Sashe 43
Ciranin Amana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Garemu matan Aure,zawarawa,yan mata,karki bari mijin ki ya dinga dawowa yana ganinki bakya daukan wanka kamar zaki party,bazawara da budurwa ko kun rabu da mijinki ko saurayi ki sani bafa mantawa yayi dake ba ko ya daina sonki yana nan yana sa miki ido yana bibiyar halin da kike ciki,kinci gaba ne ko kin lalace,namiji yana bakin ciki yaga sun rabu da mace taci gaba,tafi da haduwa kyau da komai da komai,yafi so yaji ance ai naga wance rannan baka ganta ba ta lalace ta rame ta fige,duk kwalliyar wance tab ai kasa ganeta nayi a hanya,ta dawo abar tausayi,ko kuma shi wanda kuka rabu ya ganki da kansa,kin lalace murna zaiyi ba zai damu ba,cewa zaiyi ma wa ya gaya mata,da tana jin dadi a gidana tayi min kaza na kori shegiya gwara haka gashi ai yanzu ta dawo abar tausayi,ai Baza ta samu kamata ba,tayiwa kanta,yanzu ni aka bani wannan me zanyi da ita,ai gidansu wuya suke sha etc.idan kuwa ya ganki kinci gaba,idan yana sonki sai yayi dana sani tayu ma ya dawo yayi ta naci ki koma,ya rude a kanki zaman da kukayi tare ya dawo masa,ko labari yaji saiya nemi ya ganki face to face ya ganewa idonsa,idan budurwace sai yaji takaici ko bai aure ki ba,idan matar aure ce zai kara dinga kaunarki,dan karamin neman aure sai kiji ya fasa,ko ya auro ma yasan kin fita,kowa yana son gyara,tsafta,kwalliya etc duk da cewa suma mazan suna da matsala,amma mata shine ur eye woooo a kara dagewa a daure a cire kyuya da son jiki kiyi iya yinki,
Amarya Sakina ce ta fito ita da ango Ishaq wai yazo kawo mata abinci ta kasa cin abinci shine yazo da take away sai da ya tabbatar taci ta koshi ta rakoshi zai tafi kafin zuwa after magrib dinner party,
Da Amana suka ci karo,dariya Sakina tayi oyoyo Anty muna ta jiranki ba dadi ba kya nan,to banza take away na tsaya daukowa laaaaa hado mana kikayi? Yeah cewar Amana,Nan Sakina ta dinga godiya Suka gaisa da Ango shima harda godiya,
Sakina ce tayi magana to ki mayar cikin motar kinga ko an kai ciki sai an kara fitowa fa dasu dole ga mutane,Amana tace af hakanefa na manta kinsan ni ba kawaye ne mata dani ba,sannan bikina ban samu gatan haka ba ban san ya abin yake ba,bari na maida,ango dai tuni ya hau mota ya tafi,Sakina ta dauka bari na tayaki...Amana tace commot abeg Amaryace ke ba aiki ai,matsa ko na makeki,Sakina ce ta radawa Amana ga mijinki can kamar zai cinyeki da kallo,kinga kalli yadda yake ta muzurai,kamar kishi yakeyi fa,Amana tace zan mareki Sakina ban son shirme na fasa kaiwa motar ebi ki kai ki zuba,
Kai Amana saurin zuciya da fushi yana nan dai,kyaleta Amana tayi ta koma ta kai kayan cikin Mota da kanta ta dauko trolley dinta ta juyo kenan taga Alim a bayan yana huci kamar zai daketa har ta tsorata sai ta tsinci muryarsa yace gyara parking din motarki zan fita da tawa,Amana itama a fusace tace duk filin nan bai Isa ka dauki Mota ba sai na gyara parking?Alhmdllh Alim ya furta a ransa saboda dadi hade da sanyi da yaji a ransa Amana tayi magana yaji muryarta,
Cike da masifa ya kara cewa ko bazaki janye bane?Amana shuru tayi don taga kamar zai daketa yanzu kuma bata fada,kawai sai ta shiga motar ta janye ta can lungu ta fito a fusace fuuuuuuu ta ja akwati ta wuceshi.
Badriyya sai murna takeyi Amana tazo Sakina har ta fesa mata Labarin Alim da take away na Amana da ta musu,
Bayan Amana ta huta saiga Asiya kanwar Alim tazo tana cewa Badriyya wai ina matar Ya Alim ne?
Da sauri Badriyya ta nuna Amana dake kwance saman gado tana faman tunanin Alim,
Anty Amana ina yini cewar Asiya Amana ta amsa cikin fara'a da sakin fuska,Asiya suna kama da Alim sai take ganinta kamar Alim,kallon Asiya takeyi tana ta murmushi tana jin sanyi a ranta,sai suka fara hira, har muryar Asiya kamar ta Alim,Amana sai hira take kakalowa,Asiya tace muje wajen su Abban Huzaifa da Mama ku gaisa da sauran dangi,Amana ba musu ta yafa mayafinta tare da kara gyarawa suka wuce,da dan Auta Kanin su Alim suka ci karo Asiya tace Bro kaga matarfa ya Alim na san baka santa ba lokacin kana schl,Amana a ranta tace wannan yama fi kama da Alim dina,gaisawa sukayi sosai yana ta tsokanar Amana ashe matas ce ma,gaskiya na iya zaben me kyau,suna tsaye saiga Nura ma Babban yayansu shida matarsa da yarsa sun dawo daga shopoing,Asiya tayi sauri ta nuna musu Amana suka gaisa harda hira sosai da sosai saboda Nura akwai nutsuwa, Amana a ranta ta ce lallai ai wannan Nuran ma sunfi kama sak da Alim. matarsa ma sai jan Amana take da barkwanci,tambaya Amana tayi wai ina dana ne Aabid?
Nura yace yana wajen Maman Huzaifa yana ta bacci,ok kawai Amana tace taja Asiya suka wuce cikin part din su Huzaifa,Da sallama suka shiga palo da Alim suka fara hada ido yana saman kujera yana cin snacks da Icecream a gefe,
Huzaifa Ango yana gefensa,mama tana zaune tana jira lallenta ya bushe,ga sauran yan Uwa mata nan gaba daya cike dam a palon amma Alim yana ciki yana cin abu sunki tashi,,tsugunawa Amana tayi har kasa ta gaishe dasu kaf cikin mutunci,Mama da fara'a ta tarbeta tana yata sai yau kika zo muna ta jiranki,dariya Amana tayi,Alim a ransa yace wayyo ta kasheni da murmushinta,
Tambaya Amana tayi ina Abba da yar tsohuwa kaka kenan idan masu karatu baku manta ba,Tace tsohuwa tana daki da bakin ta har danki Aabid yana wajenta,Abba kuma yana sama ke Asiya rakata ta gaida kowa,
Sun mike sunje ko ina sun gaisa da kowa cikin mutunci sun dan dade suna hira da kaka tsohuwa Aabid bacci yakeyi,kowa na dangi sai da aka nuna masa Amana suka gaisa
Fitowa sukayi amma still Alim yana palon kusa da Mama,Huzaifa kuwa ya koma jikinta ya nanike ya kwanta a cinyarta,kowa ya shigo sai anyi dariya Ango kamar Amarya me jimamin rabuwa da gida,
Mamace ta kalli Amana dake shirin fita tace zo yata,dawowa Amana tayi tare da tsugunawa har kasa,duk wanda yasan Amana a da sai yayi mamakin canjawar halinta yanzu har Alim,Mama tace zaki dawo dakina da kwana ne? Da sauri Amana tace a a zan zauna wajen frnds,Haushi Alim yaji a ransa yace da kin dawo nan ai nafi ganinki,Huzaifa yace Anty tafi son cikin yan mata,hararar wasa Amana ta cilla masa,
Yana dariya yace to mene na harara,kowa yayi mamaki ana cewa matar Alim ce amma anga basuyi magana da juna ba sai kallo da yake binta dashi kamar maye yana shan Icecream,
Mama ta fuskanci kamar da matsala tsakaninsu Amma sai kowa ya share tunda ba wanda yasan komai akai,Mama tace to ga dakin mijinki ko can zaki zauna dan iyayi dakinsa shikadai ne ko angon ma su biyu ne amman wannan marar kunyar Mama taja kunnen Alim tace dakinsa daban kullum yana cikinmu,yaki bari mu sake,dariya akayi banda Alim da Amana, Umma duk bata sani ba Alim ne ya tura Asiya ta kawo Amana su gaisa da danginsa shi yasa ya dawo palon ya zauna Sabo da ya kara ganinta,
Mama tace zauna yata,Amana kallon dakin tayi kaf ba space kujera 2seater ce kawai ta rage me dama dama,itama Alim ne a kai ya wani kwanta,Mama tace zauna kusa da wannan kwadayayyen Alim kenan,Amana bata son tayi musu,gashi bata so a gane halin da suke ciki da Alim tunda shima ya boye,Mama tace gyara musu su zauna mana, Asiyace taje ta fara Zama sannan ta jawo Amana ta fada kujera suka sa Alim a tsakiyarsu,
Tofa an Dade ba a hadu ba.
Jikinsu ne ya gogi juna,wani uban shock ne da faduwar gaba ya shigi masoyan biyu,
Haushi Alim yaji kar ma tace ya damu da ita,itama Amana haka,Alim ya matso jikin Amana ya bangajeta da kafada tayi gefen kujera haushi taji a ranta tace dan yana Jin haushi na sai ya bangajeni,gyara Zama tayi,ya kara bangajeta,Amana a ranta tace kai Kai kai da Zafi fa Bai isa ba saina Rama wlh ina ruwana dashi,Amana ta matso itama sosai ta bangazo Alim Bai zata ba ai kuwa ya rikita jikin Asiya,
Asiya tana kallonsu tayi murmushi,Alim a ransa yace halinta Ashe yana nan,nan ya samu ya kara turota tare da kara hade rai,Amana ta kyaleshi ganin mutane kara bangazota yayi,Ai kuwa ta samu ta sa hannunta iya karfinta ta turashi jikin Asiya tana nishi da cijewa,kuma sunyi mukus suna ta faman ture turen juna,haka suka dingayi sai kallonsu yan biki keyi suna dariya,mitsini Alim ya kwanyawa Amana a cinya da sauri ta sosa waje tasa kafa ta take masa kafa tare da murzawa,Alim yaji Zafi amma ya cije, hannu yasa ya yakusheta a wuya har wajen yayi danja kadan,Mama tace wai me kukeyi haka Ku tashi ku barmin Palo iya shege a cikin bakina sai ture ture kukeyi da yakushe yakushe, Ku fice Ku karata can,mikewa sukayi gaba daya Amana fuska ba rahama Alim ma haka,Asiya dariya ta cika mata ciki wannan soyayya haka.
Suna fita tsakar gida Alim ya taho da sauri Amana ta matsa gefe amma saida yazo ya bangajeta ya fara tafiya,da gudu Amana Ido cike da kwalla ta bishi tare da cafko hannunsa ta ganya masa cizo da karfi kamar kura tayi hanyar part din yan mata,
Alim sai da ya saki kara,a fili yace sai na balla yarinyarcan ina wasa da itane,ina ruwana da ita zanyi maganinta.
Amana kuwa daki ta fada tana ai wlh kana min zan rama kaji mutum ina ruwana dashi saboda yana neman na masa rashin kunya ya ci min mutunci shi yasa yake tsokanata to ni kuwa bazan kyaleshi ba sai na rama karma yace tsoron sa nakeyi.
Ana ta shirin dinner Amare sunsha kyau,yan mata da samari kowa walkiya yakeyi,ana ta iba ana tafiya can,Amana ma ta shirya cikin tsadajjen lace light blue da red,gogoronta red,jaka da takalmi red,jambaki red,sarka dan kunne agogo duk red,pose dinta ma red,tasha kyau na gaske,dinkin fitted gown fadin kyan da Amana tayi bata bakine,
Amarya Sakina ce ta fito ita da ango Ishaq wai yazo kawo mata abinci ta kasa cin abinci shine yazo da take away sai da ya tabbatar taci ta koshi ta rakoshi zai tafi kafin zuwa after magrib dinner party,
Da Amana suka ci karo,dariya Sakina tayi oyoyo Anty muna ta jiranki ba dadi ba kya nan,to banza take away na tsaya daukowa laaaaa hado mana kikayi? Yeah cewar Amana,Nan Sakina ta dinga godiya Suka gaisa da Ango shima harda godiya,
Sakina ce tayi magana to ki mayar cikin motar kinga ko an kai ciki sai an kara fitowa fa dasu dole ga mutane,Amana tace af hakanefa na manta kinsan ni ba kawaye ne mata dani ba,sannan bikina ban samu gatan haka ba ban san ya abin yake ba,bari na maida,ango dai tuni ya hau mota ya tafi,Sakina ta dauka bari na tayaki...Amana tace commot abeg Amaryace ke ba aiki ai,matsa ko na makeki,Sakina ce ta radawa Amana ga mijinki can kamar zai cinyeki da kallo,kinga kalli yadda yake ta muzurai,kamar kishi yakeyi fa,Amana tace zan mareki Sakina ban son shirme na fasa kaiwa motar ebi ki kai ki zuba,
Kai Amana saurin zuciya da fushi yana nan dai,kyaleta Amana tayi ta koma ta kai kayan cikin Mota da kanta ta dauko trolley dinta ta juyo kenan taga Alim a bayan yana huci kamar zai daketa har ta tsorata sai ta tsinci muryarsa yace gyara parking din motarki zan fita da tawa,Amana itama a fusace tace duk filin nan bai Isa ka dauki Mota ba sai na gyara parking?Alhmdllh Alim ya furta a ransa saboda dadi hade da sanyi da yaji a ransa Amana tayi magana yaji muryarta,
Cike da masifa ya kara cewa ko bazaki janye bane?Amana shuru tayi don taga kamar zai daketa yanzu kuma bata fada,kawai sai ta shiga motar ta janye ta can lungu ta fito a fusace fuuuuuuu ta ja akwati ta wuceshi.
Badriyya sai murna takeyi Amana tazo Sakina har ta fesa mata Labarin Alim da take away na Amana da ta musu,
Bayan Amana ta huta saiga Asiya kanwar Alim tazo tana cewa Badriyya wai ina matar Ya Alim ne?
Da sauri Badriyya ta nuna Amana dake kwance saman gado tana faman tunanin Alim,
Anty Amana ina yini cewar Asiya Amana ta amsa cikin fara'a da sakin fuska,Asiya suna kama da Alim sai take ganinta kamar Alim,kallon Asiya takeyi tana ta murmushi tana jin sanyi a ranta,sai suka fara hira, har muryar Asiya kamar ta Alim,Amana sai hira take kakalowa,Asiya tace muje wajen su Abban Huzaifa da Mama ku gaisa da sauran dangi,Amana ba musu ta yafa mayafinta tare da kara gyarawa suka wuce,da dan Auta Kanin su Alim suka ci karo Asiya tace Bro kaga matarfa ya Alim na san baka santa ba lokacin kana schl,Amana a ranta tace wannan yama fi kama da Alim dina,gaisawa sukayi sosai yana ta tsokanar Amana ashe matas ce ma,gaskiya na iya zaben me kyau,suna tsaye saiga Nura ma Babban yayansu shida matarsa da yarsa sun dawo daga shopoing,Asiya tayi sauri ta nuna musu Amana suka gaisa harda hira sosai da sosai saboda Nura akwai nutsuwa, Amana a ranta ta ce lallai ai wannan Nuran ma sunfi kama sak da Alim. matarsa ma sai jan Amana take da barkwanci,tambaya Amana tayi wai ina dana ne Aabid?
Nura yace yana wajen Maman Huzaifa yana ta bacci,ok kawai Amana tace taja Asiya suka wuce cikin part din su Huzaifa,Da sallama suka shiga palo da Alim suka fara hada ido yana saman kujera yana cin snacks da Icecream a gefe,
Huzaifa Ango yana gefensa,mama tana zaune tana jira lallenta ya bushe,ga sauran yan Uwa mata nan gaba daya cike dam a palon amma Alim yana ciki yana cin abu sunki tashi,,tsugunawa Amana tayi har kasa ta gaishe dasu kaf cikin mutunci,Mama da fara'a ta tarbeta tana yata sai yau kika zo muna ta jiranki,dariya Amana tayi,Alim a ransa yace wayyo ta kasheni da murmushinta,
Tambaya Amana tayi ina Abba da yar tsohuwa kaka kenan idan masu karatu baku manta ba,Tace tsohuwa tana daki da bakin ta har danki Aabid yana wajenta,Abba kuma yana sama ke Asiya rakata ta gaida kowa,
Sun mike sunje ko ina sun gaisa da kowa cikin mutunci sun dan dade suna hira da kaka tsohuwa Aabid bacci yakeyi,kowa na dangi sai da aka nuna masa Amana suka gaisa
Fitowa sukayi amma still Alim yana palon kusa da Mama,Huzaifa kuwa ya koma jikinta ya nanike ya kwanta a cinyarta,kowa ya shigo sai anyi dariya Ango kamar Amarya me jimamin rabuwa da gida,
Mamace ta kalli Amana dake shirin fita tace zo yata,dawowa Amana tayi tare da tsugunawa har kasa,duk wanda yasan Amana a da sai yayi mamakin canjawar halinta yanzu har Alim,Mama tace zaki dawo dakina da kwana ne? Da sauri Amana tace a a zan zauna wajen frnds,Haushi Alim yaji a ransa yace da kin dawo nan ai nafi ganinki,Huzaifa yace Anty tafi son cikin yan mata,hararar wasa Amana ta cilla masa,
Yana dariya yace to mene na harara,kowa yayi mamaki ana cewa matar Alim ce amma anga basuyi magana da juna ba sai kallo da yake binta dashi kamar maye yana shan Icecream,
Mama ta fuskanci kamar da matsala tsakaninsu Amma sai kowa ya share tunda ba wanda yasan komai akai,Mama tace to ga dakin mijinki ko can zaki zauna dan iyayi dakinsa shikadai ne ko angon ma su biyu ne amman wannan marar kunyar Mama taja kunnen Alim tace dakinsa daban kullum yana cikinmu,yaki bari mu sake,dariya akayi banda Alim da Amana, Umma duk bata sani ba Alim ne ya tura Asiya ta kawo Amana su gaisa da danginsa shi yasa ya dawo palon ya zauna Sabo da ya kara ganinta,
Mama tace zauna yata,Amana kallon dakin tayi kaf ba space kujera 2seater ce kawai ta rage me dama dama,itama Alim ne a kai ya wani kwanta,Mama tace zauna kusa da wannan kwadayayyen Alim kenan,Amana bata son tayi musu,gashi bata so a gane halin da suke ciki da Alim tunda shima ya boye,Mama tace gyara musu su zauna mana, Asiyace taje ta fara Zama sannan ta jawo Amana ta fada kujera suka sa Alim a tsakiyarsu,
Tofa an Dade ba a hadu ba.
Jikinsu ne ya gogi juna,wani uban shock ne da faduwar gaba ya shigi masoyan biyu,
Haushi Alim yaji kar ma tace ya damu da ita,itama Amana haka,Alim ya matso jikin Amana ya bangajeta da kafada tayi gefen kujera haushi taji a ranta tace dan yana Jin haushi na sai ya bangajeni,gyara Zama tayi,ya kara bangajeta,Amana a ranta tace kai Kai kai da Zafi fa Bai isa ba saina Rama wlh ina ruwana dashi,Amana ta matso itama sosai ta bangazo Alim Bai zata ba ai kuwa ya rikita jikin Asiya,
Asiya tana kallonsu tayi murmushi,Alim a ransa yace halinta Ashe yana nan,nan ya samu ya kara turota tare da kara hade rai,Amana ta kyaleshi ganin mutane kara bangazota yayi,Ai kuwa ta samu ta sa hannunta iya karfinta ta turashi jikin Asiya tana nishi da cijewa,kuma sunyi mukus suna ta faman ture turen juna,haka suka dingayi sai kallonsu yan biki keyi suna dariya,mitsini Alim ya kwanyawa Amana a cinya da sauri ta sosa waje tasa kafa ta take masa kafa tare da murzawa,Alim yaji Zafi amma ya cije, hannu yasa ya yakusheta a wuya har wajen yayi danja kadan,Mama tace wai me kukeyi haka Ku tashi ku barmin Palo iya shege a cikin bakina sai ture ture kukeyi da yakushe yakushe, Ku fice Ku karata can,mikewa sukayi gaba daya Amana fuska ba rahama Alim ma haka,Asiya dariya ta cika mata ciki wannan soyayya haka.
Suna fita tsakar gida Alim ya taho da sauri Amana ta matsa gefe amma saida yazo ya bangajeta ya fara tafiya,da gudu Amana Ido cike da kwalla ta bishi tare da cafko hannunsa ta ganya masa cizo da karfi kamar kura tayi hanyar part din yan mata,
Alim sai da ya saki kara,a fili yace sai na balla yarinyarcan ina wasa da itane,ina ruwana da ita zanyi maganinta.
Amana kuwa daki ta fada tana ai wlh kana min zan rama kaji mutum ina ruwana dashi saboda yana neman na masa rashin kunya ya ci min mutunci shi yasa yake tsokanata to ni kuwa bazan kyaleshi ba sai na rama karma yace tsoron sa nakeyi.
Ana ta shirin dinner Amare sunsha kyau,yan mata da samari kowa walkiya yakeyi,ana ta iba ana tafiya can,Amana ma ta shirya cikin tsadajjen lace light blue da red,gogoronta red,jaka da takalmi red,jambaki red,sarka dan kunne agogo duk red,pose dinta ma red,tasha kyau na gaske,dinkin fitted gown fadin kyan da Amana tayi bata bakine,