Sashe 9
Ahalinmu Daya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Matsar kwalla khaltum tafara, cikin sauri Suhaima tace Haba khaltum nace miki kuka ba namu bane, kada kibari zuciyar ki ta karaya a kowane hali, ki jajirce akan komai shine muradi na, saboda haka kibar wannan kuna muna tare fa idan kinason ganina zakizo inda nake idan inason ganin ki nima zanzo,
Murmushi khaltum tayi tare da fadin babu komai nabari insha Allah,
*_BARNO STATE_*
_MASARAUTAR GABAS_
_F pen's_
[01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_
What's app channel👇
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp group👇
https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs
*_AHALINMU ÆŠAYA_*
💗💗💗
*_Fatima Y zakariyya👌_*
_Tymer's henna_💅
*Nazari writer's ass......📚*
_Sarauniyar👸 Nazari writer'sâœï¸_
*_(THE QUEEN👑)_*
________Dedicated to anty salma💎
*_Part 2_*
(Littafi na biyu📘)
_Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_
*Da sunan Allah mai rahma mai jin kai*
*_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_*
âž¡ï¸ðŸ…¿ï¸? 1âƒ?3⃣➖1âƒ?4⃣ðŸ“?
Murmushi khaltum tayi tare da FaÉ—in nabari insha Allah, amma bakya ganin zasu iya gane cewar mu biyu ne,
Eh to kafin su gane hakan, munyi nisa cikin aikin mu, cewar Suhaima,
ÆŠan rangwaÉ—ar da kai khaltum tayi gefe alamar ta yadda,
Kallon ta Suhaima tayi cikin lulluɓin fuskar ta ta saki murmushi mai sauti,
Da sauri khaltum ta kalle ta jin murmushin da tayi, lafiya kuwa,
Girgiza mata kai Suhaima tayi da sauri tace a'a Bakomai wani abu na tuna,
Sai ta kyau da maganar ta hanyar FaÉ—in, yanzu ke a matsayin ki na babba babu wani abun da za kifaÉ—a min kafin murabu?
ÆŠan Farr khaltum tayi da ido cikin jin daÉ—in ankira ta da babba, don khaltum badai son girma ba, ina dashi mana,
Ni abunda zanfaɗa miki Ba wata doguwar magana bace, inason duk abunda kikasamu kada kimanta dani, komai ƙanƙan tarshi kiraba biyu kikawomin nawa,
Ganin da gaske take babu ko alamar wasa, hakan yabawa Suhaima dariya sosai, aranta tace wato ita dai khaltum bata da burin daya wuce naci kullum ci,
"Kada kidamu khaltum Indai akan wannan ne bakida matsala, komai nasamu kinfi ƙarfin shi, insha Allah bazan taɓa mantawa dake ba saboda wani abun duniya, idan duka kika nuna kinaso zan iya baki, hakan Bakomai bane, saidai inaso inƙara tuna miki, munzo gidan nan, Dan Ɗaukar Fansa bawai don jin daɗi ba ko saba wa da mutanan gidan ba, kada mu bari kowa ya shiga jikin mu har yayi mana illa ta hanyar, zambo cikin aminci,"
Kafin khaltum ta ce wani abu, Hajiya umma ta shigo parlourn bakin ta É—auke da sallama,
Suhaima ce ta amsa, can ƙasan maƙoshin ta,
" Kallon su hajiya umma tayi, idan kungama zamu iya tafiya ko,
"Batare da sunce komai ba suka miƙe atare, Atunanin su ƙofar fita daga parlourn zata nufa sai suka ga, ta nufi wata hanya acikin parlourn, binta kawai suke abaya ko wacce da irin tunanin da take saƙawa aranta, wani corridor suka bi sai gashi sunɓilla babbar harabar house ɗin Alhaji Imran (Baffa) take kallo Yakoma sama, kasa hakuri khaltum tayi saboda tsabar kyan da house ɗin yayi mata, ta matsa sosai kusa da saitin kunna Suhaima tace "wlh Suhaima ko a film ban taɓa ganin irin wannan aljannar duniyar ba, nidai ɗan Allah kice musu abarni anan,"
"Ɗan zungurar khaltum, Suhaima tayi ƙasa ƙasa tace, dalla malama kedaina wannan abun, ko ina mai kyau ne acikin Estate ɗin nan, akwai ma inda yafi nan kikasani ko can za akai ki,"
"Da sauri khaltum tace dan Allah fa kice ke kinga ko ina,
" A'a nima bako ina nagani ba amma ina da tabbacin ko ina na musamman ne, ta kai ƙarshan maganar dai dai ƙarasuwar su part ɗin Hajiya Umma, wanda babu nisa sosai tsakanin Part ɗin dana Baffa, Glass Door ɗin tashiga zugewa ahankali, tashiga ciki Suma suka fi bayan ta, tsarin parlourn sosai yaburge su, gashi me Ɗaukar ido saboda komai na ciki lemon Green ne da milk Mai haske colour ɗin,
Ganin sun tsaya ne hakan yasa hajiya Umma juyawa takallesu, zaku iya zama, abunda tace kenan,
Ba musu suka zauna, sannan itama tasamu kujera mai ÆŠaukar mutum É—aya ta zauna,
Nuna Suhaima tayi tare da Faɗin nan shine inda zaki zauna, amma zaki rinƙa kulawa da part ɗin dake tsakiyar house ɗin nan, Kuma a yau zaki fara saboda mamallakin ɓangaran zai dawo yau insha Allah, amma za ahaɗaki da matemaki,
"To kawai Suhaima tace sai a lokacin tasamu damar kallon hajiya Umma,
Wanda tun farkon ganin ta da ita ta gane matar bata da matsala saidai kuma babu fara'a atare da ita,
Magana hajiya Ummu tacigaba dayin hakanne yasa Suhaima ƙara maida hankalin ta kanta,
Ke kuma yanzu za akai ki ɓangaran da zaki zauna tafaɗa tare da nuna khaltum, amma zaku tafi tare don ku gane mazaunin juna,
💗
_BARNO STATE_
*_MASARAUTAR GABAS_*
Bayan kammala taron Yarima Sultan komai ya lafa a masarauta, sai dai ƙananan maganganu da suke tashi game da, kyautar da mai martaba sarki yayiwa ɗan sa Yarima Sultan, Wanda ya mallaka masa rabin Masarautar Gabas, sosai al'amarin yakawo cecekuce A wasu daga cikin ɓangarorin Masarautar, wasu na farin ciki wasu na ɓaƙin ciki da kuka,
"Haba amini na kabar tafiyar nan taka sai zuwa gobe mana" cewar Yarima Sultan idon sa akan Sulaim yana jiran amsar shi,
"ÆŠago da shan yayyun idanuwan sa yayi wanda kwayar cikin su ta janza kala zuwa ash mai ÆŠaukar hankali saboda hasken da idon yayi sosai, ya kalli Yarima Sultan,"
"Idan na zauna Meka keso nayi maka?
Girgiza kai Yarima Sultan yayi tare da É—an É—aga kafaÉ—a yace A'a Bakomai, kawai inaso kabari sai goben,
Na sanarwa Baffa ina tafe zuwa anjima cewar Sulaim,
Yarima Sultan yayi murmushi ganin da gaske aminin nasa so yake ya tafi, take yace to shikenan zanyi magana da Baffa kan ayi hak'uri gobe sai mu tafi Tare,
"Ƙara ɗaure fuska Sulaim yayi ganin ba yadda ya iya da aminin nasa, amma tabbas yaso komawa Kano a yau, batare da sanin dalilin hakan ba, wanda da baima shirya tafiya anan kusaba amma yaji ina bazai iyaba, jiyake tamkar ana kiran sa, tamkar yabuɗe ido ya tsince shi cikin Estate ɗin su haka yake ji",
"Jin yayi shiru ne hakan ya tabbatar wa da Yarima Sultan Aminin nasa ya hakura, yaji daɗi sosai duk da dama yasan Bazaiƙi abunda yakeso ba,"
Wani bafade ne ya sanar wa da Yarima sultan akwai baƙo a waje, take Yarima Sultan yace, kowa ye Yarima bazai samu ganin sa yanzuba, Sultan na cikin tattauna da Aminin sa, Da sauri bafaden yace angama Ranka ya daɗe, ya tashe kenan da niyar komawa sanar da saƙon Yarima Sultan zuwa ga wanda yazo,
"Sulaim yace Abashi izinin shigowa" ,
Kallon shi Yarima Sultan yayi, kasan wanda yazo ne,
"Saleem Ne cewar Sulaim
" Ayya ai da ya shigo, kallon bafaden nan Sultan yayi, Yace ace Yarima na maraba dashi muna masa barka da zuwa zai iya shigowa,"
Da sallama É—auke abakin Saleem ya shiga parlourn fuskar sa É—auke da yalwataccan murmushi,
Martanin murmushi Yarima Sultan ya mayar masa, hannu ya miƙamasa alamar suyi musabaha,
" Bamu su Saleem yamuƙa masa nashi hannu tare da Faɗin barkan ku da rana, fatan nasameku lafiya, Allah ya huci zuciyar Yarima, bansamu zuwa ba tunɗazu, Allah yasa Yarima baiyi fushiba,
Guntun murmushi Sultan yasa ki, Babu laifi yazama dole ayi uziri ga baƙon sultan,
"Agogon hannun Yarima Sultan ne yakawo haske tare da yin wata ƴar ƙara kaɗan wadda bakowa ne zai iyaji ba sai na kusa dashi sosai ƙarar tamkar (Meeting) alamun akwai mutum A Garden ɗin sa, matuƙar wani mahaluƙi ya shiga ɓangaran sa to dole wannan a gogon zai sanar masa, shikuma yana ganin wannan alamar to ya tabbata mutum ya shiga ɓangaran sa ko garden ɗin sa,
"kallon Sulaim yayi tare da Faɗin ina zuwa, cikin nutsuwa ya tashi yabi hanyar da zata sa dashi da ɓangaran sa ta ƙofar baya, kai tsaye ya nufi Garden ɗin inda ya tabbatar mutum ya shigo saboda alamar da Agogon hannun sa yanuna masa,
"Bayan fitar Yarima Sultan daga Parlourn, Kusada Sulaim, Saleem Yakoma tare da zama, Suka gaisa da Sulaim sosai, harma Sulaim É—in ke sanar masa yaso tafiya yau amma, Sultan yahana,"
Sosai Saleem yayi dariya, jin kalmar wai yahana, cikin ransa ya ƙara jinjina shaƙuwar dake tsakanin, Yarima Sultan da Sulaim idan ba hakaba, Da wahalar gaske Ace akwai wanda ya isa hana Sulaim abunda yayi niya sai dai Baffa, amma yanzu ga Sultan yahana shi tafiya, A fili kuwa cewa yayi kaga shikenan sai mu tafi tare zuwa goben insha Allah, don nima jibi zan wuce sansanin mu dake Lagos,
Allah yakaimu Abunda Sulaim yace kenan don shi ba'a doguwar hira dashi,
Saleem ya amsa da ameen, tare da ciro wayar sa daga aljihu yafara sana'a tashi ta kallon hotunan Suhailat, wadda itama ahalin yanzu tagama faɗawa komai ya dai dai ta taɓan garan masoyan biyu,
SaÉ—af SaÉ—af, princess ke tafiya kamar ranar da tafara zuwa garden É—in Haka yau ma,
Tundaga nesa Yarima Sultan yahangeta cikin ransa, yaƙara jinjina hatsabibancin Yarin yar, yana mamakin ta yaya, take iya shigowa part ɗin Sa batare da kowa ya gan taba, bare har yasamu, labarin isowar ta, jinjina kai kawai yayi yana tunanin abunda zai yi mata,
Yana tsaye daga cikin harabar ƙofar parlourn, yana kallon ta,"
"Sai waige waige take kamar wadda ke neman wani abu, da sauri ta nufi bakin wannan ɗan ƙaramin ruwan, kallon ruwan tashi gayi abun ban sha'awa yanata gudana fari tasss dashi, ita kaɗai ta saki murmushi sai kuma ta tsugunna agaban ruwan, cike da zumuɗi takai hannun ta cikin ruwan, kamar shekaran jiya babu sanyi kwata kwata atare dashi duk da irin sanyin da akeyi a gari,
Yana tsaye inda yake ko motsawa yakasayi ya goya hannaye sa aƙirji, Aransa yake tunanin kaddai yarinyar nan tace zata ƙara shiga ruwan nan,"
Idan ma ta shiga kai ina ruwan ka, zuciyar sa ce ta bashi amsa, lokaci ɗaya ya taɓe baki tare da ɗaga kafaɗa irin na _I don't care_. Ɗin nan,
Murmushi khaltum tayi tare da fadin babu komai nabari insha Allah,
*_BARNO STATE_*
_MASARAUTAR GABAS_
_F pen's_
[01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_
What's app channel👇
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp group👇
https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs
*_AHALINMU ÆŠAYA_*
💗💗💗
*_Fatima Y zakariyya👌_*
_Tymer's henna_💅
*Nazari writer's ass......📚*
_Sarauniyar👸 Nazari writer'sâœï¸_
*_(THE QUEEN👑)_*
________Dedicated to anty salma💎
*_Part 2_*
(Littafi na biyu📘)
_Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_
*Da sunan Allah mai rahma mai jin kai*
*_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_*
âž¡ï¸ðŸ…¿ï¸? 1âƒ?3⃣➖1âƒ?4⃣ðŸ“?
Murmushi khaltum tayi tare da FaÉ—in nabari insha Allah, amma bakya ganin zasu iya gane cewar mu biyu ne,
Eh to kafin su gane hakan, munyi nisa cikin aikin mu, cewar Suhaima,
ÆŠan rangwaÉ—ar da kai khaltum tayi gefe alamar ta yadda,
Kallon ta Suhaima tayi cikin lulluɓin fuskar ta ta saki murmushi mai sauti,
Da sauri khaltum ta kalle ta jin murmushin da tayi, lafiya kuwa,
Girgiza mata kai Suhaima tayi da sauri tace a'a Bakomai wani abu na tuna,
Sai ta kyau da maganar ta hanyar FaÉ—in, yanzu ke a matsayin ki na babba babu wani abun da za kifaÉ—a min kafin murabu?
ÆŠan Farr khaltum tayi da ido cikin jin daÉ—in ankira ta da babba, don khaltum badai son girma ba, ina dashi mana,
Ni abunda zanfaɗa miki Ba wata doguwar magana bace, inason duk abunda kikasamu kada kimanta dani, komai ƙanƙan tarshi kiraba biyu kikawomin nawa,
Ganin da gaske take babu ko alamar wasa, hakan yabawa Suhaima dariya sosai, aranta tace wato ita dai khaltum bata da burin daya wuce naci kullum ci,
"Kada kidamu khaltum Indai akan wannan ne bakida matsala, komai nasamu kinfi ƙarfin shi, insha Allah bazan taɓa mantawa dake ba saboda wani abun duniya, idan duka kika nuna kinaso zan iya baki, hakan Bakomai bane, saidai inaso inƙara tuna miki, munzo gidan nan, Dan Ɗaukar Fansa bawai don jin daɗi ba ko saba wa da mutanan gidan ba, kada mu bari kowa ya shiga jikin mu har yayi mana illa ta hanyar, zambo cikin aminci,"
Kafin khaltum ta ce wani abu, Hajiya umma ta shigo parlourn bakin ta É—auke da sallama,
Suhaima ce ta amsa, can ƙasan maƙoshin ta,
" Kallon su hajiya umma tayi, idan kungama zamu iya tafiya ko,
"Batare da sunce komai ba suka miƙe atare, Atunanin su ƙofar fita daga parlourn zata nufa sai suka ga, ta nufi wata hanya acikin parlourn, binta kawai suke abaya ko wacce da irin tunanin da take saƙawa aranta, wani corridor suka bi sai gashi sunɓilla babbar harabar house ɗin Alhaji Imran (Baffa) take kallo Yakoma sama, kasa hakuri khaltum tayi saboda tsabar kyan da house ɗin yayi mata, ta matsa sosai kusa da saitin kunna Suhaima tace "wlh Suhaima ko a film ban taɓa ganin irin wannan aljannar duniyar ba, nidai ɗan Allah kice musu abarni anan,"
"Ɗan zungurar khaltum, Suhaima tayi ƙasa ƙasa tace, dalla malama kedaina wannan abun, ko ina mai kyau ne acikin Estate ɗin nan, akwai ma inda yafi nan kikasani ko can za akai ki,"
"Da sauri khaltum tace dan Allah fa kice ke kinga ko ina,
" A'a nima bako ina nagani ba amma ina da tabbacin ko ina na musamman ne, ta kai ƙarshan maganar dai dai ƙarasuwar su part ɗin Hajiya Umma, wanda babu nisa sosai tsakanin Part ɗin dana Baffa, Glass Door ɗin tashiga zugewa ahankali, tashiga ciki Suma suka fi bayan ta, tsarin parlourn sosai yaburge su, gashi me Ɗaukar ido saboda komai na ciki lemon Green ne da milk Mai haske colour ɗin,
Ganin sun tsaya ne hakan yasa hajiya Umma juyawa takallesu, zaku iya zama, abunda tace kenan,
Ba musu suka zauna, sannan itama tasamu kujera mai ÆŠaukar mutum É—aya ta zauna,
Nuna Suhaima tayi tare da Faɗin nan shine inda zaki zauna, amma zaki rinƙa kulawa da part ɗin dake tsakiyar house ɗin nan, Kuma a yau zaki fara saboda mamallakin ɓangaran zai dawo yau insha Allah, amma za ahaɗaki da matemaki,
"To kawai Suhaima tace sai a lokacin tasamu damar kallon hajiya Umma,
Wanda tun farkon ganin ta da ita ta gane matar bata da matsala saidai kuma babu fara'a atare da ita,
Magana hajiya Ummu tacigaba dayin hakanne yasa Suhaima ƙara maida hankalin ta kanta,
Ke kuma yanzu za akai ki ɓangaran da zaki zauna tafaɗa tare da nuna khaltum, amma zaku tafi tare don ku gane mazaunin juna,
💗
_BARNO STATE_
*_MASARAUTAR GABAS_*
Bayan kammala taron Yarima Sultan komai ya lafa a masarauta, sai dai ƙananan maganganu da suke tashi game da, kyautar da mai martaba sarki yayiwa ɗan sa Yarima Sultan, Wanda ya mallaka masa rabin Masarautar Gabas, sosai al'amarin yakawo cecekuce A wasu daga cikin ɓangarorin Masarautar, wasu na farin ciki wasu na ɓaƙin ciki da kuka,
"Haba amini na kabar tafiyar nan taka sai zuwa gobe mana" cewar Yarima Sultan idon sa akan Sulaim yana jiran amsar shi,
"ÆŠago da shan yayyun idanuwan sa yayi wanda kwayar cikin su ta janza kala zuwa ash mai ÆŠaukar hankali saboda hasken da idon yayi sosai, ya kalli Yarima Sultan,"
"Idan na zauna Meka keso nayi maka?
Girgiza kai Yarima Sultan yayi tare da É—an É—aga kafaÉ—a yace A'a Bakomai, kawai inaso kabari sai goben,
Na sanarwa Baffa ina tafe zuwa anjima cewar Sulaim,
Yarima Sultan yayi murmushi ganin da gaske aminin nasa so yake ya tafi, take yace to shikenan zanyi magana da Baffa kan ayi hak'uri gobe sai mu tafi Tare,
"Ƙara ɗaure fuska Sulaim yayi ganin ba yadda ya iya da aminin nasa, amma tabbas yaso komawa Kano a yau, batare da sanin dalilin hakan ba, wanda da baima shirya tafiya anan kusaba amma yaji ina bazai iyaba, jiyake tamkar ana kiran sa, tamkar yabuɗe ido ya tsince shi cikin Estate ɗin su haka yake ji",
"Jin yayi shiru ne hakan ya tabbatar wa da Yarima Sultan Aminin nasa ya hakura, yaji daɗi sosai duk da dama yasan Bazaiƙi abunda yakeso ba,"
Wani bafade ne ya sanar wa da Yarima sultan akwai baƙo a waje, take Yarima Sultan yace, kowa ye Yarima bazai samu ganin sa yanzuba, Sultan na cikin tattauna da Aminin sa, Da sauri bafaden yace angama Ranka ya daɗe, ya tashe kenan da niyar komawa sanar da saƙon Yarima Sultan zuwa ga wanda yazo,
"Sulaim yace Abashi izinin shigowa" ,
Kallon shi Yarima Sultan yayi, kasan wanda yazo ne,
"Saleem Ne cewar Sulaim
" Ayya ai da ya shigo, kallon bafaden nan Sultan yayi, Yace ace Yarima na maraba dashi muna masa barka da zuwa zai iya shigowa,"
Da sallama É—auke abakin Saleem ya shiga parlourn fuskar sa É—auke da yalwataccan murmushi,
Martanin murmushi Yarima Sultan ya mayar masa, hannu ya miƙamasa alamar suyi musabaha,
" Bamu su Saleem yamuƙa masa nashi hannu tare da Faɗin barkan ku da rana, fatan nasameku lafiya, Allah ya huci zuciyar Yarima, bansamu zuwa ba tunɗazu, Allah yasa Yarima baiyi fushiba,
Guntun murmushi Sultan yasa ki, Babu laifi yazama dole ayi uziri ga baƙon sultan,
"Agogon hannun Yarima Sultan ne yakawo haske tare da yin wata ƴar ƙara kaɗan wadda bakowa ne zai iyaji ba sai na kusa dashi sosai ƙarar tamkar (Meeting) alamun akwai mutum A Garden ɗin sa, matuƙar wani mahaluƙi ya shiga ɓangaran sa to dole wannan a gogon zai sanar masa, shikuma yana ganin wannan alamar to ya tabbata mutum ya shiga ɓangaran sa ko garden ɗin sa,
"kallon Sulaim yayi tare da Faɗin ina zuwa, cikin nutsuwa ya tashi yabi hanyar da zata sa dashi da ɓangaran sa ta ƙofar baya, kai tsaye ya nufi Garden ɗin inda ya tabbatar mutum ya shigo saboda alamar da Agogon hannun sa yanuna masa,
"Bayan fitar Yarima Sultan daga Parlourn, Kusada Sulaim, Saleem Yakoma tare da zama, Suka gaisa da Sulaim sosai, harma Sulaim É—in ke sanar masa yaso tafiya yau amma, Sultan yahana,"
Sosai Saleem yayi dariya, jin kalmar wai yahana, cikin ransa ya ƙara jinjina shaƙuwar dake tsakanin, Yarima Sultan da Sulaim idan ba hakaba, Da wahalar gaske Ace akwai wanda ya isa hana Sulaim abunda yayi niya sai dai Baffa, amma yanzu ga Sultan yahana shi tafiya, A fili kuwa cewa yayi kaga shikenan sai mu tafi tare zuwa goben insha Allah, don nima jibi zan wuce sansanin mu dake Lagos,
Allah yakaimu Abunda Sulaim yace kenan don shi ba'a doguwar hira dashi,
Saleem ya amsa da ameen, tare da ciro wayar sa daga aljihu yafara sana'a tashi ta kallon hotunan Suhailat, wadda itama ahalin yanzu tagama faɗawa komai ya dai dai ta taɓan garan masoyan biyu,
SaÉ—af SaÉ—af, princess ke tafiya kamar ranar da tafara zuwa garden É—in Haka yau ma,
Tundaga nesa Yarima Sultan yahangeta cikin ransa, yaƙara jinjina hatsabibancin Yarin yar, yana mamakin ta yaya, take iya shigowa part ɗin Sa batare da kowa ya gan taba, bare har yasamu, labarin isowar ta, jinjina kai kawai yayi yana tunanin abunda zai yi mata,
Yana tsaye daga cikin harabar ƙofar parlourn, yana kallon ta,"
"Sai waige waige take kamar wadda ke neman wani abu, da sauri ta nufi bakin wannan ɗan ƙaramin ruwan, kallon ruwan tashi gayi abun ban sha'awa yanata gudana fari tasss dashi, ita kaɗai ta saki murmushi sai kuma ta tsugunna agaban ruwan, cike da zumuɗi takai hannun ta cikin ruwan, kamar shekaran jiya babu sanyi kwata kwata atare dashi duk da irin sanyin da akeyi a gari,
Yana tsaye inda yake ko motsawa yakasayi ya goya hannaye sa aƙirji, Aransa yake tunanin kaddai yarinyar nan tace zata ƙara shiga ruwan nan,"
Idan ma ta shiga kai ina ruwan ka, zuciyar sa ce ta bashi amsa, lokaci ɗaya ya taɓe baki tare da ɗaga kafaɗa irin na _I don't care_. Ɗin nan,