Sashe 66
Ahalinmu Daya Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"A'a Gaskiya Uncle kasan bana son Irin wannan nidai Duk abunda za ayi nafison abi taƙarƙashin ƙasa, Sannan kisan ai sau ɗaya muka taɓa yi shima Arashin makama ne yasa mukayi to amma wannan aibaikai na ayi kisa ba kuma kisan ma acikin Family ɗin mu wancan ma fa ɗan uncle Y..."
Idan baka kashe ba to kai za'a kasheka uncle mansur ya katse masa hanzari, kuma ni inaji ina gani wallahi babu wanda ya isa yashiga tsakani na da kasuwanci na, bazan taɓa bari hakan ta faru ba, tunkafin a haifeka nake gudanar da irin wannan harƙallar kuma har yau babu wanda yasani, akan haka kuma zan iya kashe koma waye,"
_Enough Uncle_ Banason do guwar magana Bamu da lokaci, waye za'a kashe wanda kake ganin idan akayi hakan zamu samu mafita,"
Uncle Mansur yace Alhaji Hameed, idan muka kawar dashi to komai na Arab Companies zai dawo hannu na saboda nine matemakin sa kaga idan na koma matsayin sa ai shikenan kakar mu ta yanke saƙa,
_Uncle What Mean?_ Abiiy fa
Kallon Barrister Sulaiman, Uncle Mansur yayi, _Yes I mean_ Alhaji Hameed Imran Arab Uban Sulaim, ina fatan kagane, Wannan mutumin da kake gani mugun ɗan hana ruwa gudu ne, bashida kirki ko kaɗan idan aka kama mutum da laifi baya bari a sassauta masa, saboda haka shine ƙarshan matsalar mu,"
Shiru Barrister Sulaiman yayi ya zubawa Uncle Mansur ido yana sauraron shi,
Idan kuma ba haka ba abu na ƙarshe shine Samo HATIMIN MALLAKA, Ana samun shi to babu baton kisa ko makirci shi kaɗai ya ishemu samun Nasara,"
Uncle ina ganin muɗau Shawarar farko, Tunda kaima Kanada muƙami sosai a companies dole za ayi shawara dakai, sannan ana buƙatar sa hannun ka kafin Ɗaukar sabbin directors, sai muyi amfani da wannan damar mu canza record ɗin jadawalin suna yen dana mutanan mu, kaga da sunayen sunkai zuwa ga Baffa ai shikenan magana taƙare, HATIMIN MALLAKA, bansa ranzuwan sa hannun mu nan kusa ba, duk da munsan inda yake, amma akwai tsaro mai tsauri acikin office ɗin Sulaim sai munbi a sannu, Mubar Uncle Hameed zuwa nan gaba Ya fara ganin mutur ɗan sa kafin tasa,"
Wata irin Mahaukaciyar Dariya Uncle Mansur yasaki, Da kyau yaro na ina alfahari dakai wannan bayani naka yayi, Allah ya temaki Hameed da yabaƙunci lahira a kwanan nan amma yanzu kafanshi rayuwar sa,
Shiiiii" Uncle kamar akwai mutum a gurin nan fa ko kai ba kaji alamar hakan ba,"
Tsitt Uncle Mansur yayi yana ƙara kasa kunne, domin yaji hakan,
"A'a babu kowa fa anan kawai ka tsurgune, Amma ina zuwa kai tsaye Uncle Mansur yayi waje daga cikin bukkar don tabbatar wa,
" Cikin Zafin Nama Suhaima ta koma bayan waya bishiyar Mangwaro taɓuya amma tana lekyan sa,"
"NafaÉ—a maka babu kowa har baya na zagaya amma banga komai ba, yanzu dai yakama ta mu tafi Tunda munsamu matsaya,"
"Barrister Sulaiman yace oky Badamuwa Mugu Uncle kana zuba Life, ya faÉ—a yana sakin Dariya,"
Shima Dariya yasa kafin Yamiƙa masa Hannu suka Kashe, Ai ina jin daɗin harka dakai ɗana, Kafi Sauran iyayen naka, shi Ubanka Hasheem, nama rasa gane alƙibilar shi, amma da kake ganin sa ƙasurgumin mara gaskiya ne,"
Mai maƙon Barrister Sulaiman yaji haushi zagin mahaifin nashi da akai, saima yace, Nasani Uncle kuma ina lura dashi, amma har yau nakasa gane Meye yake aikatawa,"
"Karka damu zamu gano ya faÉ—a lokacin suna fitowa daga bukkar a tare,"
kowa motar sa yanufa kai tsaye suka wuce,"
Akan idon Suhaima suka bar gurin, kunnuwan ta sunji komai, wani irin mamaki ne ya É—aure mata kai, Batasan komai akan maganar suba, amma ta tabbatar wa kanta akwai matsala babba, sannan taji sun ambaci Sunan Sulaim shima hakan yabata mamaki, Taso ganin waye É—ayan amma bata samu damar hakan ba, HATIMIN MALLAKA Tabbas nasan wannan kalmar amma a ina?
Akwai aiki a kaina dole sai nagano komai game da wannan kurman Estate É—in mai cike da rikita_rikita, azzalumai da muggan mutane, da wannan tunanin ta nausa cikin wannan É—an dajin,"
*Sulaim*
A Nutse yake sakkowa daga upstairs ɗin cikin shigar kayan sanyi riga da wando ne masu jikin kuliya, black colour maɓallin su white ne masu girma, akwai kwala a jikin wuyan rigar itama anyi mata ratsin white, Yayi kyau Sosai hannun sa ruƙe da kofin Coffee sai tiriri yake,
Barka da fitowa aminina kayimin wayo ko Yarima Sultan ya faÉ—a tare da É—auke kallon shi daga kan Sulaim?
Saida yasamu guri cikin kujerun parlourn 1siter ya zauna daga gefan Yarima Sultan ya ajeye cup É—in hannun Sa saman table, Murmushin gefan baki yayi, Tuba nake Allah ya huci zuciyar Saraki,"
Saleem yafita ne?"
Sulaim ya tambayi Sultan,
"A'a yana dinning ba kaji motsi ba Dr.Jabir yazo suna tare" nima fa jiranka na tsaya yi amma ƙamshin abincin nan haryan zu yana shiga hancina, cikin wasa yakai ƙarshan maganar"
Muje muyi Dinner Sulaim ya faÉ—a tare da wucewa gaba,"
Sosai Yarima Sultan yayi mamaki yau Sulaim nacewa aje aci abinci lallai wadda tayi girkin nan taciri tuta, Bamusu yamiƙe yabi bayan sa,
*Dr.Jabir*
"Nifa Tunda nake bantaɓa cin irin wannan abincin ba,
"Kaima kennan Dr. Wlh niban masan shiba Allah yasa _My Suhailat_ ta iya irin sa,
Dariya Dr.Jabir yasa ai inaganin sai na tafi da abincin nan gida,"
Kada ku kware fa,"
Kusan a tare suka kai duban su kan Yarima Sultan dai dai suna Zama shida Sulaim,"
Gaba ɗaya suka sa dariya banda Sulaim, Dr.Jabir yace A' Ranka ya daɗe kun ƙarasu kenan ai dole ni zanyi saving ɗin ku, take ya ɗau plate yayi saving Sultan da Sulaim,"
Shiru babu mai tankawa É—an uwansa saida suka gama, Saleem saida ya cinye nashi tass, Dr.Jabir ma haka, Sulaim baiwani ci dayawa ba, Yarima Sultan yafishi ci dayawa saboda abincin yayi masa daÉ—i sosai ji yayi tamkar Ummul Bait ce tayi girkin yanayin É—anÉ—anon,"
Badon Sulaim baiji daÉ—in abincin yabar shiba Sosai yayi masa daÉ—i, saida yaji cikin sa yayi masa nauyi, bashida cin abinci sam ahakama wai yaci dayawa, tashi sukai suka nufi Parlour
hannun Dr.Jabir ruƙe da cup Methor joice ɗin da Suhaima tayi ne aciki, shifa abincin ya tafi dashi sosai,"
"Saleem yace Gaskiya hajiya Umma ta kauta yau ɗaya dai tayi abun arziƙi, zanje na tambaye ta sunan wannan abincin datayi sannan na roƙi alfarmar zankawo iyalina a koya mata,"
Dr.Jabir yace nima zan raka ka Ashe Hajiya Umma ce tayi aini nayi tunanin aure DR. Yayi bansani ba😂
To bansan dai takamaiman wanda yayi girkin nan ba nima ganin sa kawai mukai,
Jin abunda Dr.Jabir yace hakan yasa Sulaim ƙara kame fuska,"
"Koma dai waye yayi girkin nan Muna godiya, Yarima Sultan ya faÉ—a tare da zama, Ashe Saleem kayi iyali ba labari naji kana shirin kawo ta koyan girkin gargajiya,"
Dariya Saleem yayi, Allah ya temakeka zandai yi tukunna,"
Dr.Jabir yace Au ashe girkin gargajiya ne ai wannan yafi nazamanin ma daÉ—i shi zan koma ci kullum amma idan nasamu mai daÉ—in wannan"
Dr. Barka da dawowa fatan kun iso lafiya?"
Kallon karaina min hankali Sulaim yayiwa Dr.Jabir, Sai yanzu ka ganni kenan, lafiya muka sauka fatan kana lafiya, ya aiki,"
"Ayimin afuwa na sha'afa ne duk abincin nan ne yaruÉ—ani, ina lpy aiki alhamdulillah,"
Cikin nishaÉ—i dajin daÉ—in hirar da suke, gaba É—aya suka nufi Masjid don gabatar da sallar Isha,
*Suhaima*
Ganin babu komai a dajin tagama zagayen ta aciki tana shirin tafiya, Turus Taja ta tsaya jin ƙafar ta tayi karo da wani abu, da sauri takai duban ta ƙasa, a nutse ta tsugunna ganin, ƙaton kwaɗo an kulle wani abun dashi, koda ta tsugunna babu komai a gurin sai iya kwaɗon, gashi yayi ƙura sosai jikin sa anyi wasu ƙannan rubutu da wani jan abu kamar painti, kamar jini, hannu tasa daniyar Ɗaukar shi, Gam Gam taji shi acikin ƙasa ƙomotsawa ba yayi, da ƙarfin ta ta ƙara jijjigashi, Still ko motsawa baiyi ba, ko alamar gajiya babu a tare da ita, tasa aranta dole saita cire shi taga Meye a gurin, ƙarfin ta tasa ta ƙara kai hannu ko zata iya, ko taɓa shi ba tayi ba taji kamar anyi wulgi da ita sai gata, a gefe yashe a ƙasa kwance, yun ƙurawa tayi bakin ta ɗauke da sunan Allah ta tashi tare da karkaɗe jikin ta, ta ƙara nufar inda ƙwaɗon yake, Tunkafin ta ƙarasa wata guguwa ta taso zata yi sama da ita,
"kwayar cikin Idon Suhaima wadda dama Tuni ta koma Rainbow Colour wani Irin farin haske ne yafito daga cikin idon nata, tune wannan guguwar ta ɓace ɓat,
"Mai Girma Hasheem dake can gefe tsaye ya goya hannayen sa saman ƙirji, mamaki ya bayyana akan fuskar shi duk da ba'a iya gane asalin kamannin sa saboda kwalliyar da yayiwa Fuskar ta shi," Kafin ya gama dogon Tunanin nasa Kamar Saukar a radu haka Suhaima ta tsaya A gaban Sa, babu alamar tsoro ko razani a tare dashi, magana yafara cikin wata irin ƙatuwar murya kamar bata shi ba,
"Idan kika gaggauta barin Estate ɗin nan wataƙila zaki iya tsira da Ranki da na waɗan da suka aiko ki, bazan tambaye ki wacece keba saboda nasan turo ki akai, ina sane dake tun sanda kika shigo cikin mu kum......
Idan baka kashe ba to kai za'a kasheka uncle mansur ya katse masa hanzari, kuma ni inaji ina gani wallahi babu wanda ya isa yashiga tsakani na da kasuwanci na, bazan taɓa bari hakan ta faru ba, tunkafin a haifeka nake gudanar da irin wannan harƙallar kuma har yau babu wanda yasani, akan haka kuma zan iya kashe koma waye,"
_Enough Uncle_ Banason do guwar magana Bamu da lokaci, waye za'a kashe wanda kake ganin idan akayi hakan zamu samu mafita,"
Uncle Mansur yace Alhaji Hameed, idan muka kawar dashi to komai na Arab Companies zai dawo hannu na saboda nine matemakin sa kaga idan na koma matsayin sa ai shikenan kakar mu ta yanke saƙa,
_Uncle What Mean?_ Abiiy fa
Kallon Barrister Sulaiman, Uncle Mansur yayi, _Yes I mean_ Alhaji Hameed Imran Arab Uban Sulaim, ina fatan kagane, Wannan mutumin da kake gani mugun ɗan hana ruwa gudu ne, bashida kirki ko kaɗan idan aka kama mutum da laifi baya bari a sassauta masa, saboda haka shine ƙarshan matsalar mu,"
Shiru Barrister Sulaiman yayi ya zubawa Uncle Mansur ido yana sauraron shi,
Idan kuma ba haka ba abu na ƙarshe shine Samo HATIMIN MALLAKA, Ana samun shi to babu baton kisa ko makirci shi kaɗai ya ishemu samun Nasara,"
Uncle ina ganin muɗau Shawarar farko, Tunda kaima Kanada muƙami sosai a companies dole za ayi shawara dakai, sannan ana buƙatar sa hannun ka kafin Ɗaukar sabbin directors, sai muyi amfani da wannan damar mu canza record ɗin jadawalin suna yen dana mutanan mu, kaga da sunayen sunkai zuwa ga Baffa ai shikenan magana taƙare, HATIMIN MALLAKA, bansa ranzuwan sa hannun mu nan kusa ba, duk da munsan inda yake, amma akwai tsaro mai tsauri acikin office ɗin Sulaim sai munbi a sannu, Mubar Uncle Hameed zuwa nan gaba Ya fara ganin mutur ɗan sa kafin tasa,"
Wata irin Mahaukaciyar Dariya Uncle Mansur yasaki, Da kyau yaro na ina alfahari dakai wannan bayani naka yayi, Allah ya temaki Hameed da yabaƙunci lahira a kwanan nan amma yanzu kafanshi rayuwar sa,
Shiiiii" Uncle kamar akwai mutum a gurin nan fa ko kai ba kaji alamar hakan ba,"
Tsitt Uncle Mansur yayi yana ƙara kasa kunne, domin yaji hakan,
"A'a babu kowa fa anan kawai ka tsurgune, Amma ina zuwa kai tsaye Uncle Mansur yayi waje daga cikin bukkar don tabbatar wa,
" Cikin Zafin Nama Suhaima ta koma bayan waya bishiyar Mangwaro taɓuya amma tana lekyan sa,"
"NafaÉ—a maka babu kowa har baya na zagaya amma banga komai ba, yanzu dai yakama ta mu tafi Tunda munsamu matsaya,"
"Barrister Sulaiman yace oky Badamuwa Mugu Uncle kana zuba Life, ya faÉ—a yana sakin Dariya,"
Shima Dariya yasa kafin Yamiƙa masa Hannu suka Kashe, Ai ina jin daɗin harka dakai ɗana, Kafi Sauran iyayen naka, shi Ubanka Hasheem, nama rasa gane alƙibilar shi, amma da kake ganin sa ƙasurgumin mara gaskiya ne,"
Mai maƙon Barrister Sulaiman yaji haushi zagin mahaifin nashi da akai, saima yace, Nasani Uncle kuma ina lura dashi, amma har yau nakasa gane Meye yake aikatawa,"
"Karka damu zamu gano ya faÉ—a lokacin suna fitowa daga bukkar a tare,"
kowa motar sa yanufa kai tsaye suka wuce,"
Akan idon Suhaima suka bar gurin, kunnuwan ta sunji komai, wani irin mamaki ne ya É—aure mata kai, Batasan komai akan maganar suba, amma ta tabbatar wa kanta akwai matsala babba, sannan taji sun ambaci Sunan Sulaim shima hakan yabata mamaki, Taso ganin waye É—ayan amma bata samu damar hakan ba, HATIMIN MALLAKA Tabbas nasan wannan kalmar amma a ina?
Akwai aiki a kaina dole sai nagano komai game da wannan kurman Estate É—in mai cike da rikita_rikita, azzalumai da muggan mutane, da wannan tunanin ta nausa cikin wannan É—an dajin,"
*Sulaim*
A Nutse yake sakkowa daga upstairs ɗin cikin shigar kayan sanyi riga da wando ne masu jikin kuliya, black colour maɓallin su white ne masu girma, akwai kwala a jikin wuyan rigar itama anyi mata ratsin white, Yayi kyau Sosai hannun sa ruƙe da kofin Coffee sai tiriri yake,
Barka da fitowa aminina kayimin wayo ko Yarima Sultan ya faÉ—a tare da É—auke kallon shi daga kan Sulaim?
Saida yasamu guri cikin kujerun parlourn 1siter ya zauna daga gefan Yarima Sultan ya ajeye cup É—in hannun Sa saman table, Murmushin gefan baki yayi, Tuba nake Allah ya huci zuciyar Saraki,"
Saleem yafita ne?"
Sulaim ya tambayi Sultan,
"A'a yana dinning ba kaji motsi ba Dr.Jabir yazo suna tare" nima fa jiranka na tsaya yi amma ƙamshin abincin nan haryan zu yana shiga hancina, cikin wasa yakai ƙarshan maganar"
Muje muyi Dinner Sulaim ya faÉ—a tare da wucewa gaba,"
Sosai Yarima Sultan yayi mamaki yau Sulaim nacewa aje aci abinci lallai wadda tayi girkin nan taciri tuta, Bamusu yamiƙe yabi bayan sa,
*Dr.Jabir*
"Nifa Tunda nake bantaɓa cin irin wannan abincin ba,
"Kaima kennan Dr. Wlh niban masan shiba Allah yasa _My Suhailat_ ta iya irin sa,
Dariya Dr.Jabir yasa ai inaganin sai na tafi da abincin nan gida,"
Kada ku kware fa,"
Kusan a tare suka kai duban su kan Yarima Sultan dai dai suna Zama shida Sulaim,"
Gaba ɗaya suka sa dariya banda Sulaim, Dr.Jabir yace A' Ranka ya daɗe kun ƙarasu kenan ai dole ni zanyi saving ɗin ku, take ya ɗau plate yayi saving Sultan da Sulaim,"
Shiru babu mai tankawa É—an uwansa saida suka gama, Saleem saida ya cinye nashi tass, Dr.Jabir ma haka, Sulaim baiwani ci dayawa ba, Yarima Sultan yafishi ci dayawa saboda abincin yayi masa daÉ—i sosai ji yayi tamkar Ummul Bait ce tayi girkin yanayin É—anÉ—anon,"
Badon Sulaim baiji daÉ—in abincin yabar shiba Sosai yayi masa daÉ—i, saida yaji cikin sa yayi masa nauyi, bashida cin abinci sam ahakama wai yaci dayawa, tashi sukai suka nufi Parlour
hannun Dr.Jabir ruƙe da cup Methor joice ɗin da Suhaima tayi ne aciki, shifa abincin ya tafi dashi sosai,"
"Saleem yace Gaskiya hajiya Umma ta kauta yau ɗaya dai tayi abun arziƙi, zanje na tambaye ta sunan wannan abincin datayi sannan na roƙi alfarmar zankawo iyalina a koya mata,"
Dr.Jabir yace nima zan raka ka Ashe Hajiya Umma ce tayi aini nayi tunanin aure DR. Yayi bansani ba😂
To bansan dai takamaiman wanda yayi girkin nan ba nima ganin sa kawai mukai,
Jin abunda Dr.Jabir yace hakan yasa Sulaim ƙara kame fuska,"
"Koma dai waye yayi girkin nan Muna godiya, Yarima Sultan ya faÉ—a tare da zama, Ashe Saleem kayi iyali ba labari naji kana shirin kawo ta koyan girkin gargajiya,"
Dariya Saleem yayi, Allah ya temakeka zandai yi tukunna,"
Dr.Jabir yace Au ashe girkin gargajiya ne ai wannan yafi nazamanin ma daÉ—i shi zan koma ci kullum amma idan nasamu mai daÉ—in wannan"
Dr. Barka da dawowa fatan kun iso lafiya?"
Kallon karaina min hankali Sulaim yayiwa Dr.Jabir, Sai yanzu ka ganni kenan, lafiya muka sauka fatan kana lafiya, ya aiki,"
"Ayimin afuwa na sha'afa ne duk abincin nan ne yaruÉ—ani, ina lpy aiki alhamdulillah,"
Cikin nishaÉ—i dajin daÉ—in hirar da suke, gaba É—aya suka nufi Masjid don gabatar da sallar Isha,
*Suhaima*
Ganin babu komai a dajin tagama zagayen ta aciki tana shirin tafiya, Turus Taja ta tsaya jin ƙafar ta tayi karo da wani abu, da sauri takai duban ta ƙasa, a nutse ta tsugunna ganin, ƙaton kwaɗo an kulle wani abun dashi, koda ta tsugunna babu komai a gurin sai iya kwaɗon, gashi yayi ƙura sosai jikin sa anyi wasu ƙannan rubutu da wani jan abu kamar painti, kamar jini, hannu tasa daniyar Ɗaukar shi, Gam Gam taji shi acikin ƙasa ƙomotsawa ba yayi, da ƙarfin ta ta ƙara jijjigashi, Still ko motsawa baiyi ba, ko alamar gajiya babu a tare da ita, tasa aranta dole saita cire shi taga Meye a gurin, ƙarfin ta tasa ta ƙara kai hannu ko zata iya, ko taɓa shi ba tayi ba taji kamar anyi wulgi da ita sai gata, a gefe yashe a ƙasa kwance, yun ƙurawa tayi bakin ta ɗauke da sunan Allah ta tashi tare da karkaɗe jikin ta, ta ƙara nufar inda ƙwaɗon yake, Tunkafin ta ƙarasa wata guguwa ta taso zata yi sama da ita,
"kwayar cikin Idon Suhaima wadda dama Tuni ta koma Rainbow Colour wani Irin farin haske ne yafito daga cikin idon nata, tune wannan guguwar ta ɓace ɓat,
"Mai Girma Hasheem dake can gefe tsaye ya goya hannayen sa saman ƙirji, mamaki ya bayyana akan fuskar shi duk da ba'a iya gane asalin kamannin sa saboda kwalliyar da yayiwa Fuskar ta shi," Kafin ya gama dogon Tunanin nasa Kamar Saukar a radu haka Suhaima ta tsaya A gaban Sa, babu alamar tsoro ko razani a tare dashi, magana yafara cikin wata irin ƙatuwar murya kamar bata shi ba,
"Idan kika gaggauta barin Estate ɗin nan wataƙila zaki iya tsira da Ranki da na waɗan da suka aiko ki, bazan tambaye ki wacece keba saboda nasan turo ki akai, ina sane dake tun sanda kika shigo cikin mu kum......