Sashe 16
Ciranin Amana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hhhhh Baba ya kyalkyale da dariya tare da cewa 'yata Amanatullah wannan lambar fa ta waye? Kallon Alim tayi ya yayi mata nuni kawai tace ta saurayinta ce ,Baba number Saurayina ce,wata kara Baba ya saki Amanata yanzu a lagos kinyi farin jini kin samu masoyi,Ashe zanga aurenki a duniya,Amanata duk bakin jininki a lagos kika samu miji,murmushi Amana tayi tace Baba sai ma ka ganshi kamar bature,me kudin gaske,yeeeeeeee ahayye yan gidan su Amana suka dauki shewa da guda tuni yan gidan kaf suka yanyame Baba,Umman Amana ce ta fashe da kuka tace Allahu Akabar kabira,yanzu Yar nan duk bakin jininki kinyi saurayi,Ki gaishe mana dashi idan zaki zo ki taho da shi mu ganshi,Goggo ma ta fisge wayar tare da cewa ice ko yana bada kudi me kyauta ne?Amana tace dubu Dari Dari yake rabawa sai yan gida suka dau tafi da ihu,Haladu ne ya matso ya wafce wayar Amana dan ubanki wayar tarho zai siyo min ki fada masa, wlh kika zo babu wayar sai Na karyaki,kaji Haladu kaifa jarabane karma ka dameni cewar Amana,Badariya daga gefe tace kai Amana shegiyar gari ce,yanzu tana can tana Shanawa.
Jamila tace Amana ki kula mazan lagos HIV ce garesu karki bari ya sa miki ita,gwara ta kama Baba,Baba dake gefe samu yayi ya kwadawa Jamila mari tare da fisge wayar ,nan take matan gidan suka fara fada ana zage zagen juna,kafin kace me gidan ya hargitse ana ta cakaki,gajiya Amana tayi ta kashe wayar cike da bacin rai,
Ga kunya ta lullubeta domin Alim yasa wayar a hands free.
Kallonsa Amana tayi taga shi sai dariya da murmushi yakeyi abinsa.tare da fadin why zaki kashewa Baba waya ana hira yaci gaba da murmushinsa.
Kwanaki kadan akayiwa su Amana hutun makaranta Alim yace su shirya zasu je kano wajen danginsa for 1wk zai kai musu Aabid,su. Dameshi da son ganin Aabid,murna wajen Amana ba a magana zata ga danginta,yauce ranar tafiya Alim yace kuma a motocinsa zai tafi bazai bi flight ba,Amana ce me driving Alim da Aabid, escort suna sauran motocin,
Fitowa sukayi Amana cikin shigarta ta yau da kullum,Alim ne ya Ce ina kayan Dana siya miki aka kai dinki gaba daya Riga da skert ne kala 10 harda dogayen riguna readymade wajen 5,takalma da bags,gyale komai dai me tsada akwati guda Alim yayi mata duk wani kayan tsaraba kuma an jibge a mota basu da matsala
In dai baki canja kaya ba wlh baza ki je ba,ko kunya bakyaji yanda kika zo lagos ki koma haka,
Akwatinta dake mota ta zuge ta dauko wani lace me tsadar gaske milk and brown,cikin gidan ta koma ta shirya sosai ta fito a yan mata,ba karamin kyau tayi ba kamar a saceta,takalmi gyale da jaka duk brown,bata iya daura dankwali ba acuci maza kawai tayi ta yafa siririn gyalen a kanta ta fito cike da takun gadara,wai ai Alim ya kusa suma yanda yaga Amana yar india,ta hadu sosai,shi kuwa wani milk wandon jean ne pencil a jikinsa sai wata T-shirt pupple, takalmi ma milk color yasha kyau,Amana fa an waye sosai key ta karba ta shige mazaunin driver Alim Na gaba ya daura kafa daya kan daya can saman gaban mortar, Aabid a bayan mota,Amana a nutse ta fara sarrafa kan mota sannan suka dauke hanya,tafiya Amana take shararawa ta gaske tun Alim yana tunanin zaiji tace ta gaji amma sai yaji shuru kida kawai takesha tana murza kan mota,Aabid yayi bacci wurin kai Uku,Alim ma sai bacci yakeyi,
Sai da sukayi Rabin tafiya har dare ya kusa yi sannan Amana ta kalli Alim tace Master yunwa mukeji ga my Boy ma sai bacci yakeyi aci abinci ayi sallah, ok kawai Alim yace tare da gwadawa Amana garin da zata tsaya restaurant din,
Abinci da sallah sukayi Amana da escort suka take kan mota har dare yayi har wurin 2am Na dare suka zo Kaduna Alim yace suyi bacci a kd gobe su karasa kano saboda kafafunsa har sun kumbura,Amana tace a'a wlh baza mu tsayaba sai munkai kano,ke engine ce wai bakya gajiya ko namiji ba kowa ne zai iya abinda kike ba,
Ae naji amma ba wani kwana a kd sai munje kano.haka suka dinga sharara gudu 4:50am suka isa kano,wajen ciromawa suka tsaya sukayi sallar asuba Amana harda yin brush a gefen titi,haka tacewa sauran ma duk saida kowa yayi brush har Aabid,Alim ma,sannan suka tsaya zasu dan huta,kafin wani lokaci Masu shayi sun fara yi,Amana har teburin me shayi taje ta zauna aka yi mata hadin kauri da indomie da kwai a wajen taci ta koshi ta shanye tea dinta Allah yasa ma mutane basu fara fitowa ba,haka tayiwa Alim da Aabid take away har mota,su kuma sauran escort sukaje duk suka sha suka ci abinda suke so Alim ya biya kudin,shi kam Alim sabo da yunwa shima cinye nasa yayi,Aabid ma Amana tayi feeding dinsa,Amana harda wanke fuska da sabulu tayi fresh,ta shafa powder da lipglow,Alim ya kalleta tare da tabe baki tare da cewa bafa saurayi zakiyi ba,dama bakin jini gareki,kar muje gidanku wlh kice ni saurayinki ne ba ruwana,
Amana murmushi tayi tace za a gani ai.ni nace kace Na fadawa Baba hakan.
Ci gaba sukayi da ta tafiya a nutse har kano cikin Tudun yola GRA,wani tsantsararren gida suka nufa nan take aka wangale musu gate suka kutsa ciki,matan gidan da sauran wasu mutanen yan uwan Abban Alim,duk suna waje sunzo tarbar Alim da Aabid,abinda ya basu mamaki mace ce driver dinsu,
Basu ce komai ba Amana ta fara budewa ta fito tare da gantsarewa tayi mika tana Hamma da salati,duk an zuba mata ido ganin ta fito ba dankwali gyalen na ta ma a hannunta yake,
Zagawa tayi ta dauko Aabid Alim kuwa daya daga cikin guards shi yazo ya bude masa kofa sannan ya fito a gajiye,danginsa yan mata da samari kowa rungumeshi yakeyi ana masa sannu da zuwa,haka manyan iyaye ma,sannan suka koma kan Aabid,gaba daya securities din Alim sun kwashi gaisu wajen dangin Alim sannan aka basu part guda masaukinsu da masu basu abinci etc,Amana kuwa duk cikin manya samari da yan mata ba Wanda ta kalla da idon rahma,babu Wanda ta gaisar kawai gefe taja ta tsaya tana binsu da kallo,har suka gama rungume rungumensu,
Daya kanin Abban Alim ne yace Alim wannan fa?
Sai lokacin Alim ya yafito Amana da hannu ta karaso wajen,tunawa tayi yace in sun hadu da manya ta dinga gaisar dasu da wannan dalilin tace barkanku da gida tayi shuru Abinta,Alim yace Kawu wannan me kula da Aabid ce,madalla cewar Kawu,kakar Alim ce ta jawo Amana zo muje wannan ta wajena ce da kyar Amana ta danyi murmushin yake,ita gidansu can wudil take so ta tafi,
Alim ta kalla kurrr tace Daddy gidanmu zanje ni dai,nan take Alim ya watsa mata hararar data firgitata, a hankali yace haka ake gaishe da manya gidanku,zan fasa barinki kije gida wlh in kikara irin wannan,kuma kibi kaka kuje can ki zama me tarbiya kina koyawa Aabid why ke baza kiyi ba.
Haj Sameera kanwar Abban Alim itama tazo daga Nassarawa G.R.A gidan mijinta sabo da tarbar Alim,tare da iyalanta yan mata su 4,sai Alhaji Ishaq shima kanin Abban Alim shi tare suke zama da Babarsu wato kakar Alim da yaransa Maza samari manya su 4 mata 2 yara sune suka taru a gidan.
Shuru Amana tayi tabi Kaka suka tafi sashenta Aabid sai kuka yakeyi shi Anty Amana zai bi.
Kaka sai tsokanar Amana takeyi tun Amana bata saki jiki ba har ta saba da kaka, ita kaka dai haka kawai taji tana son Amana,wanka Amana tayi taci abinci ta haura gadon kaka sai bacci,Alhaji Ishaq sai fada yakewa Alim ya wahalar masa da jika tun daga Lagos har kano a mota, ka tabbata sai dai securities su koma da motocin kai da Aabid kubi flight.
Kowanne cikin Wanda sukazo baccin gajiya suke ta kwasa tun safe har 5 sannan suka tashi sukayi wanka da Sallah,Banda Amana domin hutun sallah takeyi,kuma Ita kadaice batayi bacci ba har sukazo kano,Aabid tuni yar Haj Sameera Ikram tayi masa wanka ta shiryashi,Alim ma ya gwangwaje cikin shiga ta alfarma.sunyi sallar isha an hallara ana jiran kaka da Amana amma shuru Alim sai baza ido yakeyi ina sa ran ganin Amana.
AsmaBaffa
[6/27, 9:25 PM] +234 808 968 1079: ✳CIRANIN AMANA✳
60-65
By
AsmaBaffa
Amana ta fito daga wanka a toilet din Kaka ta gama shafe shafenta sannan ta dauko Riga da wando zata sa abinda harda pcap,Kakace ta karbe kayan tare da cewa haba jikata gidan nan maza ne da yawa samari,bai dace kiyi wannan shigar ba kinji,
Babu kyau,kuma daga yau jikata idan kinga manya ki gaishesu sosai ba irin gaisuwar da kikayi dazu ba kinji,ki rusuna ki gaishesu a ladabce,nan Kaka ta zage ta dinga koyawa Amana abubuwa sosai,
Kuma Amana ta gamsu ta yarda maganar Kaka gaskiyace,ita kuwa Kaka ta tabbatar Amana tana bukatar tarbiya,da alama bata samu kulawar iyaye ba,a hankali Amana tace to Na gode kaka kuma zanyi yanda kikace,ki zama mace ta gaske me aji kinji? nan ma jiki a mace Amana tace to kaka domin tunda take arayuwarta babu Wanda ya taba cewa ta gyara halinta sai kaka,nan taji ta kara kaunar tsohuwar,
To dauko atamfa kisa a kayanki muje cin abinci,ba musu Amana ta dauko wata Riga da skert Na atamfa me kyau da tsada red ta saka ta shafa powder harda jambaki red,ba karamin kyau tayiba kamar yar India ga diri da shape ga fadin hips da tudu sosai,komai cib,
Kaka tace masha'allah,to saura daurin Dan kwali,kaka ban iyaba cewar Amana tare da dakko red gyale ta yana Dan siriri,tasa flat shoe red,suka fito tare da kaka gwanin sha'awa.
Jamila tace Amana ki kula mazan lagos HIV ce garesu karki bari ya sa miki ita,gwara ta kama Baba,Baba dake gefe samu yayi ya kwadawa Jamila mari tare da fisge wayar ,nan take matan gidan suka fara fada ana zage zagen juna,kafin kace me gidan ya hargitse ana ta cakaki,gajiya Amana tayi ta kashe wayar cike da bacin rai,
Ga kunya ta lullubeta domin Alim yasa wayar a hands free.
Kallonsa Amana tayi taga shi sai dariya da murmushi yakeyi abinsa.tare da fadin why zaki kashewa Baba waya ana hira yaci gaba da murmushinsa.
Kwanaki kadan akayiwa su Amana hutun makaranta Alim yace su shirya zasu je kano wajen danginsa for 1wk zai kai musu Aabid,su. Dameshi da son ganin Aabid,murna wajen Amana ba a magana zata ga danginta,yauce ranar tafiya Alim yace kuma a motocinsa zai tafi bazai bi flight ba,Amana ce me driving Alim da Aabid, escort suna sauran motocin,
Fitowa sukayi Amana cikin shigarta ta yau da kullum,Alim ne ya Ce ina kayan Dana siya miki aka kai dinki gaba daya Riga da skert ne kala 10 harda dogayen riguna readymade wajen 5,takalma da bags,gyale komai dai me tsada akwati guda Alim yayi mata duk wani kayan tsaraba kuma an jibge a mota basu da matsala
In dai baki canja kaya ba wlh baza ki je ba,ko kunya bakyaji yanda kika zo lagos ki koma haka,
Akwatinta dake mota ta zuge ta dauko wani lace me tsadar gaske milk and brown,cikin gidan ta koma ta shirya sosai ta fito a yan mata,ba karamin kyau tayi ba kamar a saceta,takalmi gyale da jaka duk brown,bata iya daura dankwali ba acuci maza kawai tayi ta yafa siririn gyalen a kanta ta fito cike da takun gadara,wai ai Alim ya kusa suma yanda yaga Amana yar india,ta hadu sosai,shi kuwa wani milk wandon jean ne pencil a jikinsa sai wata T-shirt pupple, takalmi ma milk color yasha kyau,Amana fa an waye sosai key ta karba ta shige mazaunin driver Alim Na gaba ya daura kafa daya kan daya can saman gaban mortar, Aabid a bayan mota,Amana a nutse ta fara sarrafa kan mota sannan suka dauke hanya,tafiya Amana take shararawa ta gaske tun Alim yana tunanin zaiji tace ta gaji amma sai yaji shuru kida kawai takesha tana murza kan mota,Aabid yayi bacci wurin kai Uku,Alim ma sai bacci yakeyi,
Sai da sukayi Rabin tafiya har dare ya kusa yi sannan Amana ta kalli Alim tace Master yunwa mukeji ga my Boy ma sai bacci yakeyi aci abinci ayi sallah, ok kawai Alim yace tare da gwadawa Amana garin da zata tsaya restaurant din,
Abinci da sallah sukayi Amana da escort suka take kan mota har dare yayi har wurin 2am Na dare suka zo Kaduna Alim yace suyi bacci a kd gobe su karasa kano saboda kafafunsa har sun kumbura,Amana tace a'a wlh baza mu tsayaba sai munkai kano,ke engine ce wai bakya gajiya ko namiji ba kowa ne zai iya abinda kike ba,
Ae naji amma ba wani kwana a kd sai munje kano.haka suka dinga sharara gudu 4:50am suka isa kano,wajen ciromawa suka tsaya sukayi sallar asuba Amana harda yin brush a gefen titi,haka tacewa sauran ma duk saida kowa yayi brush har Aabid,Alim ma,sannan suka tsaya zasu dan huta,kafin wani lokaci Masu shayi sun fara yi,Amana har teburin me shayi taje ta zauna aka yi mata hadin kauri da indomie da kwai a wajen taci ta koshi ta shanye tea dinta Allah yasa ma mutane basu fara fitowa ba,haka tayiwa Alim da Aabid take away har mota,su kuma sauran escort sukaje duk suka sha suka ci abinda suke so Alim ya biya kudin,shi kam Alim sabo da yunwa shima cinye nasa yayi,Aabid ma Amana tayi feeding dinsa,Amana harda wanke fuska da sabulu tayi fresh,ta shafa powder da lipglow,Alim ya kalleta tare da tabe baki tare da cewa bafa saurayi zakiyi ba,dama bakin jini gareki,kar muje gidanku wlh kice ni saurayinki ne ba ruwana,
Amana murmushi tayi tace za a gani ai.ni nace kace Na fadawa Baba hakan.
Ci gaba sukayi da ta tafiya a nutse har kano cikin Tudun yola GRA,wani tsantsararren gida suka nufa nan take aka wangale musu gate suka kutsa ciki,matan gidan da sauran wasu mutanen yan uwan Abban Alim,duk suna waje sunzo tarbar Alim da Aabid,abinda ya basu mamaki mace ce driver dinsu,
Basu ce komai ba Amana ta fara budewa ta fito tare da gantsarewa tayi mika tana Hamma da salati,duk an zuba mata ido ganin ta fito ba dankwali gyalen na ta ma a hannunta yake,
Zagawa tayi ta dauko Aabid Alim kuwa daya daga cikin guards shi yazo ya bude masa kofa sannan ya fito a gajiye,danginsa yan mata da samari kowa rungumeshi yakeyi ana masa sannu da zuwa,haka manyan iyaye ma,sannan suka koma kan Aabid,gaba daya securities din Alim sun kwashi gaisu wajen dangin Alim sannan aka basu part guda masaukinsu da masu basu abinci etc,Amana kuwa duk cikin manya samari da yan mata ba Wanda ta kalla da idon rahma,babu Wanda ta gaisar kawai gefe taja ta tsaya tana binsu da kallo,har suka gama rungume rungumensu,
Daya kanin Abban Alim ne yace Alim wannan fa?
Sai lokacin Alim ya yafito Amana da hannu ta karaso wajen,tunawa tayi yace in sun hadu da manya ta dinga gaisar dasu da wannan dalilin tace barkanku da gida tayi shuru Abinta,Alim yace Kawu wannan me kula da Aabid ce,madalla cewar Kawu,kakar Alim ce ta jawo Amana zo muje wannan ta wajena ce da kyar Amana ta danyi murmushin yake,ita gidansu can wudil take so ta tafi,
Alim ta kalla kurrr tace Daddy gidanmu zanje ni dai,nan take Alim ya watsa mata hararar data firgitata, a hankali yace haka ake gaishe da manya gidanku,zan fasa barinki kije gida wlh in kikara irin wannan,kuma kibi kaka kuje can ki zama me tarbiya kina koyawa Aabid why ke baza kiyi ba.
Haj Sameera kanwar Abban Alim itama tazo daga Nassarawa G.R.A gidan mijinta sabo da tarbar Alim,tare da iyalanta yan mata su 4,sai Alhaji Ishaq shima kanin Abban Alim shi tare suke zama da Babarsu wato kakar Alim da yaransa Maza samari manya su 4 mata 2 yara sune suka taru a gidan.
Shuru Amana tayi tabi Kaka suka tafi sashenta Aabid sai kuka yakeyi shi Anty Amana zai bi.
Kaka sai tsokanar Amana takeyi tun Amana bata saki jiki ba har ta saba da kaka, ita kaka dai haka kawai taji tana son Amana,wanka Amana tayi taci abinci ta haura gadon kaka sai bacci,Alhaji Ishaq sai fada yakewa Alim ya wahalar masa da jika tun daga Lagos har kano a mota, ka tabbata sai dai securities su koma da motocin kai da Aabid kubi flight.
Kowanne cikin Wanda sukazo baccin gajiya suke ta kwasa tun safe har 5 sannan suka tashi sukayi wanka da Sallah,Banda Amana domin hutun sallah takeyi,kuma Ita kadaice batayi bacci ba har sukazo kano,Aabid tuni yar Haj Sameera Ikram tayi masa wanka ta shiryashi,Alim ma ya gwangwaje cikin shiga ta alfarma.sunyi sallar isha an hallara ana jiran kaka da Amana amma shuru Alim sai baza ido yakeyi ina sa ran ganin Amana.
AsmaBaffa
[6/27, 9:25 PM] +234 808 968 1079: ✳CIRANIN AMANA✳
60-65
By
AsmaBaffa
Amana ta fito daga wanka a toilet din Kaka ta gama shafe shafenta sannan ta dauko Riga da wando zata sa abinda harda pcap,Kakace ta karbe kayan tare da cewa haba jikata gidan nan maza ne da yawa samari,bai dace kiyi wannan shigar ba kinji,
Babu kyau,kuma daga yau jikata idan kinga manya ki gaishesu sosai ba irin gaisuwar da kikayi dazu ba kinji,ki rusuna ki gaishesu a ladabce,nan Kaka ta zage ta dinga koyawa Amana abubuwa sosai,
Kuma Amana ta gamsu ta yarda maganar Kaka gaskiyace,ita kuwa Kaka ta tabbatar Amana tana bukatar tarbiya,da alama bata samu kulawar iyaye ba,a hankali Amana tace to Na gode kaka kuma zanyi yanda kikace,ki zama mace ta gaske me aji kinji? nan ma jiki a mace Amana tace to kaka domin tunda take arayuwarta babu Wanda ya taba cewa ta gyara halinta sai kaka,nan taji ta kara kaunar tsohuwar,
To dauko atamfa kisa a kayanki muje cin abinci,ba musu Amana ta dauko wata Riga da skert Na atamfa me kyau da tsada red ta saka ta shafa powder harda jambaki red,ba karamin kyau tayiba kamar yar India ga diri da shape ga fadin hips da tudu sosai,komai cib,
Kaka tace masha'allah,to saura daurin Dan kwali,kaka ban iyaba cewar Amana tare da dakko red gyale ta yana Dan siriri,tasa flat shoe red,suka fito tare da kaka gwanin sha'awa.