Sashe 81
Ahalinmu Daya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nannauyar A jiyar Zuciya ummeetha ta sauke, Allah ka dubi Bawannan naka da Rahma kayaye masa abunda ke damun sa, cikin ranta tayi maganar A fili kuma tace to Allah ya bashi lafiya, Ina neman Alfarmar Idan Abiiy ya Amince inason ganin Sulaim,"
Me zakiyi Idan kinje, Yanzu kina fita hankalin su zai dawo kanki,
Ganin sa kawai zanyi Nayi masa Addu'a, Sannan nayi maka Alƙawarin babu wanda za faɗawa, sannan Taƙofar baya zan fita yadda babu wanda zai lura da hakan, Idan bangan shiba bazan taɓa samun nutsuwa ba,"
To shikenan ki kula,
Tun jiya da daddare take jin Babu daɗi a ranta, Har zuwa safiyar nan, Sulaim ne kawai ke faɗo mata A rai, Shiyasa Tasa aranta ba lafiya ba, Gashi tunanin ta yazama gaskiya, Amma Taji daɗin Jin Abul ƙasim a ka kira saboda ita ta daɗe dagane Rashin lafiyar ɗan ta bana Asibiti bane, Hijabi kawai ta zura ajikin ta, jin Abiiy yace Baffa yana gurin, Duguwar hijab har ƙasa, Tunkafin tafita Ta sanarwa Driver yafito da mota zasuje, Babban House,
A dai dai ƙofar shiga Part ɗin Sulaim drivan yayi parking, Kai tsaye Ummeetha ta shiga ƙirjin ta na dukan tara tara, Shattima ne kita faman Safa da marwa a tsakiyar parlourn ya goya Hanbayen sa Duka biyun A baya, faɗuwar Sulaim ta bashi tsoro Abunda bai taɓa gani bane shiyasa Har wannan lokacin bai dawo hayyacin saba,
Sallama Ummeetha tayi a karo Na uku sannan yayi Firgigit, Yana kallon ta idanuwan sa gaba ɗaya Sun rune sunyi jajir, Saboda tsabar tashin hankali da kuma rashin bacci, ƙarasawa yayi ta gaida ummeetha, ta amsa ba yabo ba fallasa, Sannan yayi mata Jagora suka Wuce Upstairs har ɗakin Sulaim wanda bata taɓa taka Part ɗin sa dake House ɗin baffa ba Sai yau gashi har cikin Bedroom, wanda A wancan Part ɗin nashi dake House ɗin su Kusan kullun sai taje, Amma nan saboda da kunya yana tare da sirikan ta bata taɓa zuwa ba,"
Gaba ɗaya saida sukai mamakin ganin ta, tashi baffa yayi Yakoma Saman kujera ya zauna, Itako har ƙasa ta Russuna ta gaida baffa kanta a ƙasa Tare da yi masa ya mejiki,
Amsawa baffa yayi Ɗauke da murmushin yaƙe wanda Yafi kuka ciwo, Maryama yakira Sunan Ummeetha Saboda shi ba ruwan sa Sirikan sa Tamƙar ƴaƴan cikin sa haka yake kallon su,
Jim yakira Sunan ta yasa ta Amsawa batare da ta É—ago ba
Sulaim na buƙatar addu'ar ki A matsayin ki na Mahaifiya,
To Baffa Insha Allah, Allah ya bashi lafiya,"
Ameen tashi ke duba shi,
Ba musu ta tashi, Yarima Sultan, Dr. Jabir wanda yama rasa abunda zaiyi, gaba É—aya suka matso suka gaida Ummeetha, cikin kulawa ta Amsa,
Jikin gadon taje saitin Kansa ta zauna tare da ɗora hannun ta ɗaya A saman Kwantacciyar Sumar kan shi, Wadda ta ƙara yin lif lif idon shi a rufe kamar mai bacci, Amma idan ka taɓa jikin sa baza kaso ka ƙara taɓa wa ba, saboda tamkar garwashi haka ya ɗau zafi, jin zafin dake jikin Sulaim yasa ummeetha bata san Lokacin da wasu Siraran hawaye masu ɗumi Suka Gangaro daga idon ta zuwa kuncin taba,"
Tausayin É—an nata yakama ta sosai fiye da na da,
Ganin Ummeetha a zaune yasa Uncle uncle Tsayawa hannun sa ruƙe da wani tsafta taccen bucket ɗan ma dai dai ci, Ruwa ne aciki wanda ko rabin bucket ɗin bai kaiba, Sai Towel fari Tass da Alama Shafa masa za'ayi ajikin nasa don samun sauƙin zafin,
Ƙasa ummeetha tayi da kanta zuwa saitin kunnen Sulaim Addu'a tashiga yi masa Tamkar baza ta daina ba, Tayi da Hausa tayi da larabci saida taɗau lokaci kafin ta janye bakin ta daga saitin kunnan nasa,"
Ganin Kamar ita uncle Yusuf yake jira, hakan yasa ta Tashi Daniyar komawa, Kamar A mafarki taji An ruƙe mata Hannu, tsayawa tayi cak, A sukwane ta juya, Sulaim ne Hannun ta takalla ya ruƙe shi gam, Amma babu alamar motsi A tattare da shi, Yana nan yadda yake kwance,
Gaba É—aya mamaki ya kama su, Baffa yadda tasowa daga inda yake zaune, Yarima Sultan ya matso,
baima san lokacin da yace "Aminina Sulaim dan Allah katashi na ruƙeka"
A hankali ummeetha ta ta koma ta zauna Kamar mai tsoron Kada Sulaim É—in ya saketa,
Cikin Taushin Murya da daÉ—in Sauraro Sulaim ya fara magana, idon sa a rufe, kamar yadda yake,
" _May Thoughts Are telling me that Something might be happening to me. I don't feel well, But I always love you Ummeetha, when I see you, Nothing can happen to me_"
Badon Bakin sa dake motsiba baza ka taɓa cewa shi ke maganar ba, Banda bakin sa babu abunda ke motsawa, Jin yayi shiru ne yasa Ummeetha daina kallon bakin sa, Cikin raunin murya tace Sulaim Sulaim, katashi mana Dan Allah nima ina son ka, Nima idan ina ganin ka nasan babu abunda zai da meni, Sulaim Ummeetha ta ƙara faɗa tana girgiza Sulaim wanda Tunda yayi shiru, bai ƙara motsawa ba, Bare asa Ran zan buɗe ido,
Karo na farko da hawaye suka fito daga cikin idon Yarima Sultan na tausayin Uwa da É—an, Samrat kasa tsayawa yayi da sauri ya fita daga cikin bedroom É—in...!!
*Suhaima*
_F Pen_âœï¸
[01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp group👇
https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs
_Typing📲_
*_AHALINMU ÆŠAYA_*
💗💗💗
*_Fatima Y zakariyya👌_*
_Tymer's henna_💅
*✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨�*
*_T.M.W_*âœï¸
_Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer'sâœï¸âœ¨_
*_(THE QUEEN👑)_*
*_TEAM FIVE STARS💫_*
*TAURARI BIYAR*
________Dedicated to anty salma💎
*_Part 2_*
(Littafi na biyu📘)
_Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_
*Da sunan Allah mai rahma mai jin kai*
*_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_*
âž¡ï¸ðŸ…¿ï¸? 4ï¸âƒ£5ï¸âƒ£âž?4ï¸âƒ£6ï¸âƒ£ðŸ“–
Ummeetha Sosai idon ta yaka ɗa yayi ja kamar wadda tasha kuka, ƙallon Sulaim take kamar baza ta daina ba, Lokaci ɗaya taji jikin shi yayi sanyi sosai sa ɓanin zafi, Kallon Ta ta maida Kan DR.Jabir wanda gaba ɗaya Tunanin sa ya tsaya cak,
"Dr. Dubamin kodai Sulaim mutuwa yayi, cikin rawar murya tayi maganar idon ta na zubar da kwalla"
Rige-rige aka shiga yi tsakanin DR. Jabir, Daddy Canada, uncle Yusuf, ganin haka yasa Ummeetha tashi ta koma gefe ta tsaya,
Sai tin zuciyar Sulaim Dr. Jabir yasa Kunnan sa, jin bugun zuciyar Sulaim É—in na tafi yadda akeso hakan yasa Dr. Jabir É—agowa Ya sauke wata gajiyayyar Ajiyar zuciya, ganin Ummeetha ta kafe shi da ido, A'alamar Amsa take jira,
"Alhamdulillah Zuciyar sa na Aiki yadda ake so"
Baffa
Ganin Ummeetha ba tada Niyar tafiya taja ta tsaya gashi lokacin Azahar ta ga bato, Hakan yasa Baffa FaÉ—in, "Maryama zaki iya tafiya"
Jiki babu kwari, Ummeetha tace to, Tare da sa kai ta fice ba don taso ba, jin zuciyar ta na mata ciwo hakan yasa ta saurin Dafe Saitin zuciyar tare da Ambaton Allah har tasamu ta fita daga Parlourn, Tana sa kai Ƙasim na sako nashi Da niyar shiga ciki, Da sauri ya ja baya Yabata hanya, sannan suka gaisa yayi mata ya me jiki, Kana ya wuce,
Kamar yadda tabawa Driver Umarnin Tsayawa ya jira ta, Haka Tazo ta Sa meshi yadda ta barshi, Cikin ƙanƙanin Lokaci ya tashi mota Suka wuce, Hameed Arab House,
Wayar Yarima Sultan ce taɗau ruri, kamar bazai ɗa ga ba sai kuma ya kalli Screen ɗin wayar, Ganin ƙasim ne mai kiran Ya sashi ɗaga wa,
"Ranka ya daɗe Na ƙara su,
"Ciki ciki Yarima Sultan Yace,"Oky Samrat ya ƙara so da kai, Yana Faɗin haka ya katse kiran,
Takawa Yarima Sultan yayi Zuwa Gaban Baffa, Cikin Girmamawa Ya shaida masa Zuwan Ƙasim,
"Baffa yace to Bismillah yashigo mana"
Baki ɗauke da Sallama Ƙasim ya tura kai cikin Bedroom ɗin hannun sa ruƙe da Wata ƴar ma dai dai ciyar Box, wadda Aka rubuta (Ashshifa Islamic medicine) Bayan Ƙasim ya Gaisa da kowa, Ba tare da ɓata lokaci ba yashiga aikin sa, cikin Nutsuwa Ya shiga fito da komai da yake da buƙata, daga cikin wannan Box ɗin,
*Mama Bilki*
Ina ganin Yarin yar nan Zuwa gobe Zamu kashe ta Kawai, batare da wani yaji ko Ya gani ba, Kuna ganin yadda Da an tun kare ta Sai a yi cilli da mutum kamar wani tsumma ko takalmi, Mutuƙar zarshima yabamu Hayaƙin Mallaka to Dashi zamuyi Amfani wajan kawar da ita,
~ Suhaima ~
Babu Ciga ba A gurin mutanan da Zalunci shine Aikin Su, ka gina Ramin mugunta dai dai kai, hakan zai sa Koda katashi faɗa ciki To ba lallai ka nitse ba, idan maye ya manta to Uwar ɗa bazai wu ta manta ba, komai Yazo ƙarshe, Ina so kusani, miciji Baya Saran Mumini A rami ɗaya Sau biyu, Komai nisan jifa dole ƙasa Zai dawo, Babu wanda zai tsira acikin ku, kasheni ba abune mai sauƙi kamar yadda kuka ɗauka ba, A cikin Taswirar Rayuwar ko wane ɗan Adam Baya taɓa Tsallakewa ƙaddarar sa mai kyau ko A kasin ta, A wannan yaƙin tarihi bazan taɓa bari tarihi ya mai mai takan sa ba,"
"Mama Bilki, Mai Girma Hasheem, He Excellency Sambo, Uncle Mansur, Cikin Matsanancin Tsoro da Razani, Suka Dubi Inda Sautin Maganar Ke tashi,"
Ko ba'a faɗa musu ba Sunsan Daga Suhaima Maganar tafito, Kallon ta Suka shiga yi Itama su take Kallo Da Kyawawan idanuwan ta masu matuƙar Jan hankalin mai kallon su, Abun Mamakin shine, A yau idanuwan ta Sunyi wani irin haske Kwayar cikin idon Tayi baƙi Siɗik, Tarin Baiwa ne Acikin idanuwan nata, wani Irin Ruwa ne garai garai Tamkar Hawayen daya taru yana Shirin Zubowa, Wani irin Shape ne da Kwayar idon, Sai yawo take a cikin Idon A saman Wannan Sihir taccan Ruwan, Tamkar Wadda ta zizara ɓakin kwalli a ƙasan fatar idon hakan ba ƙaramin kyau ya ƙarawa Idanuwan na taɓa,"
Akwai Æ´ar tazara a tsakanin inda Su mama Bilki ke tsaye da inda Suhaima take, A É—aure kamar ragon Layya, ta zarar dake tsakanin su bata hana su Ganin Fuskokin su, Na yawo A cikin Idon Suhaima Tamkar Acikin Mudubi Haka Suke Kallon Kan su,
Me zakiyi Idan kinje, Yanzu kina fita hankalin su zai dawo kanki,
Ganin sa kawai zanyi Nayi masa Addu'a, Sannan nayi maka Alƙawarin babu wanda za faɗawa, sannan Taƙofar baya zan fita yadda babu wanda zai lura da hakan, Idan bangan shiba bazan taɓa samun nutsuwa ba,"
To shikenan ki kula,
Tun jiya da daddare take jin Babu daɗi a ranta, Har zuwa safiyar nan, Sulaim ne kawai ke faɗo mata A rai, Shiyasa Tasa aranta ba lafiya ba, Gashi tunanin ta yazama gaskiya, Amma Taji daɗin Jin Abul ƙasim a ka kira saboda ita ta daɗe dagane Rashin lafiyar ɗan ta bana Asibiti bane, Hijabi kawai ta zura ajikin ta, jin Abiiy yace Baffa yana gurin, Duguwar hijab har ƙasa, Tunkafin tafita Ta sanarwa Driver yafito da mota zasuje, Babban House,
A dai dai ƙofar shiga Part ɗin Sulaim drivan yayi parking, Kai tsaye Ummeetha ta shiga ƙirjin ta na dukan tara tara, Shattima ne kita faman Safa da marwa a tsakiyar parlourn ya goya Hanbayen sa Duka biyun A baya, faɗuwar Sulaim ta bashi tsoro Abunda bai taɓa gani bane shiyasa Har wannan lokacin bai dawo hayyacin saba,
Sallama Ummeetha tayi a karo Na uku sannan yayi Firgigit, Yana kallon ta idanuwan sa gaba ɗaya Sun rune sunyi jajir, Saboda tsabar tashin hankali da kuma rashin bacci, ƙarasawa yayi ta gaida ummeetha, ta amsa ba yabo ba fallasa, Sannan yayi mata Jagora suka Wuce Upstairs har ɗakin Sulaim wanda bata taɓa taka Part ɗin sa dake House ɗin baffa ba Sai yau gashi har cikin Bedroom, wanda A wancan Part ɗin nashi dake House ɗin su Kusan kullun sai taje, Amma nan saboda da kunya yana tare da sirikan ta bata taɓa zuwa ba,"
Gaba ɗaya saida sukai mamakin ganin ta, tashi baffa yayi Yakoma Saman kujera ya zauna, Itako har ƙasa ta Russuna ta gaida baffa kanta a ƙasa Tare da yi masa ya mejiki,
Amsawa baffa yayi Ɗauke da murmushin yaƙe wanda Yafi kuka ciwo, Maryama yakira Sunan Ummeetha Saboda shi ba ruwan sa Sirikan sa Tamƙar ƴaƴan cikin sa haka yake kallon su,
Jim yakira Sunan ta yasa ta Amsawa batare da ta É—ago ba
Sulaim na buƙatar addu'ar ki A matsayin ki na Mahaifiya,
To Baffa Insha Allah, Allah ya bashi lafiya,"
Ameen tashi ke duba shi,
Ba musu ta tashi, Yarima Sultan, Dr. Jabir wanda yama rasa abunda zaiyi, gaba É—aya suka matso suka gaida Ummeetha, cikin kulawa ta Amsa,
Jikin gadon taje saitin Kansa ta zauna tare da ɗora hannun ta ɗaya A saman Kwantacciyar Sumar kan shi, Wadda ta ƙara yin lif lif idon shi a rufe kamar mai bacci, Amma idan ka taɓa jikin sa baza kaso ka ƙara taɓa wa ba, saboda tamkar garwashi haka ya ɗau zafi, jin zafin dake jikin Sulaim yasa ummeetha bata san Lokacin da wasu Siraran hawaye masu ɗumi Suka Gangaro daga idon ta zuwa kuncin taba,"
Tausayin É—an nata yakama ta sosai fiye da na da,
Ganin Ummeetha a zaune yasa Uncle uncle Tsayawa hannun sa ruƙe da wani tsafta taccen bucket ɗan ma dai dai ci, Ruwa ne aciki wanda ko rabin bucket ɗin bai kaiba, Sai Towel fari Tass da Alama Shafa masa za'ayi ajikin nasa don samun sauƙin zafin,
Ƙasa ummeetha tayi da kanta zuwa saitin kunnen Sulaim Addu'a tashiga yi masa Tamkar baza ta daina ba, Tayi da Hausa tayi da larabci saida taɗau lokaci kafin ta janye bakin ta daga saitin kunnan nasa,"
Ganin Kamar ita uncle Yusuf yake jira, hakan yasa ta Tashi Daniyar komawa, Kamar A mafarki taji An ruƙe mata Hannu, tsayawa tayi cak, A sukwane ta juya, Sulaim ne Hannun ta takalla ya ruƙe shi gam, Amma babu alamar motsi A tattare da shi, Yana nan yadda yake kwance,
Gaba É—aya mamaki ya kama su, Baffa yadda tasowa daga inda yake zaune, Yarima Sultan ya matso,
baima san lokacin da yace "Aminina Sulaim dan Allah katashi na ruƙeka"
A hankali ummeetha ta ta koma ta zauna Kamar mai tsoron Kada Sulaim É—in ya saketa,
Cikin Taushin Murya da daÉ—in Sauraro Sulaim ya fara magana, idon sa a rufe, kamar yadda yake,
" _May Thoughts Are telling me that Something might be happening to me. I don't feel well, But I always love you Ummeetha, when I see you, Nothing can happen to me_"
Badon Bakin sa dake motsiba baza ka taɓa cewa shi ke maganar ba, Banda bakin sa babu abunda ke motsawa, Jin yayi shiru ne yasa Ummeetha daina kallon bakin sa, Cikin raunin murya tace Sulaim Sulaim, katashi mana Dan Allah nima ina son ka, Nima idan ina ganin ka nasan babu abunda zai da meni, Sulaim Ummeetha ta ƙara faɗa tana girgiza Sulaim wanda Tunda yayi shiru, bai ƙara motsawa ba, Bare asa Ran zan buɗe ido,
Karo na farko da hawaye suka fito daga cikin idon Yarima Sultan na tausayin Uwa da É—an, Samrat kasa tsayawa yayi da sauri ya fita daga cikin bedroom É—in...!!
*Suhaima*
_F Pen_âœï¸
[01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp group👇
https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs
_Typing📲_
*_AHALINMU ÆŠAYA_*
💗💗💗
*_Fatima Y zakariyya👌_*
_Tymer's henna_💅
*✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨�*
*_T.M.W_*âœï¸
_Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer'sâœï¸âœ¨_
*_(THE QUEEN👑)_*
*_TEAM FIVE STARS💫_*
*TAURARI BIYAR*
________Dedicated to anty salma💎
*_Part 2_*
(Littafi na biyu📘)
_Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_
*Da sunan Allah mai rahma mai jin kai*
*_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_*
âž¡ï¸ðŸ…¿ï¸? 4ï¸âƒ£5ï¸âƒ£âž?4ï¸âƒ£6ï¸âƒ£ðŸ“–
Ummeetha Sosai idon ta yaka ɗa yayi ja kamar wadda tasha kuka, ƙallon Sulaim take kamar baza ta daina ba, Lokaci ɗaya taji jikin shi yayi sanyi sosai sa ɓanin zafi, Kallon Ta ta maida Kan DR.Jabir wanda gaba ɗaya Tunanin sa ya tsaya cak,
"Dr. Dubamin kodai Sulaim mutuwa yayi, cikin rawar murya tayi maganar idon ta na zubar da kwalla"
Rige-rige aka shiga yi tsakanin DR. Jabir, Daddy Canada, uncle Yusuf, ganin haka yasa Ummeetha tashi ta koma gefe ta tsaya,
Sai tin zuciyar Sulaim Dr. Jabir yasa Kunnan sa, jin bugun zuciyar Sulaim É—in na tafi yadda akeso hakan yasa Dr. Jabir É—agowa Ya sauke wata gajiyayyar Ajiyar zuciya, ganin Ummeetha ta kafe shi da ido, A'alamar Amsa take jira,
"Alhamdulillah Zuciyar sa na Aiki yadda ake so"
Baffa
Ganin Ummeetha ba tada Niyar tafiya taja ta tsaya gashi lokacin Azahar ta ga bato, Hakan yasa Baffa FaÉ—in, "Maryama zaki iya tafiya"
Jiki babu kwari, Ummeetha tace to, Tare da sa kai ta fice ba don taso ba, jin zuciyar ta na mata ciwo hakan yasa ta saurin Dafe Saitin zuciyar tare da Ambaton Allah har tasamu ta fita daga Parlourn, Tana sa kai Ƙasim na sako nashi Da niyar shiga ciki, Da sauri ya ja baya Yabata hanya, sannan suka gaisa yayi mata ya me jiki, Kana ya wuce,
Kamar yadda tabawa Driver Umarnin Tsayawa ya jira ta, Haka Tazo ta Sa meshi yadda ta barshi, Cikin ƙanƙanin Lokaci ya tashi mota Suka wuce, Hameed Arab House,
Wayar Yarima Sultan ce taɗau ruri, kamar bazai ɗa ga ba sai kuma ya kalli Screen ɗin wayar, Ganin ƙasim ne mai kiran Ya sashi ɗaga wa,
"Ranka ya daɗe Na ƙara su,
"Ciki ciki Yarima Sultan Yace,"Oky Samrat ya ƙara so da kai, Yana Faɗin haka ya katse kiran,
Takawa Yarima Sultan yayi Zuwa Gaban Baffa, Cikin Girmamawa Ya shaida masa Zuwan Ƙasim,
"Baffa yace to Bismillah yashigo mana"
Baki ɗauke da Sallama Ƙasim ya tura kai cikin Bedroom ɗin hannun sa ruƙe da Wata ƴar ma dai dai ciyar Box, wadda Aka rubuta (Ashshifa Islamic medicine) Bayan Ƙasim ya Gaisa da kowa, Ba tare da ɓata lokaci ba yashiga aikin sa, cikin Nutsuwa Ya shiga fito da komai da yake da buƙata, daga cikin wannan Box ɗin,
*Mama Bilki*
Ina ganin Yarin yar nan Zuwa gobe Zamu kashe ta Kawai, batare da wani yaji ko Ya gani ba, Kuna ganin yadda Da an tun kare ta Sai a yi cilli da mutum kamar wani tsumma ko takalmi, Mutuƙar zarshima yabamu Hayaƙin Mallaka to Dashi zamuyi Amfani wajan kawar da ita,
~ Suhaima ~
Babu Ciga ba A gurin mutanan da Zalunci shine Aikin Su, ka gina Ramin mugunta dai dai kai, hakan zai sa Koda katashi faɗa ciki To ba lallai ka nitse ba, idan maye ya manta to Uwar ɗa bazai wu ta manta ba, komai Yazo ƙarshe, Ina so kusani, miciji Baya Saran Mumini A rami ɗaya Sau biyu, Komai nisan jifa dole ƙasa Zai dawo, Babu wanda zai tsira acikin ku, kasheni ba abune mai sauƙi kamar yadda kuka ɗauka ba, A cikin Taswirar Rayuwar ko wane ɗan Adam Baya taɓa Tsallakewa ƙaddarar sa mai kyau ko A kasin ta, A wannan yaƙin tarihi bazan taɓa bari tarihi ya mai mai takan sa ba,"
"Mama Bilki, Mai Girma Hasheem, He Excellency Sambo, Uncle Mansur, Cikin Matsanancin Tsoro da Razani, Suka Dubi Inda Sautin Maganar Ke tashi,"
Ko ba'a faɗa musu ba Sunsan Daga Suhaima Maganar tafito, Kallon ta Suka shiga yi Itama su take Kallo Da Kyawawan idanuwan ta masu matuƙar Jan hankalin mai kallon su, Abun Mamakin shine, A yau idanuwan ta Sunyi wani irin haske Kwayar cikin idon Tayi baƙi Siɗik, Tarin Baiwa ne Acikin idanuwan nata, wani Irin Ruwa ne garai garai Tamkar Hawayen daya taru yana Shirin Zubowa, Wani irin Shape ne da Kwayar idon, Sai yawo take a cikin Idon A saman Wannan Sihir taccan Ruwan, Tamkar Wadda ta zizara ɓakin kwalli a ƙasan fatar idon hakan ba ƙaramin kyau ya ƙarawa Idanuwan na taɓa,"
Akwai Æ´ar tazara a tsakanin inda Su mama Bilki ke tsaye da inda Suhaima take, A É—aure kamar ragon Layya, ta zarar dake tsakanin su bata hana su Ganin Fuskokin su, Na yawo A cikin Idon Suhaima Tamkar Acikin Mudubi Haka Suke Kallon Kan su,