Sashe 74
Ahalinmu Daya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Telephone ɗin dake saƙale A wuyan securityn ce taɗauki ruri, da sauri ya duba, Ganin daga idan kiran yake zuwa ne yasa shi saurin ɗagawa, Tunkafin yayi Magana, Sulaim ya katse masa hanzari ta hanyar Tambayar shi,
"Waye yabaka izin Rufe gate? Bakasan akwai baƙo a wajan bane,
Cikin tsantsar Girmamawa ya furta, Ayi haƙuri yallaɓai, Yanzu Aka bani Umarnin yin hakan, Tuba nake ayimin Afuwa gaba ɗaya ya ruɗe saboda yasan waye Sulaim yasan Hukuncin sa, Wanda idan ya zartar da Hukunci ko Baffa karɓa yake,
Sulaim yace Umarni kuma waye yabaka?
Security
Kallon Suhanna yayi wadda ta ƙara hakimcewa saman kujera, Ba sunan kowa yasani acikin Suba, hakan yasa shi kasa magana ya rasa Meye zaice,
Tunkafin Ranka yaɓaci ka gaggauta buɗe gate ɗin nan, Angama Yallaɓai,
Kamar wanda yayi mantuwa saiga shi ya ƙara kira, Wannan karon bata waya bane kai tsaye yake kallon Securityn ta ciki Wata Computer, Motar waye Abakin Hanya kadubamin waye aciki,
Ranka yada É—e babu kowa aciki, Madam ce Aciki Kuma Gatanan Saita Camera É—in yayi Saitin inda Suhanna ke zaune,
Suhanna cikin Nutsuwa takai duban ta kan Computer É—in saiga Sulaim tayi ido biyu dashi,
"laaa Ya Sulaim barka da Yamma"
Barka Suhanna Meye kike A anan, Dama kice kika ajiye mota a hanya,? Sulaim tambaye ta, fuskar sa ba yabo ba fallasa,
Cikin harshen larabci, Suhanna tafara magana, Ya Sulaim kayi hakuri wlh bansan baƙon kabane, Shine ya fara Yimin wulaƙanci yaga na taho, sai suka ƙiyin baya da motar su, kuma nariga su sako kai, Sannan naje nayi musu magana amma shiru babu amsa shiyasa nace a rufe Gate ɗin, takai ƙarshan maganar cikin ƙasa da murya alamar ban haƙuri,
Wani abun mamaki, Harar wasa Sulaim yayi mata tare da Faɗin, Dayake gidan kine ko kibari idan kikaje naki gidan saiki bada umarni yadda kikeso kuma wallahi kada kibari ki ƙara 5minute acikin Gurin nan, Sannan saina hukunta ki, shima cikin Harshan nasu yabata amsa, yana gama Faɗin haka ya kashe daga nashi ɓangaran,
Da sauri sauri Suhanna tafita bata jira Securitin yabuɗe mata ƙofar fita ba, Ta fice abunta, Cikin ƙaunar zuciya na Bata rama Abunda wancan Mutumin yayi mata ba wanda bata masan waye ba, ko farcan sa bata samu damar gani ba, bare ta iya shaida sa,
Motar ta tashiga tayi Rivers ta koma Cikin Estate É—in da gudun Gaske cikin kwarewa, barin ta gurin keda wuya, Gate É—in ya zuge kansa wannan motar tasamu damar shigowa kai kai tsaye suka haura titin da zai sa dasu da house É—in Baffa,"
*Barrister Sulaiman*
Ya Sunanki Ya Tambayi Khaltum wadda ke Zaune saman Kujerar dake Fuskantar Wadda Barrister Sulaiman ke zaune, Da alama A É—arare take saboda bata wani zauna sosai ba,
Batare da ta Kalleshi ba ta Furta, Sunana Khaltum Ranka Ya daÉ—e,
Murmushi Sulaiman yayi, Idon sa nakan Ta, yace, _Wow Nice Name with Beautiful Girl_
Khaltum batasan Abunda yake nufi ba, Kawai tayi Murmushi Saboda bata jin wani yare idan Kacire Hausa, kamar wadda bata yi makaranta ba, Saɓanin Suhaima kwata kwata ba Layin Su ɗaya ba,
Shima Murmushi yayi, A tsammanin sa taji abunda yafaÉ—a, YaÉ—ora da FaÉ—in kisa ki jikin ki ki zauna sosai nima nace kizo ne saboda muyi magana amma naga kinkasa sake wa,
_Barrister Sulaiman Hasheem Arab By Name_ Shin wani ya taɓa faɗa miki ke kyakkyawa ce? Idon sa akanta yayi mata tambayar,
Jin abunda YafaÉ—a ne yasa Khaltum saurin É—agowa ta Kalleshi Suka yi ido huÉ—u, Ji tayi maganar tamkar a mafarki, kamar kuma kunnuwan tane Sukajiyo mata badai dai ba,
Ganin ta Kalleshi kuma tayi Shiru ne yasa shi ƙara mai maita mata Tambayar,
Mamaki cike a zuciyar Khaltum, Meye Wannan mutum yake nufi dani, Allah yasa ba kasheni zasu yi ba, don nasan wallahi so yake yayimin wayo,
Kamar yasan abunda, take tunani ya katse mata tunani ta hanyar Faɗin, idan Babu wanda ya taɓa faɗamiki ke kyakkyawa bace to yau gashi ni nafaɗa, idan kuma wani ya taɓa faɗa miki, to yau na zama na biyu wajan tuna miki hakan, Khaltum kinada kyau zanso ki kasance dani, kada kiji Tsoron komai niba me cutar wa bane ga abunda nake so,"
"Tunda yafara magana Khaltum ke kallon shi, da'alam hakan ko a jikin sa, yayin da shima ita yake kallo yayi shiru yana jiran Amsar daza ta fito daga bakin ta,"
*Yarima Sultan*
Sosai ya Rungume baƙon nasu wanda Zuwan sa kenan, Fuskar Yarima Sultan ɗauke da Annurin ganin ɗan uwan nashi, Saitin kunnan sa yafurta Barka da Zuwa, Shattima Fatan ka iso cikin Aminci ya hanya?,
Yauwa Prince Allah yasa kana cikin ƙoshin lafiya, Wanda Yarima Sultan yakira da Shattima yafaɗa cikin Muryar gajiya,
Ganin Sulaim yasa shi saurin janye jikin sa daga Na Sultan ya ƙarasa inda Sulaim yake tsaye ya zuba hannu cikin aljihu,
Ƙarasawa yayi tare da yiwa Sulaim _Big Hug_ Oh Man Baka ko nemana Nayi kewar ka Sosai, cewar Shattima,
Barka da zuwa Samrat, _Miss u more_ Yaugaka cikin Arab Family Allah yasa za kaji daÉ—in zama Damu, Sulaim yafaÉ—a Fuskar sa babu yabo ba Fallasa,
Saida Suka Zauna, Kafin Samrat ya Amsa da Alhamdulillah, Nasame ku lafiya?
"Yarima Sultan ya amsa da Lafiya, Fatan Kilishi Aziza na Lafiya, Nayi kewar ta sosai sannan naji daÉ—in dawowar ku Nigeria cikin wannan lokacin"
Samrat (Shattima) Yace tana lafiya kaine wanda tafara nema, muna isowa Daular Sultan, Prince Nagaji Allah inason hutawa, Kunbarni nayi jira abakin Gate É—in nan, Gashi na haÉ—u da wata Yarin ya mai tsiwa, dazan ganta yanzu saina koya mata hankali, tanada matsala tayi parking a hanya amma tana tuhumar mu da tambayoyi,
Ya Allah, Yarima Sultan yafaɗa yana kallon Samrat, Allah yakawo kafa ashe halinka nanan ba, To yanzu dai ayi mata afuwa duk da bansan wace ta ɓata maka rai ba,
Murmushi gefan baki, Sulaim yayi yana jin Su, Baice komai ba, Saboda yasan Suhanna Itama akwai Mita, Amma Allah yahaɗa jinin su sosai tun tana ƙarama, Ƴar gidan Uncle Mansur ce Itace ƴar shi ta uku cikin ƴaƴan shi, wanda gaba ɗaya mata ne su ukun, itace ƙarama acikin su sauran biyun sunyi aure, Itace auta Amma sa'Asar Su Suhailat Sabrina da Saleema ce, Suhanna tana da Shiga rai sosai duk wanda ya zauna da ita sai ya yaba da halin ta, Kwata kwata bata biyu ko ɗaya daga cikin halin mahaifin taba, hasalima tana ƙamar wasu abubuwan da tasani daga gareshi, Ta kasance mai Kaifin basira da iya Sarrafa harshe ga Nutsuwa ga Girmama manya, ga ruƙo da addini akwai ta da hangen nesa, Allah yayi mata baiwa kala kala, Zata iya warware matsalolin da manya suka kasa gane bakin zaransu, Ta warware komai acikin ƙanƙanin lokaci, ma'aikaciya ce acibiyar bincike ta ƙasa wato, mai ruƙe da babban muƙami, kallo ɗaya takeyiwa mutum ta fahimci halin da yake ciki, kasan cewar Kullum cikin nunawa mahaifin su gaskiya take shiyasa, yafi ƙaunar sauran ƴaƴan nasa biyu a kanta,
*Samrat*
Allah prince Idan naganu Yarin Æ´ar nan saina koya mata hankali, Batasan dawa take ba inajin ta har tsaki ta jawa mutane,
Shattima please kaje ka huta, tukunna Meyasa kake da meta ne, ni bansan wace ce bafa, Aminina ko gane ta? Yarima Sultan ya Tambayi Sulaim,
Suhanna ce ƴar gidan Uncle Mansur, Naganta ta camera, Samrat Kasamu ka huta kaci abinci, zata zo tabaka haƙuri, Sulaim yafaɗa yana Kallon Shattima Don yasan shi akwai son girma, shiyasa yafaɗa masa haka,"
Murmushin ƙasaita Samrat yayi, Ta temaki kanta, yafaɗa tare da kiƙewa cikin isa da nuna Mulki, da'alama Salon mulkin su ɗaya da Sultan, Tamkar Yarima Sultan haka yake komai, Taku yake cikin isa da izza, yayi Shigar Riga da wando na Shadda ruwan ƙasa mai haske wanda akayi mata aikin Da zare Shima ruwan ƙasa amma me duhu, Rigar ta ɗan haura gwaiwar shi kaɗan akwai tsaga faga ko wane gefe na rigar irin aikin sarakai wanda shima anyi masa aiki siriri daga ƙasan shi, Samrat Kyakkyawan matashi ne mai jini ajika tauraron a gurin ƴan mata, Abun so ga kowa, farin jini ne dashi Sosai duk inda ya shiga sai ankalleshi saboda Aji da Mulki ga kyau ga sarauta kuɗi kwa ba'a magana, Shine ɗa ɗaya tilo a gurin Mahaifiyar sa, Wato Kilishi Aziza ƙanwar Sarki Yusuf Mahaifin Yarima Sultan, Samrat ɗan gata ne gaba da baya, Ɗan so ne Duk da yanada ƴan uba amma Shine nagaban goshi, Mahaifin sa Shine Sarkin *GOBIR* dake cikin garin Sakkwato, Samrat Shine ɗana na biyu A gurin mahaifin sa, Hakan Yasa Ake kiran sa Da Shattima, Samrat akwai izza amma bashida wulaƙanci, ga saurin sabo Saidai baya Ɗaukar raini akwai son girma, Ga shida farin jinin ƴan mata, Shiyasa baka raba shi da Waya kullum cikin Waya yake,"
*_Wannan kenan_*
*Suhaima*
Tsawon kwana Uku kenan haryanzu Bata dawo dai dai ba, Kullum cikin Tunanin yadda zata bulluwa lamarin Estate ɗin take, Gashi duk yadda taso ta manta da Sulaim acikin ranta ta kasa, Abunda ke damun sa ne kawai ke faɗo mata, sai taji Gaba ɗaya ta rasa sukuni, Tabbas Cikin Ranta Takejin baza ta iya barin Sulaim cikin halin da yake ciki ba, Har ga Allah tasan bata son Koda haɗa inuwa da Sulaim bata Sonshi bata son Ganin sa kamar yadda shima anashi ɓan garan haka, Amma idan ta tuna alkhairi da yayi musu A asibiti sai taji itama tana son saka masa da wannan alkhairin, Bawai don yaji daɗi ba sai don tana Saka alkhairi ga wanda yayi mata koda bai sani ba, sannan tana rama zalunci ko mugunta ga wanda yayi mata matuƙar taji bazata iya yafe wa ba,
Idan nace zan temaka masa shin ta ina mazan fara? Ta tambayi kanta, yau tsawon kwana uku bangan shiba dole idon inason Temaka masa To saida haÉ—in kansa, Maganar Mother ce tafaÉ—o mata cikin rai, _Suhaima ban turo ku don ku temakawa kowa ba kusani fansa ce kusani fansar muce_,
Ya Rabbi Suhaima tafaɗa A fili tare da dafe kanta, Ganin ta kasa samun wata mafita ne yasa ta miƙewa ta nufi Part ɗin Sulaim Tunawa da tayi gaba ɗaya Duk yau bata shiga sashen nasa ba",
"Waye yabaka izin Rufe gate? Bakasan akwai baƙo a wajan bane,
Cikin tsantsar Girmamawa ya furta, Ayi haƙuri yallaɓai, Yanzu Aka bani Umarnin yin hakan, Tuba nake ayimin Afuwa gaba ɗaya ya ruɗe saboda yasan waye Sulaim yasan Hukuncin sa, Wanda idan ya zartar da Hukunci ko Baffa karɓa yake,
Sulaim yace Umarni kuma waye yabaka?
Security
Kallon Suhanna yayi wadda ta ƙara hakimcewa saman kujera, Ba sunan kowa yasani acikin Suba, hakan yasa shi kasa magana ya rasa Meye zaice,
Tunkafin Ranka yaɓaci ka gaggauta buɗe gate ɗin nan, Angama Yallaɓai,
Kamar wanda yayi mantuwa saiga shi ya ƙara kira, Wannan karon bata waya bane kai tsaye yake kallon Securityn ta ciki Wata Computer, Motar waye Abakin Hanya kadubamin waye aciki,
Ranka yada É—e babu kowa aciki, Madam ce Aciki Kuma Gatanan Saita Camera É—in yayi Saitin inda Suhanna ke zaune,
Suhanna cikin Nutsuwa takai duban ta kan Computer É—in saiga Sulaim tayi ido biyu dashi,
"laaa Ya Sulaim barka da Yamma"
Barka Suhanna Meye kike A anan, Dama kice kika ajiye mota a hanya,? Sulaim tambaye ta, fuskar sa ba yabo ba fallasa,
Cikin harshen larabci, Suhanna tafara magana, Ya Sulaim kayi hakuri wlh bansan baƙon kabane, Shine ya fara Yimin wulaƙanci yaga na taho, sai suka ƙiyin baya da motar su, kuma nariga su sako kai, Sannan naje nayi musu magana amma shiru babu amsa shiyasa nace a rufe Gate ɗin, takai ƙarshan maganar cikin ƙasa da murya alamar ban haƙuri,
Wani abun mamaki, Harar wasa Sulaim yayi mata tare da Faɗin, Dayake gidan kine ko kibari idan kikaje naki gidan saiki bada umarni yadda kikeso kuma wallahi kada kibari ki ƙara 5minute acikin Gurin nan, Sannan saina hukunta ki, shima cikin Harshan nasu yabata amsa, yana gama Faɗin haka ya kashe daga nashi ɓangaran,
Da sauri sauri Suhanna tafita bata jira Securitin yabuɗe mata ƙofar fita ba, Ta fice abunta, Cikin ƙaunar zuciya na Bata rama Abunda wancan Mutumin yayi mata ba wanda bata masan waye ba, ko farcan sa bata samu damar gani ba, bare ta iya shaida sa,
Motar ta tashiga tayi Rivers ta koma Cikin Estate É—in da gudun Gaske cikin kwarewa, barin ta gurin keda wuya, Gate É—in ya zuge kansa wannan motar tasamu damar shigowa kai kai tsaye suka haura titin da zai sa dasu da house É—in Baffa,"
*Barrister Sulaiman*
Ya Sunanki Ya Tambayi Khaltum wadda ke Zaune saman Kujerar dake Fuskantar Wadda Barrister Sulaiman ke zaune, Da alama A É—arare take saboda bata wani zauna sosai ba,
Batare da ta Kalleshi ba ta Furta, Sunana Khaltum Ranka Ya daÉ—e,
Murmushi Sulaiman yayi, Idon sa nakan Ta, yace, _Wow Nice Name with Beautiful Girl_
Khaltum batasan Abunda yake nufi ba, Kawai tayi Murmushi Saboda bata jin wani yare idan Kacire Hausa, kamar wadda bata yi makaranta ba, Saɓanin Suhaima kwata kwata ba Layin Su ɗaya ba,
Shima Murmushi yayi, A tsammanin sa taji abunda yafaÉ—a, YaÉ—ora da FaÉ—in kisa ki jikin ki ki zauna sosai nima nace kizo ne saboda muyi magana amma naga kinkasa sake wa,
_Barrister Sulaiman Hasheem Arab By Name_ Shin wani ya taɓa faɗa miki ke kyakkyawa ce? Idon sa akanta yayi mata tambayar,
Jin abunda YafaÉ—a ne yasa Khaltum saurin É—agowa ta Kalleshi Suka yi ido huÉ—u, Ji tayi maganar tamkar a mafarki, kamar kuma kunnuwan tane Sukajiyo mata badai dai ba,
Ganin ta Kalleshi kuma tayi Shiru ne yasa shi ƙara mai maita mata Tambayar,
Mamaki cike a zuciyar Khaltum, Meye Wannan mutum yake nufi dani, Allah yasa ba kasheni zasu yi ba, don nasan wallahi so yake yayimin wayo,
Kamar yasan abunda, take tunani ya katse mata tunani ta hanyar Faɗin, idan Babu wanda ya taɓa faɗamiki ke kyakkyawa bace to yau gashi ni nafaɗa, idan kuma wani ya taɓa faɗa miki, to yau na zama na biyu wajan tuna miki hakan, Khaltum kinada kyau zanso ki kasance dani, kada kiji Tsoron komai niba me cutar wa bane ga abunda nake so,"
"Tunda yafara magana Khaltum ke kallon shi, da'alam hakan ko a jikin sa, yayin da shima ita yake kallo yayi shiru yana jiran Amsar daza ta fito daga bakin ta,"
*Yarima Sultan*
Sosai ya Rungume baƙon nasu wanda Zuwan sa kenan, Fuskar Yarima Sultan ɗauke da Annurin ganin ɗan uwan nashi, Saitin kunnan sa yafurta Barka da Zuwa, Shattima Fatan ka iso cikin Aminci ya hanya?,
Yauwa Prince Allah yasa kana cikin ƙoshin lafiya, Wanda Yarima Sultan yakira da Shattima yafaɗa cikin Muryar gajiya,
Ganin Sulaim yasa shi saurin janye jikin sa daga Na Sultan ya ƙarasa inda Sulaim yake tsaye ya zuba hannu cikin aljihu,
Ƙarasawa yayi tare da yiwa Sulaim _Big Hug_ Oh Man Baka ko nemana Nayi kewar ka Sosai, cewar Shattima,
Barka da zuwa Samrat, _Miss u more_ Yaugaka cikin Arab Family Allah yasa za kaji daÉ—in zama Damu, Sulaim yafaÉ—a Fuskar sa babu yabo ba Fallasa,
Saida Suka Zauna, Kafin Samrat ya Amsa da Alhamdulillah, Nasame ku lafiya?
"Yarima Sultan ya amsa da Lafiya, Fatan Kilishi Aziza na Lafiya, Nayi kewar ta sosai sannan naji daÉ—in dawowar ku Nigeria cikin wannan lokacin"
Samrat (Shattima) Yace tana lafiya kaine wanda tafara nema, muna isowa Daular Sultan, Prince Nagaji Allah inason hutawa, Kunbarni nayi jira abakin Gate É—in nan, Gashi na haÉ—u da wata Yarin ya mai tsiwa, dazan ganta yanzu saina koya mata hankali, tanada matsala tayi parking a hanya amma tana tuhumar mu da tambayoyi,
Ya Allah, Yarima Sultan yafaɗa yana kallon Samrat, Allah yakawo kafa ashe halinka nanan ba, To yanzu dai ayi mata afuwa duk da bansan wace ta ɓata maka rai ba,
Murmushi gefan baki, Sulaim yayi yana jin Su, Baice komai ba, Saboda yasan Suhanna Itama akwai Mita, Amma Allah yahaɗa jinin su sosai tun tana ƙarama, Ƴar gidan Uncle Mansur ce Itace ƴar shi ta uku cikin ƴaƴan shi, wanda gaba ɗaya mata ne su ukun, itace ƙarama acikin su sauran biyun sunyi aure, Itace auta Amma sa'Asar Su Suhailat Sabrina da Saleema ce, Suhanna tana da Shiga rai sosai duk wanda ya zauna da ita sai ya yaba da halin ta, Kwata kwata bata biyu ko ɗaya daga cikin halin mahaifin taba, hasalima tana ƙamar wasu abubuwan da tasani daga gareshi, Ta kasance mai Kaifin basira da iya Sarrafa harshe ga Nutsuwa ga Girmama manya, ga ruƙo da addini akwai ta da hangen nesa, Allah yayi mata baiwa kala kala, Zata iya warware matsalolin da manya suka kasa gane bakin zaransu, Ta warware komai acikin ƙanƙanin lokaci, ma'aikaciya ce acibiyar bincike ta ƙasa wato, mai ruƙe da babban muƙami, kallo ɗaya takeyiwa mutum ta fahimci halin da yake ciki, kasan cewar Kullum cikin nunawa mahaifin su gaskiya take shiyasa, yafi ƙaunar sauran ƴaƴan nasa biyu a kanta,
*Samrat*
Allah prince Idan naganu Yarin Æ´ar nan saina koya mata hankali, Batasan dawa take ba inajin ta har tsaki ta jawa mutane,
Shattima please kaje ka huta, tukunna Meyasa kake da meta ne, ni bansan wace ce bafa, Aminina ko gane ta? Yarima Sultan ya Tambayi Sulaim,
Suhanna ce ƴar gidan Uncle Mansur, Naganta ta camera, Samrat Kasamu ka huta kaci abinci, zata zo tabaka haƙuri, Sulaim yafaɗa yana Kallon Shattima Don yasan shi akwai son girma, shiyasa yafaɗa masa haka,"
Murmushin ƙasaita Samrat yayi, Ta temaki kanta, yafaɗa tare da kiƙewa cikin isa da nuna Mulki, da'alama Salon mulkin su ɗaya da Sultan, Tamkar Yarima Sultan haka yake komai, Taku yake cikin isa da izza, yayi Shigar Riga da wando na Shadda ruwan ƙasa mai haske wanda akayi mata aikin Da zare Shima ruwan ƙasa amma me duhu, Rigar ta ɗan haura gwaiwar shi kaɗan akwai tsaga faga ko wane gefe na rigar irin aikin sarakai wanda shima anyi masa aiki siriri daga ƙasan shi, Samrat Kyakkyawan matashi ne mai jini ajika tauraron a gurin ƴan mata, Abun so ga kowa, farin jini ne dashi Sosai duk inda ya shiga sai ankalleshi saboda Aji da Mulki ga kyau ga sarauta kuɗi kwa ba'a magana, Shine ɗa ɗaya tilo a gurin Mahaifiyar sa, Wato Kilishi Aziza ƙanwar Sarki Yusuf Mahaifin Yarima Sultan, Samrat ɗan gata ne gaba da baya, Ɗan so ne Duk da yanada ƴan uba amma Shine nagaban goshi, Mahaifin sa Shine Sarkin *GOBIR* dake cikin garin Sakkwato, Samrat Shine ɗana na biyu A gurin mahaifin sa, Hakan Yasa Ake kiran sa Da Shattima, Samrat akwai izza amma bashida wulaƙanci, ga saurin sabo Saidai baya Ɗaukar raini akwai son girma, Ga shida farin jinin ƴan mata, Shiyasa baka raba shi da Waya kullum cikin Waya yake,"
*_Wannan kenan_*
*Suhaima*
Tsawon kwana Uku kenan haryanzu Bata dawo dai dai ba, Kullum cikin Tunanin yadda zata bulluwa lamarin Estate ɗin take, Gashi duk yadda taso ta manta da Sulaim acikin ranta ta kasa, Abunda ke damun sa ne kawai ke faɗo mata, sai taji Gaba ɗaya ta rasa sukuni, Tabbas Cikin Ranta Takejin baza ta iya barin Sulaim cikin halin da yake ciki ba, Har ga Allah tasan bata son Koda haɗa inuwa da Sulaim bata Sonshi bata son Ganin sa kamar yadda shima anashi ɓan garan haka, Amma idan ta tuna alkhairi da yayi musu A asibiti sai taji itama tana son saka masa da wannan alkhairin, Bawai don yaji daɗi ba sai don tana Saka alkhairi ga wanda yayi mata koda bai sani ba, sannan tana rama zalunci ko mugunta ga wanda yayi mata matuƙar taji bazata iya yafe wa ba,
Idan nace zan temaka masa shin ta ina mazan fara? Ta tambayi kanta, yau tsawon kwana uku bangan shiba dole idon inason Temaka masa To saida haÉ—in kansa, Maganar Mother ce tafaÉ—o mata cikin rai, _Suhaima ban turo ku don ku temakawa kowa ba kusani fansa ce kusani fansar muce_,
Ya Rabbi Suhaima tafaɗa A fili tare da dafe kanta, Ganin ta kasa samun wata mafita ne yasa ta miƙewa ta nufi Part ɗin Sulaim Tunawa da tayi gaba ɗaya Duk yau bata shiga sashen nasa ba",