Sashe 15
Ciranin Amana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kamar kullum Amana ta fito da mota ita da Aabid zasu je schl ta ware mota tana fella gudu,wata rantsantsiyar mota ta gani ta parker wata kyakyawar dattijuwa ajin farko ta fito daga bayan motar tana yanga da takama tazo zata tsallaka titi tana ganin mota amma sabo da takama irin ta wannan dattijuwa kawai ta hau titi tana tsaida wata mata,Amana ta Riga ta kawo da mota da kyar ta iya take birki amma duk da haka sai da ta bigi dattijuwar nan kadan a kafa,matar ta fadi wanwar,Amana da sauri ta gangare tazo tana yiwa matar sannu tana bata hakuri,matar ta rigada ta rude sosai bata gane wace kawai murya takeji,
Masifa ta fara yiwa Amana dalla matsa dabba yar talakawa matsiyata,sai faman ashar matar nan takeyi Amana Na bata hakuri amma matar nan cewa take wlh iyayenki ma sai sunyi nadamar haihuwar ki,sai Na batar dasu.
Amana haushi taji kawai ta take motar ta suka tafi schl,ta bar matar nata masifa da zage zage,da kyar driver da wannan kawar tata da take kokarin zuwa wajenta suka sata a mota suka kaita asibiti aka dan duba lfyrta suka dawo gida,matar kawai tunani takeyi a ina zata ga yarin yar nan da ta kadeta taci ubanta har iyayenta,gashi ko ta ganta baza ta gane ta ba tana rude bata ga fuskar yarinyar ba,amma zata gane muryar,motar ta tuna sai taga kamar tasan motar,kamar motar Alim danta,amma me zai kawo wata ta hau kai ba ta Alim bace amma taci alwashin nemo Amana dan ubanta,wannan dattijuwa ba kowa bace face Mum din Alim.
Amana kuwa mamakin irin masifar matar takeyi,bayan sun tashi daga schl saloon ta wuce aka gyara mata gashinta wannan karan kasan gashin tasa aka canjawa kala y koma yellow fari fari,sama kuma baki,kaji turawa an waye a lagos.
Aabid ma anma masa wani kala ya kalli sama ka rantse bature ne,dama Aabid gashin turawa gareshi yellow ba black ba,
Amana har islamiyya Saturday Sunday tana zuwa yanzu,Alim tunda yaga gyaran gashin Amana yake mamakinta kamar wata baturiya wayewar tayi yawa,na Aabid kuwa ai kasa magana ma yayi ya rabu dasu kawai,.
Suna zaune a palon kasa, Baban Amana ya kirata a waya,dagawa tayi da sauri tare da cewa Allah bar mana me gida sai Baba,ya kowa da kowa,alhmdlh cewar Baban Amana sannan yaci gaba bakya nemanmu ko, haba Baba ka daina irin wannan kasan ina ji dai kai fa cewar Amana, Baba a gaishe da Umma kace gobe zan kirata pls,Baba hope dai ka daina abin nan da kakeyi ?Allah Baba shi yasa naki zuwa Na ganku ga kudi ina samu.
Baban Amana yaji Amana tace tayi kudi sai murna ta kamashi bai damu da abinda Amana tace ba kawai ya fara haba yar Amanata yaushe zakizo Na ganki yanzu Allah ya kusa shiryata ai Amanata,zan hadaki da Ummanki,Umman Amana dake gefe taji ance Amana tayi kudi caraf ta kwace tace Amana yata yaushe zan ganki dan Allah kizo mu ganki,ki siyo min doya da manja,ki taho min da garin kwaki dan lagos,ki tahowa da kannenki kwakwar manja,da ashobe Na yarabawa zan dinga zuwa biki,
Baba ne ya kwace wayar daga hannu Umma yana harararta tare da cewa matsa banza kwadayayya,yace Amanata Nima ki siyo min leshi dinkin buba zanyi Na yarabawa maza,ki siyo wa Haladu 3qutr Na maza,ga kannenki su Badariya ko T-shirt ki siyo musu kinji,
Matan gidan da yara duk sun rude kowa yana Anty Amana ki kawo min ayaba da lemo,wasu suce naman kaza,wasu suce yohourt,Badariya yan mata kanwar Amana me ji da kanta da tashen fitsara ita ta fisge wayar daga hannun Baba tace ke Amana ni Apple zaki siyo min kin San ni ba kalar kauye bace,amma Baba yana wani wai ki kawo min T-shirt yo Allah Na tuba T-shirt ko ta su Badaru ai Na sa,kin San Baba dan kauye ne wlh,
Zanci Uwarki Badariya Jakar banza dan Ubanki Babane dan kauyen?mahaifinkine fa Allah ya kamaki shegu marasa tarbiya cewar Amana,Badariya ma ta cikin waya tace Badai ni ba kece shegiya wlh,su iyayen namu da kike tarewa Ubanme suka tsinana ma,komai mu mukewa kanmu,ba makaranta hattana sabulun wanki mu ke siya,sannan kuma muyi musu biyayya,Amana tace ke Iyayenmune fa dole mu duba darajarsu garemu,kuma dole mu bisu ko me sukayi mana,iyaye iyayene wlh amma Badariya kodai kina Jan hayakine?
Tun yaushe kuma Amana ai har wiwi ja nakeyi cewar Badariya,shuru Amana tayi.
Badariya tace ke Amana anfa kama Isa yana police station ya saci akuyar gidan shehu me alewa,Zahrau kuma ta cirewa wani yatsa daya ana ta rigima,Goggo uwar gida ita ta karbi wayar tace Amana ni ayabar da ake soyawa zaki kawo min,Amana tace oh Goggo plantain? Eh yawwa inji goggo.to shike nan sai mun kara magana kitt Amana ta kashe waya tare da dafe kai tana maida numfashi.
Sun dameta da surutu kowa nata shirme,tsaki taja a fili tace gidanmu gidanmu baza su taba canjawa ba,hannu ta daga sama tace ya Rab gamu gareka,
Kyalkyalkyal taji dariyar Alim da Aabid har sun tuntsuro kasa sabo da dariyar kauyancin yan gidan su Amana,juyowa Amana tayi taga yanda Alim yake sheka dariya sosai dimple dinshi sun lotsa yayi mugun kyau,
Sakin baki tayi tana kallonsu,ita ta manta Alim yana wajen gashi wayar a handsfree ta sata,
Tsayawa tayi ta shagala tana ta faman kallon dan bakin Alim da hakoransa yar yar ga dariyar tayi masa mugun kyau,
Saida suka gaji da dariyar suka tsaya Alim yace no wonder kike haka,Ashe a hakan kamar ma kece wayayya nutsatsiya a gidanku,wlh Na kusa zuwa kano kece driver komai za a siya musu kar ki damu,nan ya kara sakin dariya,
Amana takaici ya kamata za a raina mata dangi da iyaye a masifance tace don't go there pls dan billahillazi ka zagi iyayena sai nayi butar malam da kai,kai akan iyayena zan iya karyaka,ka San me zaka fada min bana daukan wulakanci gwara ka koreni,dan kana da kudi muma haka Allah yaso ganinmu ehe,
Aabid ne ya matso kusa da ita zai riketa da sauri ta hankadashi baya ya fadi tim,ta zare masa ido kai ni zaka yiwa dariya a haife Na haifeka takalminta ta cire ta Zane duwawun Aabid dashi,
Sai kuka yakeyi yana bata hakuri,Alim yana gefe yana kallonsu yace kinji kunya your Boy kike duka yau,da sauri ta jefar da takalmin ta rungume Aabid tana lallashi,Mum Alim wacce ke labe jikin kofa tana kallon komai akan idonta,banko kofar dakin tayi da karfin gaske.
AsmaBaffa
[6/27, 9:25 PM] +234 808 968 1079: ✳CIRANIN AMANA✳
55-60
By
AsmaBaffa
Mum Alim tana muzurai zata fara masifa tare da bin Amana da wani mugun kallon tsana,amma shigar Amana ta bata mamaki,domin Amana bata sa uniform din yan aikin Alim ba,kayan sawarta ne Na swagg a jikinta,Wani tunanin mugunta ne ya darsu a zuciyar Mum Alim nan take ta saki fuska da fara'a tace Alim wannan yarinyar fa? Alim yace Mum me kula da Aabid ce,ya ban ganta da uniform ba? Yanzu ta cire Mum,Aabid kuma me yayi mata take dukansa?tsokanarta yayi Mum,hmm ba a haka yarinya me raino da hakuri akasanshi,
Alim ne ya kyaftawa Amana ido wai ta gaisar da Mum,da sauri Amana tace Mum An yini lfy?hmm haka ake gaisar da manya a garinku?Baki da tarbiya ne? Amana tana zumburo baki tace sorry fa Ina kwana,
Mum ce tace hmm yanzu ai yamma ce,to ina yini?lfy cewar Mum tare da tabe baki,
Amana kuwa sarai ta gane masifaffiyar matar da ta kade ce a titi,itama Mum ta gane Amanace ta kade ta,shi yasa ta kulla mugunta a ranta,
A fili tace ke yarinya ya sunanki,sunana Amana,wanne gari? Kano state a garin wudil.murmushi Mum tayi tace good tare da cewa Alim dama Aabid nazo gani ni Na tafi gida,
Haba Mum ki zauna mana,murmushin mugunta tayi tace abinda nazo wajenka zan nemo Na samu cikin sauki shiken nan bye ta yi waje cike da shirya mugunta,
Mum murna take taga yarinyar da tafi tsana a duniya,ga laifin ta dukar mata jikanta,gata a gidan danta tana cin arzikinsa,lallai Amana zata ci Ubanta.
Ita kuwa Amana bata kawo komai ba a ranta,Hannun Aabid ta kama take ta faman lallashinsa tare da cewa master pls ka tayani lallashi,tabe baki Alim yayi yace kunfi kusa Amana keda ur Boy.
Bacci Aabid yayi a jikin Amana,kallon Alim tayi dake latsa waya tare da cewa Daddyn Alim wannan dama Mum dinka ce? Itace wacce nake fada maka Na kusa bigeta a mota tana ta fada,Kinyi sa'a da ta iya kyaleki haka ki godewa Allah,shuru Amana tayi tana tunani.bayan sati daya Alim ya samu kiran gaggawa daga wajen Mum, 5pm ya dawo gida cikin tsananin kunci da bacin rai ba a San wacce Magana sukayi da Mum dinsa ba
Amana suna palonsa ita da Aabid sunga lallai Alim yana cikin damuwa,shi kanshi Alim so yake ya samu abin nishadi abinda zai sanyaya masa rai,wayar sa ya dauko tare da mikawa Amana wayar take this kira Daddynki kuyi hira da su Ummanki,da sauran yan gidanku,
Amana cike da mamaki ta kalli Alim tace rannan fa munyi waya dasu kuma,Na sani ai ki kirasu kawai kuyi hira ungo karbi cewar Alim,shi Alim so yake yaji shirmen gidan su Amana ya sha dariya ko zai samu saukin zuciyarsa.
Amana kuwa karba tayi amma sai ta kasa amfani da wayar,karba yayi ta karanta masa number Baba yasa tare da dialing,bugu daya Baba ya dauki wayar tare da cewa Alo...Alo ..da sauri Alim ya mikawa Amana wayar ta kara a kunne tare da cewa Hello Baba Amana ce.
Masifa ta fara yiwa Amana dalla matsa dabba yar talakawa matsiyata,sai faman ashar matar nan takeyi Amana Na bata hakuri amma matar nan cewa take wlh iyayenki ma sai sunyi nadamar haihuwar ki,sai Na batar dasu.
Amana haushi taji kawai ta take motar ta suka tafi schl,ta bar matar nata masifa da zage zage,da kyar driver da wannan kawar tata da take kokarin zuwa wajenta suka sata a mota suka kaita asibiti aka dan duba lfyrta suka dawo gida,matar kawai tunani takeyi a ina zata ga yarin yar nan da ta kadeta taci ubanta har iyayenta,gashi ko ta ganta baza ta gane ta ba tana rude bata ga fuskar yarinyar ba,amma zata gane muryar,motar ta tuna sai taga kamar tasan motar,kamar motar Alim danta,amma me zai kawo wata ta hau kai ba ta Alim bace amma taci alwashin nemo Amana dan ubanta,wannan dattijuwa ba kowa bace face Mum din Alim.
Amana kuwa mamakin irin masifar matar takeyi,bayan sun tashi daga schl saloon ta wuce aka gyara mata gashinta wannan karan kasan gashin tasa aka canjawa kala y koma yellow fari fari,sama kuma baki,kaji turawa an waye a lagos.
Aabid ma anma masa wani kala ya kalli sama ka rantse bature ne,dama Aabid gashin turawa gareshi yellow ba black ba,
Amana har islamiyya Saturday Sunday tana zuwa yanzu,Alim tunda yaga gyaran gashin Amana yake mamakinta kamar wata baturiya wayewar tayi yawa,na Aabid kuwa ai kasa magana ma yayi ya rabu dasu kawai,.
Suna zaune a palon kasa, Baban Amana ya kirata a waya,dagawa tayi da sauri tare da cewa Allah bar mana me gida sai Baba,ya kowa da kowa,alhmdlh cewar Baban Amana sannan yaci gaba bakya nemanmu ko, haba Baba ka daina irin wannan kasan ina ji dai kai fa cewar Amana, Baba a gaishe da Umma kace gobe zan kirata pls,Baba hope dai ka daina abin nan da kakeyi ?Allah Baba shi yasa naki zuwa Na ganku ga kudi ina samu.
Baban Amana yaji Amana tace tayi kudi sai murna ta kamashi bai damu da abinda Amana tace ba kawai ya fara haba yar Amanata yaushe zakizo Na ganki yanzu Allah ya kusa shiryata ai Amanata,zan hadaki da Ummanki,Umman Amana dake gefe taji ance Amana tayi kudi caraf ta kwace tace Amana yata yaushe zan ganki dan Allah kizo mu ganki,ki siyo min doya da manja,ki taho min da garin kwaki dan lagos,ki tahowa da kannenki kwakwar manja,da ashobe Na yarabawa zan dinga zuwa biki,
Baba ne ya kwace wayar daga hannu Umma yana harararta tare da cewa matsa banza kwadayayya,yace Amanata Nima ki siyo min leshi dinkin buba zanyi Na yarabawa maza,ki siyo wa Haladu 3qutr Na maza,ga kannenki su Badariya ko T-shirt ki siyo musu kinji,
Matan gidan da yara duk sun rude kowa yana Anty Amana ki kawo min ayaba da lemo,wasu suce naman kaza,wasu suce yohourt,Badariya yan mata kanwar Amana me ji da kanta da tashen fitsara ita ta fisge wayar daga hannun Baba tace ke Amana ni Apple zaki siyo min kin San ni ba kalar kauye bace,amma Baba yana wani wai ki kawo min T-shirt yo Allah Na tuba T-shirt ko ta su Badaru ai Na sa,kin San Baba dan kauye ne wlh,
Zanci Uwarki Badariya Jakar banza dan Ubanki Babane dan kauyen?mahaifinkine fa Allah ya kamaki shegu marasa tarbiya cewar Amana,Badariya ma ta cikin waya tace Badai ni ba kece shegiya wlh,su iyayen namu da kike tarewa Ubanme suka tsinana ma,komai mu mukewa kanmu,ba makaranta hattana sabulun wanki mu ke siya,sannan kuma muyi musu biyayya,Amana tace ke Iyayenmune fa dole mu duba darajarsu garemu,kuma dole mu bisu ko me sukayi mana,iyaye iyayene wlh amma Badariya kodai kina Jan hayakine?
Tun yaushe kuma Amana ai har wiwi ja nakeyi cewar Badariya,shuru Amana tayi.
Badariya tace ke Amana anfa kama Isa yana police station ya saci akuyar gidan shehu me alewa,Zahrau kuma ta cirewa wani yatsa daya ana ta rigima,Goggo uwar gida ita ta karbi wayar tace Amana ni ayabar da ake soyawa zaki kawo min,Amana tace oh Goggo plantain? Eh yawwa inji goggo.to shike nan sai mun kara magana kitt Amana ta kashe waya tare da dafe kai tana maida numfashi.
Sun dameta da surutu kowa nata shirme,tsaki taja a fili tace gidanmu gidanmu baza su taba canjawa ba,hannu ta daga sama tace ya Rab gamu gareka,
Kyalkyalkyal taji dariyar Alim da Aabid har sun tuntsuro kasa sabo da dariyar kauyancin yan gidan su Amana,juyowa Amana tayi taga yanda Alim yake sheka dariya sosai dimple dinshi sun lotsa yayi mugun kyau,
Sakin baki tayi tana kallonsu,ita ta manta Alim yana wajen gashi wayar a handsfree ta sata,
Tsayawa tayi ta shagala tana ta faman kallon dan bakin Alim da hakoransa yar yar ga dariyar tayi masa mugun kyau,
Saida suka gaji da dariyar suka tsaya Alim yace no wonder kike haka,Ashe a hakan kamar ma kece wayayya nutsatsiya a gidanku,wlh Na kusa zuwa kano kece driver komai za a siya musu kar ki damu,nan ya kara sakin dariya,
Amana takaici ya kamata za a raina mata dangi da iyaye a masifance tace don't go there pls dan billahillazi ka zagi iyayena sai nayi butar malam da kai,kai akan iyayena zan iya karyaka,ka San me zaka fada min bana daukan wulakanci gwara ka koreni,dan kana da kudi muma haka Allah yaso ganinmu ehe,
Aabid ne ya matso kusa da ita zai riketa da sauri ta hankadashi baya ya fadi tim,ta zare masa ido kai ni zaka yiwa dariya a haife Na haifeka takalminta ta cire ta Zane duwawun Aabid dashi,
Sai kuka yakeyi yana bata hakuri,Alim yana gefe yana kallonsu yace kinji kunya your Boy kike duka yau,da sauri ta jefar da takalmin ta rungume Aabid tana lallashi,Mum Alim wacce ke labe jikin kofa tana kallon komai akan idonta,banko kofar dakin tayi da karfin gaske.
AsmaBaffa
[6/27, 9:25 PM] +234 808 968 1079: ✳CIRANIN AMANA✳
55-60
By
AsmaBaffa
Mum Alim tana muzurai zata fara masifa tare da bin Amana da wani mugun kallon tsana,amma shigar Amana ta bata mamaki,domin Amana bata sa uniform din yan aikin Alim ba,kayan sawarta ne Na swagg a jikinta,Wani tunanin mugunta ne ya darsu a zuciyar Mum Alim nan take ta saki fuska da fara'a tace Alim wannan yarinyar fa? Alim yace Mum me kula da Aabid ce,ya ban ganta da uniform ba? Yanzu ta cire Mum,Aabid kuma me yayi mata take dukansa?tsokanarta yayi Mum,hmm ba a haka yarinya me raino da hakuri akasanshi,
Alim ne ya kyaftawa Amana ido wai ta gaisar da Mum,da sauri Amana tace Mum An yini lfy?hmm haka ake gaisar da manya a garinku?Baki da tarbiya ne? Amana tana zumburo baki tace sorry fa Ina kwana,
Mum ce tace hmm yanzu ai yamma ce,to ina yini?lfy cewar Mum tare da tabe baki,
Amana kuwa sarai ta gane masifaffiyar matar da ta kade ce a titi,itama Mum ta gane Amanace ta kade ta,shi yasa ta kulla mugunta a ranta,
A fili tace ke yarinya ya sunanki,sunana Amana,wanne gari? Kano state a garin wudil.murmushi Mum tayi tace good tare da cewa Alim dama Aabid nazo gani ni Na tafi gida,
Haba Mum ki zauna mana,murmushin mugunta tayi tace abinda nazo wajenka zan nemo Na samu cikin sauki shiken nan bye ta yi waje cike da shirya mugunta,
Mum murna take taga yarinyar da tafi tsana a duniya,ga laifin ta dukar mata jikanta,gata a gidan danta tana cin arzikinsa,lallai Amana zata ci Ubanta.
Ita kuwa Amana bata kawo komai ba a ranta,Hannun Aabid ta kama take ta faman lallashinsa tare da cewa master pls ka tayani lallashi,tabe baki Alim yayi yace kunfi kusa Amana keda ur Boy.
Bacci Aabid yayi a jikin Amana,kallon Alim tayi dake latsa waya tare da cewa Daddyn Alim wannan dama Mum dinka ce? Itace wacce nake fada maka Na kusa bigeta a mota tana ta fada,Kinyi sa'a da ta iya kyaleki haka ki godewa Allah,shuru Amana tayi tana tunani.bayan sati daya Alim ya samu kiran gaggawa daga wajen Mum, 5pm ya dawo gida cikin tsananin kunci da bacin rai ba a San wacce Magana sukayi da Mum dinsa ba
Amana suna palonsa ita da Aabid sunga lallai Alim yana cikin damuwa,shi kanshi Alim so yake ya samu abin nishadi abinda zai sanyaya masa rai,wayar sa ya dauko tare da mikawa Amana wayar take this kira Daddynki kuyi hira da su Ummanki,da sauran yan gidanku,
Amana cike da mamaki ta kalli Alim tace rannan fa munyi waya dasu kuma,Na sani ai ki kirasu kawai kuyi hira ungo karbi cewar Alim,shi Alim so yake yaji shirmen gidan su Amana ya sha dariya ko zai samu saukin zuciyarsa.
Amana kuwa karba tayi amma sai ta kasa amfani da wayar,karba yayi ta karanta masa number Baba yasa tare da dialing,bugu daya Baba ya dauki wayar tare da cewa Alo...Alo ..da sauri Alim ya mikawa Amana wayar ta kara a kunne tare da cewa Hello Baba Amana ce.