta duk da Mum Nada babban laifi amma uwa uwa ce baza ka biyasu abunda suka maka ba,sune sular zuwanka duniya Harka hadu da wata,
Amma yayi fushi da Mum dinsa ya barta saboda matarsa kuma yasan dole tana cikin wani hali tunda duk tafi kaunar Alim cikin yaranta,
Kuka sosai Alim yakeyi,ashe Amana dai Amanarsa take ci,yana ta shirme akanta yana biye mata,bai taba zatan zata aaikata haka ba,tunani yayi sosai da karfi ya furta no.no...nooooo...baza tayi haka ba,
Amma Sam zuciyarsa ta hanashi tunani bare wani bincike,ji yayi ya tsani Amana gaba daya baya kaunar ya bude Ido ya ganta,sambatu yakeyi sosai idonsa jajir jijiyoyinsa sun tashi rada rada ji yake kamar ya kashe Amana ya huta,
Ya yarda a gaban ko waye zai iya zubar da mutuncinsa kan Amana domin ya faranta mata,
A titi,a lungu,a kwararo,a bainar jama'a duk saboda yayi proving dinta yanda yake sonta,dan yasa taji duk duniya ba kamarta tafi kowa sa'ar miji,har ana ce masa kwarto sabo da ita,
Abinda watsatsun yan mata keyi a boye a titi yayiwa Amana shi tana matarsa amma duk wannan Bai hanata neman maza ba,
Ashe makaryaciyace,ta yaudareshi,mikewa yayi da niyar tafiya
Amana ta ja dogon numfashi ta farfado,zumbur ta Mike tare da rike rigarsa tana kuka wiwi kamar ranta zai fita,da kyar tace pls....ka...sau...rareni...dan Allah wallahii ban sanshi ba,kayi tunani da bincike sharri aka mana kasan muna da makiya,hannu biyu Alim yasa yaci kwalar Amana tare da girgizata da karfi ya makata jikin bango ya shaketa sosai tana ta kakari,... sannan yace ohhh makiya ko......da karfi yace makiya Mum ce makiya ko?Amana ta kasa magana sai hawaye nan Alim ya jefar ta kasa ta zube rigip,juyawa yayi tare da cewa kar ki sake ki nemeni,kar naga kafarki a gidanmu bana son ganinki na tsaneki,
Inda kika San zamu hadu kar kibi ta layin coz idan na ganki cikin karaji ya karasa I will kill u.
Result din ciki kuma ki haihu ayi DNA test idan har nawa ne zan karba.ya bude kofa baram ya kara makota ya bar gidan,
Direct airport Alim ya wuce ya bi flight sai Lagos inda akafi wayo.
Amana kuka takeyi tana salati sallah tayi tayi addua sosai hawaye kuwa yaki tsayawa a idon Amana,bata San wannan tsinanne ne ya hada mata wannan sharri ba.
Tattara nata ya nata tayi itama cikin dare tana zabga kuka ta bar gidan ko su Sa'adatu bata yiwa sallama ba,tana fita ta fara tafiya a kasa wani Almajirin kusa da gidansu ya biyota yana dan Allah Anty ki bani sadaka dare yayi banci komai ba,wani takaici ne ya kara kama Amana ta kara harzuka ta hayayyakowa Almajiri da masifa cikin kuka kai dalla karka dameni ka kyaleni naji da matsalata,da wannan matsalar dana shiga gwara na kwana 3 banci komai ba,dallah matsa ta furta tare da tallafewa Almajiri keyarsa ta jefa masa Dari Biyar,
Tana yin gaba ta hadu da karamar kanwarsu Zaliha ta siyo sugar a kanti na gobe da safe,Zaliha tace Amana kece da dare yau me ya sameki Baba yana ta nemanki har ya rasu ma naga su ya Haladu suna ta kuka da Umma,ai Amana kafa tasa tayi short da Zaliha,
Ta kara gaba,Zaliha ta gama kukanta ta bi bayan Amana suka shiga gida,tun daga tsakar gida taji kukan su Haladu da gudu ta fada dakin Baba,Baba ne a kwance yana ta suma yana farfadowa ya suma yafi sau saba'in gashi yace Baza a kaishi asibiti ba,an tafi dashi yace duk wanda ya kaishi asibiti Bai yafe masa ba,haka aka dawo dashi,
Amana kan Baba tayi tana kuka ta cakumeshi tana Baba dan Allah karka tafi ka barmu muna sonka Baba,
Farfadowa Baba yayi tare da damke hannun Amana ya fara magana da kyar Amana...ta....da yan uwanki Ku yafe min ban muku tarbiyar kirki ba na sabawa Allah da yawa kin min Wa'azi naki ji ga yanda duniya tayi min juyin wainar Asabe,ki rokar min matana iyayenku su yafe min,gwaggo uwar gidan Baba tana sheka kuka tace mun yafe maka Allah Baka lfy,
Sauran matan ma suka ce sun yafe suma ya yafe musu domin irin zagin da tsinewa Sulemanu mijinsu da suka dingayi kullum a maimakon suyi masa addua,
Tari Baba yayi yace Amanata ki koma dakin mijinki na yafe miki ki yafe min kin Sha wahalar rayuwa na turaki Cirani saboda kina min Wa'azi kaico na,
Badriyya tace Baba mun yafe maka dan Allah kar tafi ka barmu muna sonka,muma munyi maka laifi sosai bamuyi ma biyayya ba,Sakina cikin kuka tace Baba wa zaimin kayan daki idan ka tafi wayyo gashi na samu miji gatana ya kare bango ya fadi,kayan daki Baba gashi ko secondary ban gama ba,Sadiya wacce ke Aure a Gaya lg tace Baba gashi su Hamza sun fara kudi Amana ta auri me kudi karka tafi baka dangwali dadi ba Baba,
Alim da Amana sun Dade suna zaga garin har 10 na dare sannan suka dawo gida hannunsu rike da ledar da suka siyo gashashiyar kaza da yogourt.
Suna shiga cikin gidan Amana tace ayi rige rigen zuwa Palo,ai kuwa Alim yace 1,2,3 go suka zura da gudu Amma Alim ya Dade da shiga Palo sannan Amana ta karaso ciki tana nishi tare da kukan shagwaba ni... ban yarda ba Allah,dariya sukayi gaba daya suna ta faman haki,ta fara masa rigimar sai ya goyata,haka ya goyata har saida ta fara bacci a bayansa sannan ya samu lfy,
Dole ya tasheta suka ci namansu da wanka sai bacci,
2:30 Alim ya farka da rigima ya fara tashin Amanarsa Babyna Baby,cike da maganar bacci tace naam mene?cikin kulawa tayi magana tana mayen bacci ruwa zaka Sha?yace ae Mikewa tayi zaune zata bar kan bed ta kawo masa ruwa,cike da sha'awa yace honey naki nakeso fa,dukan wasa ta kai masa sukayi murmushi nan suka karashe Daren suna ta faman raya
sunna.
AsmaBaffa
Ina godiya masu sharhi kune nawa.
✳CIRANIN AMANA✳
150-155
Official
By
AsmaBaffa
ZAUREN QUEEN MERMU DA TASKAR FIDDAUSI SODANGI WANNAN PAGE NAKUNE. TNX ALL.
Bayan 3months Mum Alim ta shiga damuwa,zuciyarta dankare da bakin ciki,haka Sulemanu Harka komai sai dai ayi masa baya iya komai ya rame yayi baki ya tashi daga aiki,gashi Bai yiwa yaransa abinda ya kamata ace iyaye sunwa yayansu ba,bai sauke hakkinsu ba,ya gama zubar da mutuncinsa duk da cewar suna masa komai da ya dace amma basu damu dashi ba ko ya mutu ko yayi rai harkokinsu sukeyi domin mazan ma sun koma state din da suke business wasu kuma sun dawo Kano da kasuwanci duk cikin tallafin Alim gashi Hamza Babban yaya da kb sun samo matan aure a city har an musu engage,
Badriya ma maganarta da Huzaifa tana tabbata sai karfi takeyi,
Alim ne yayi shiri da safe da wuri yace zaije banki ya curo musu kudi,cikin shadda dakakkiya yake dinkin fited yasha kyau har bakin titi Amana ta rakashi ya shiga taxi drop ya wuce
Ta dawo ta gama komai na gidan tana Jin zazzabi kadan kadan har ta kwanta tana tunanin rayuwarsu ita da mijinta,
Gaba daya jinta take bata da lafiya kawai hijab dinta tasa ta tafi hospital sabi da ta tsorata this mnth bata ga period ba,kuma Alim yace mata indai unguwa ta kama da lalura to ko baya nan taje kawai ya yarje mata,
Karamin asibiti taje a cikin garin saboda yana da girma garin nasu,ana aunata ciki ya bayyana a jikinta wata daya,magungunan da aka rubu ta mata ta siya ta wuce da result a hannunta tana ta murna,ta matsu Alim ya dawo ta bashi labari,
Kasa hakura tayi tun a hanya ta danna masa kira a waya cike da nishadi shauki na kwasarta tace my Man yaushe zaka dawo? Alim yace nan da 3-4hrs na biya ta wani waje,
Amana ta saki murmushi tare da furta Allah dawo min da kai lfy,murmushi Alim yayi cike da zallar
Kauna ta gaske sannan a hankali yace Ameen sai na zo me zan kawo miki?anything kawai cewar gogar,sallama sukayi ta koma gida tare da bajewa a 3seater.
Alim Bai dawo ba sai 9pm ya kwankwasawa yayi tare da murda handle,Amana ta fito daga kitchen tasha kyau da sauri ya jawota jikinsa yayi hugging dinta yana murmushi sannan ya mika mata ledar hannunsa,
Wani dan kyakyawan saurayine ya fito fit daga bed room din su Amana yana sweetheart kin barni ina t faman jiranki kiyi sauri muyi abinda za muyi kafin dare yayi nisa ina da aikin yi ....kamar gaske saurayin nan ya tsaya cak yana hangame baki yace dama cutata kikeyi kin San kina da aure kika ce nazo,
Da gudu saurayin nan ya nufo Amana tare da kwasheta da wawan mari yace kin cuceni Allah ya isa ban yafe ba nayi tarayya da matar aure.
Ya bude kofa ya fice fit,Yana barin gidan wata dalleliyar mota ta tsaya gabansa ya shige suka bar garin gaba daya.
Alim kamar gunki haka ya tsaya yayi poster sai hawaye da suke ta bulbula kamar famfo daga idonsa,Amana kuwa da ledar da Alim ya mika mata da result na ciki na hospital ta saki a kasa,
Kafin kace me ta sume sharab a wajen,
Alim kuwa innalillahi kawai yake maimaitawa sannan ya shige bedroom ya tattara nasa ya nasa kaf,ya fito ganin Amana har yau a sume sharab a kasa kallo daya ya mata ya tsugunna tare da daukan result din hospital dinta ya duba hawayensa ne suka karu kamar ba Namiji ba ya zauna ya dinga rusa kuka,
Yana why....why.....na bar yan uwana da iyayena duk sabo dake,Mum dina ban San wannan Hali suke ba,sai yanzu Alim ya gane kuskuren biyewa shawarar Amana da yayi sabo da so ya rufe masa Ido,Mum dinsa tana can cikin bakin cikin rashinsa har cuta tayi sabo da son da take masa,ta dauki cikinsa,ta raineshi amma yanzu ya gujeta duk da Mum Nada babban laifi amma uwa uwa ce baza ka biyasu abunda suka maka ba,sune sular zuwanka duniya Harka hadu da wata,
Amma yayi fushi da Mum dinsa ya barta saboda matarsa kuma yasan dole tana cikin wani hali tunda duk tafi kaunar Alim cikin yaranta,
Kuka sosai Alim yakeyi,ashe Amana dai Amanarsa take ci,yana ta shirme akanta yana biye mata,bai taba zatan zata aaikata haka ba,tunani yayi sosai da karfi ya furta no.no...nooooo...baza tayi haka ba,
Amma Sam zuciyarsa ta hanashi tunani bare wani bincike,ji yayi ya tsani Amana gaba daya baya kaunar ya bude Ido ya ganta,sambatu yakeyi sosai idonsa jajir jijiyoyinsa sun tashi rada rada ji yake kamar ya kashe Amana ya huta,
Ya yarda a gaban ko waye zai iya zubar da mutuncinsa kan Amana domin ya faranta mata,
A titi,a lungu,a kwararo,a bainar jama'a duk saboda yayi proving dinta yanda yake sonta,dan yasa taji duk duniya ba kamarta tafi kowa sa'ar miji,har ana ce masa kwarto sabo da ita,
Abinda watsatsun yan mata keyi a boye a titi yayiwa Amana shi tana matarsa amma duk wannan Bai hanata neman maza ba,
Ashe makaryaciyace,ta yaudareshi,mikewa yayi da niyar tafiya
Amana ta ja dogon numfashi ta farfado,zumbur ta Mike tare da rike rigarsa tana kuka wiwi kamar ranta zai fita,da kyar tace pls....ka...sau...rareni...dan Allah wallahii ban sanshi ba,kayi tunani da bincike sharri aka mana kasan muna da makiya,hannu biyu Alim yasa yaci kwalar Amana tare da girgizata da karfi ya makata jikin bango ya shaketa sosai tana ta kakari,... sannan yace ohhh makiya ko......da karfi yace makiya Mum ce makiya ko?Amana ta kasa magana sai hawaye nan Alim ya jefar ta kasa ta zube rigip,juyawa yayi tare da cewa kar ki sake ki nemeni,kar naga kafarki a gidanmu bana son ganinki na tsaneki,
Inda kika San zamu hadu kar kibi ta layin coz idan na ganki cikin karaji ya karasa I will kill u.
Result din ciki kuma ki haihu ayi DNA test idan har nawa ne zan karba.ya bude kofa baram ya kara makota ya bar gidan,
Direct airport Alim ya wuce ya bi flight sai Lagos inda akafi wayo.
Amana kuka takeyi tana salati sallah tayi tayi addua sosai hawaye kuwa yaki tsayawa a idon Amana,bata San wannan tsinanne ne ya hada mata wannan sharri ba.
Tattara nata ya nata tayi itama cikin dare tana zabga kuka ta bar gidan ko su Sa'adatu bata yiwa sallama ba,tana fita ta fara tafiya a kasa wani Almajirin kusa da gidansu ya biyota yana dan Allah Anty ki bani sadaka dare yayi banci komai ba,wani takaici ne ya kara kama Amana ta kara harzuka ta hayayyakowa Almajiri da masifa cikin kuka kai dalla karka dameni ka kyaleni naji da matsalata,da wannan matsalar dana shiga gwara na kwana 3 banci komai ba,dallah matsa ta furta tare da tallafewa Almajiri keyarsa ta jefa masa Dari Biyar,
Tana yin gaba ta hadu da karamar kanwarsu Zaliha ta siyo sugar a kanti na gobe da safe,Zaliha tace Amana kece da dare yau me ya sameki Baba yana ta nemanki har ya rasu ma naga su ya Haladu suna ta kuka da Umma,ai Amana kafa tasa tayi short da Zaliha,
Ta kara gaba,Zaliha ta gama kukanta ta bi bayan Amana suka shiga gida,tun daga tsakar gida taji kukan su Haladu da gudu ta fada dakin Baba,Baba ne a kwance yana ta suma yana farfadowa ya suma yafi sau saba'in gashi yace Baza a kaishi asibiti ba,an tafi dashi yace duk wanda ya kaishi asibiti Bai yafe masa ba,haka aka dawo dashi,
Amana kan Baba tayi tana kuka ta cakumeshi tana Baba dan Allah karka tafi ka barmu muna sonka Baba,
Farfadowa Baba yayi tare da damke hannun Amana ya fara magana da kyar Amana...ta....da yan uwanki Ku yafe min ban muku tarbiyar kirki ba na sabawa Allah da yawa kin min Wa'azi naki ji ga yanda duniya tayi min juyin wainar Asabe,ki rokar min matana iyayenku su yafe min,gwaggo uwar gidan Baba tana sheka kuka tace mun yafe maka Allah Baka lfy,
Sauran matan ma suka ce sun yafe suma ya yafe musu domin irin zagin da tsinewa Sulemanu mijinsu da suka dingayi kullum a maimakon suyi masa addua,
Tari Baba yayi yace Amanata ki koma dakin mijinki na yafe miki ki yafe min kin Sha wahalar rayuwa na turaki Cirani saboda kina min Wa'azi kaico na,
Badriyya tace Baba mun yafe maka dan Allah kar tafi ka barmu muna sonka,muma munyi maka laifi sosai bamuyi ma biyayya ba,Sakina cikin kuka tace Baba wa zaimin kayan daki idan ka tafi wayyo gashi na samu miji gatana ya kare bango ya fadi,kayan daki Baba gashi ko secondary ban gama ba,Sadiya wacce ke Aure a Gaya lg tace Baba gashi su Hamza sun fara kudi Amana ta auri me kudi karka tafi baka dangwali dadi ba Baba,