Sashe 34
Yan Abuja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya na kashe wayar shi ya lalubo lambar 'Yar Gwal,kamar ba zata ɗauka ba sai da ta kusan katsewa ta d'aga ta na wani yauqi da yanga, Alhaji Ƙalla kuwa a ran shi ya yi murmushi ya ce,
'Duk wanda yaci ladan kuturu dole ne ya yi masa aski'
Ita kuwa 'yar Gwal ta ɓangaren ta murna take dan ta san Alhajin akwai kashe kuɗi,a bai bata kuɗi masu yawa ba yana bata dubu ɗari biyar sai kuma abinda ya yi sama,cikin yauqi da yanga ta ce,
"Hello Alhajina yau ka tuna da ni kenan"
"Kwarai kuwa, kin san har yau madam bata dawo ba ina gayyatar ki wajen shaqatawa ta nan da rabin awa kar ki b'atan lokaci zan kirawo zinariya idan ki ka wuce lokacin da na qayyade maki"
"Baka da matsala Alhajina"
Da hanzari ta tashi ta hau shirye-shiryen fita, qawayen ta ne suka fara tambayar ta ina zuwa da safennan, bayan qa'idar su fitar dare ne? Sanar da su ta yi inda zata je ta yi,shewa suka ɗauka saboda sun san kuɗi sun zo kenan,wasu a cikin su kuma suka tab'e baki saboda baqin ciki suke yi kar ta samu kuɗi sama da yanda suke samu.
Ko wanka bata tsaya yi ba ta shirya a gaggauce ta tafi, a qofar gidan ta same shi ya na jiran ta sai zuba qamshi yake ya haɗe cikin manyan kaya farare tasss sai jar hular su ta zuwa gidan Oga Zaks, motar shi ya nufa ta mara masa baya ta na taku cike da yanga buɗe wa suka yi suka shiga, Alhaji Kalla ya kalli 'Yar Gwal ya na kashe ido da murya ya ce,
"Ya kamata yau na kai ki wajen shaqatawa na musamman mu yi aqalla sati a can muna more rayuwar mu ba mai takura mana ko ya neme mu"
Wani juyi ta yi da mazaunan ta a kan cinyar shi da tunda suka shiga motar ta haye sai ta sakko ta zauna a gefen shi amma rabin jikin ta na nashi,cike da kissa da murmushi ta sumbace shi a kuncin shi, ba tare da sun sake magana ba Alhaji Kalla ya kunna mota suka bar gidan suka ɗauki hanyar dajin Oga Zaks.
Sun jima suna tafiya kafin su isa, suna isa wajen taga wajen cike da motoci kala kala, ga maza da mata nan ko ta ina sanye da kaya iri ɗaya kamar ankon biki, wani abu ta ga su na yi a matsayin gaisuwa, sannan suka shige cikin qaton gidan gaba ɗayan su kamar dama su ake jira.
Ko da suka shiga gidan sai ta ga sun zagaya bayan asalin ginin gidan inda wani qaton waje yake ga wani sassaqen icce nan kamar gunkin mace lullub'e da jan kyalle iya rabin jikin ta an zuba wani jan abu a qasan qafafun ta mai kama da jini,sai wuta da ke ci a cikin wasu tanderu na qasa kai da ka ga wajen ka san waje ne na tsafi ko bautar gunki, kafin su isa taga dukkan Alhazawan nan da suka zo da mata sun d'akko wani jan yadi a aljihunan su sun nuna masu suna kalla har ita sai suka zube a qasa, ita dama Oganniya Suwaiba ta dad'e a sume, ɗaukar su suka yi suka aje a wani gadaje da aka tanadar masu na musamman sai ƙwarya a kowanne gado wadda aka yi wa fenti da jar kala, Oga zaks ne da sauran mutanen wajen kowa ya cire kayan shi, haka suka tsaya zigidir babu kaya a jikin su,kowannen su hannun su ɗauke da wuqa kowa ya kama wadda ya kawo da niyyar aiwatar da ayyukan da ke gaban su, muryar su ta karad'e wajen da Kiran Sunan gunkin da suke yi wa tsafi.
Alhj Salihu ne ya zo gaban Suwaiba da wuqar hannun sa ya na yi wa gunkin tsafin nasu kirari zuciyar shi a cunkushe da baƙin ciki, ji yake kamar ya bijire ma Dodon nasu,amma tinawa da azabar da zai shiga indai bai yi wannan abun ba,sai kawai ya saka ma nonon Suwaiba wuqa ya yanke shi ya tara jinin a kwaryar gaban shi jinin suwaiba na zuba a ƙwarya hawayen shi na zuba a Saman fuskar ta,haka sauran ma suka yanke wa matan da suka kawo nonon su dukkan su suka tari jinin a irin ƙwaryar da Alhaji Salihu ya yi amfani.
Kuka Alhj Salihu ya fashe da shi wanda ya yi sanadiyyar jan hankulan mutanen wajen, kowa daya kalle shi ya ga yanda yake kuka ga uban ciki a gaba ba tufafi a jikin shi, ga uban baqi da ya yi yana zufa yana maiqo, sai dariya ta kama shi haka suka dinga yi masa dariya, saida Oga Zaks ya daka masu tsawa suka nutsu, cikin haɗe fuska Oga Zaks ya ce,
" Me yasa ka kuka kai Salihu?"
Cikin kuka Alhaji Salihu ya bashi amsa da Cewar,
"Ina son mata ta Oga a san ya za ai a mata aiki a shafe wajen kar ta mutu , ka taimaka min Oga kumin alfarmar nan oga ka yi alqawari ba zaka bari mata ta ta mutu ba Oga"
Dariya sosai Oga Zaks ya yi sannan yace,
"Kar ka damu Salihu zan cika maka alqawarin da na ɗauka, ni nace maka zamu san ya zamu yi matar ka ba zata mutu ba, ita waccan guduwa ta yi ne na ga an kawo wata a madadin ta ko ka na nufin ba zan gane ba ne Kalla?"
Ya maida tambayar shi kan Kalla wanda ya zaci ba za a gane ya yi sauyi ba,
" Eh Oga ba ta biyo 'yar uwar sun dawo tare ba da suka tafi ganin gida sai ita ta qi dawowa, a min afuwa Oga sanin mahimmancin wannan rana a gare mu ne ya sa na gaggauta samo madadin ta"
"Babu damuwa yanzu ɗauke ta kai salihu ka kai ta d'akin duba marasa lafiya a duba ta"
Da gudu Alhaji Salihu ya ɗauke ta ya yi d'akin duba marasa lafiya na cikin gidan ya shimfide ta a gado Doctors biyu ne suka hau kula da ita shi kuma ya koma wajen tsafin nasu dan su ci gaba da gudanar da tsafin da suka zo domin shi, layi suka bi suka dinga zuba wannan jinin a qafar dodon tsafin nasu sai su d'aga kwaryar a gaban ta sai su shanye ,haka suka dinga bin layi layi suna yi har kowa ya gama,bayan sun kammala komai ne wasu qarti suka shigo filin wajen suka tattare matan suka kai su wani d'aki mai duhu.
Bayan an gama yi wa suwaiba dinkin da ya dace da duk wata kulawa sai suka bashi matar shi ya sanya kayan shi ya kaita mota, Alhaji Kalla na biye da shi a motar shi hankalin shi kwance, horn ya yi ta wa abokin nashi yanda suka saba in zasu rabu amma bai mayar masa ba tsabar damuwar da ke cikin ran shi, kad'a kai Alhaji Kalla ya yi ya wuce abun shi, sai ya ga ai ba ma amfanin ya koma gida ba mata kawai ya yi kwana ya tafi club.
Alhaji salihu kuwa yana isa gida ya d'akko Suwaiba a hannu kamar yanda ya fita da ita a hannu ya shiga d'akin shi da ita, kan gado ya ajiye ta, ya zuba mata ido ya na kallo yanda a cikin qanqanin lokaci ta d'ashe ta yi fari alamar ba jini sosai a jikin ta, kwanta wa ya yi kusa da ita ya rungume ta, a haka Shima ya yi bacci.
Bashi ya farka ba sai sha ɗaya na safiya wanda ta sanadin motsin Suwaiban ne ya sa shi tashi, hannayen ta biyu ta miqar dan ta yi miqa an tashi daga bacci sai ta yi saurin sauke su saboda wani azababben ciwo da ta ji ya soki qirjin ta , komawa ta yi ta kwanta cikin zubda kwallah ta ke son sanya hannu ta tab'o qirjin nata, da sauri ta sauke hannayen nata saboda jin zafi da ta yi sannan ta ji wayam alamun ba komai a wajen,mamaki take yi ina kayan wajen suka tafi dan kuwa ta sani Allah ya azurta ta da su manya ma kuwa amma me yasa ta ji wayam sannan take jin wajen kamar an yanke ta??? Ni kuwa 'yar kawo maku rahoto na ce ba kama bane Suwai matar manya da alama dai kin zama Nonoless ..............
[21/07, 7:46 pm] asiyahabibu93: 💅🏼 ' YAN ABUJA 💅🏼
WRITTEN BY HAERMEEBRAERH
Page 21:
Yau Juwairiyyah ta tashi da aikace aikace da yawa amma dik da haka ta sa a ran ta a yau take son ta je gida dan su gaisawa da 'yan uwanta dan bata san ranar komawarsu ba, da farko Jabeer yaso hana ta ta bari sai jibi tace sam zata iya ba wani gajiyar da zata yi, haka ya hakura ya barta, tana idar da sallahr asuba ta ninke hijab da abun sallah ta ajiye ta fara da gyaran d'akin ta ta na yi ta na azkar,a haka ta gama da d'aki da parlour sannan ta nufi kitchen dan yi ma Jabeer abinda zai samu ya tafi da shi Abuja wajen interview da aka kira su na wani aiki da ya nema a NNPC, dubawa ta yi taga basu da wasu kayan abinci sosai kamar kullum, ragowar Flour da ba zata wuce gwangwani biyar ba ta dakko da ɗan kifin da ta siyo a jiyan na naira dari biyu da attaruhu da albasa ta gyara su ta ajiye, sai ta samu guntun cabbage da take da shi ya riga ma ya kusan qarewa sauran irin qasan nan sai ta yanka shi da albasa mai ganye ta wanke ta tsane su,sai ta koma ta daka attaruhun ta haɗa da ɗan kifin nan, ta soya sama2 ta zuba wannan cabbage ɗin da ganyen albasa.
Ta na kammalawa da wannan sai ta ajiye dan ya sha iska tunda ta masa irin suyar nan ne da ruwan jiki ya qafe tass, kwab'in meat pie ta yi wa flour .
(Mata a dinga faɗad'a tunani saboda a samu mafita mai girma)
'Duk wanda yaci ladan kuturu dole ne ya yi masa aski'
Ita kuwa 'yar Gwal ta ɓangaren ta murna take dan ta san Alhajin akwai kashe kuɗi,a bai bata kuɗi masu yawa ba yana bata dubu ɗari biyar sai kuma abinda ya yi sama,cikin yauqi da yanga ta ce,
"Hello Alhajina yau ka tuna da ni kenan"
"Kwarai kuwa, kin san har yau madam bata dawo ba ina gayyatar ki wajen shaqatawa ta nan da rabin awa kar ki b'atan lokaci zan kirawo zinariya idan ki ka wuce lokacin da na qayyade maki"
"Baka da matsala Alhajina"
Da hanzari ta tashi ta hau shirye-shiryen fita, qawayen ta ne suka fara tambayar ta ina zuwa da safennan, bayan qa'idar su fitar dare ne? Sanar da su ta yi inda zata je ta yi,shewa suka ɗauka saboda sun san kuɗi sun zo kenan,wasu a cikin su kuma suka tab'e baki saboda baqin ciki suke yi kar ta samu kuɗi sama da yanda suke samu.
Ko wanka bata tsaya yi ba ta shirya a gaggauce ta tafi, a qofar gidan ta same shi ya na jiran ta sai zuba qamshi yake ya haɗe cikin manyan kaya farare tasss sai jar hular su ta zuwa gidan Oga Zaks, motar shi ya nufa ta mara masa baya ta na taku cike da yanga buɗe wa suka yi suka shiga, Alhaji Kalla ya kalli 'Yar Gwal ya na kashe ido da murya ya ce,
"Ya kamata yau na kai ki wajen shaqatawa na musamman mu yi aqalla sati a can muna more rayuwar mu ba mai takura mana ko ya neme mu"
Wani juyi ta yi da mazaunan ta a kan cinyar shi da tunda suka shiga motar ta haye sai ta sakko ta zauna a gefen shi amma rabin jikin ta na nashi,cike da kissa da murmushi ta sumbace shi a kuncin shi, ba tare da sun sake magana ba Alhaji Kalla ya kunna mota suka bar gidan suka ɗauki hanyar dajin Oga Zaks.
Sun jima suna tafiya kafin su isa, suna isa wajen taga wajen cike da motoci kala kala, ga maza da mata nan ko ta ina sanye da kaya iri ɗaya kamar ankon biki, wani abu ta ga su na yi a matsayin gaisuwa, sannan suka shige cikin qaton gidan gaba ɗayan su kamar dama su ake jira.
Ko da suka shiga gidan sai ta ga sun zagaya bayan asalin ginin gidan inda wani qaton waje yake ga wani sassaqen icce nan kamar gunkin mace lullub'e da jan kyalle iya rabin jikin ta an zuba wani jan abu a qasan qafafun ta mai kama da jini,sai wuta da ke ci a cikin wasu tanderu na qasa kai da ka ga wajen ka san waje ne na tsafi ko bautar gunki, kafin su isa taga dukkan Alhazawan nan da suka zo da mata sun d'akko wani jan yadi a aljihunan su sun nuna masu suna kalla har ita sai suka zube a qasa, ita dama Oganniya Suwaiba ta dad'e a sume, ɗaukar su suka yi suka aje a wani gadaje da aka tanadar masu na musamman sai ƙwarya a kowanne gado wadda aka yi wa fenti da jar kala, Oga zaks ne da sauran mutanen wajen kowa ya cire kayan shi, haka suka tsaya zigidir babu kaya a jikin su,kowannen su hannun su ɗauke da wuqa kowa ya kama wadda ya kawo da niyyar aiwatar da ayyukan da ke gaban su, muryar su ta karad'e wajen da Kiran Sunan gunkin da suke yi wa tsafi.
Alhj Salihu ne ya zo gaban Suwaiba da wuqar hannun sa ya na yi wa gunkin tsafin nasu kirari zuciyar shi a cunkushe da baƙin ciki, ji yake kamar ya bijire ma Dodon nasu,amma tinawa da azabar da zai shiga indai bai yi wannan abun ba,sai kawai ya saka ma nonon Suwaiba wuqa ya yanke shi ya tara jinin a kwaryar gaban shi jinin suwaiba na zuba a ƙwarya hawayen shi na zuba a Saman fuskar ta,haka sauran ma suka yanke wa matan da suka kawo nonon su dukkan su suka tari jinin a irin ƙwaryar da Alhaji Salihu ya yi amfani.
Kuka Alhj Salihu ya fashe da shi wanda ya yi sanadiyyar jan hankulan mutanen wajen, kowa daya kalle shi ya ga yanda yake kuka ga uban ciki a gaba ba tufafi a jikin shi, ga uban baqi da ya yi yana zufa yana maiqo, sai dariya ta kama shi haka suka dinga yi masa dariya, saida Oga Zaks ya daka masu tsawa suka nutsu, cikin haɗe fuska Oga Zaks ya ce,
" Me yasa ka kuka kai Salihu?"
Cikin kuka Alhaji Salihu ya bashi amsa da Cewar,
"Ina son mata ta Oga a san ya za ai a mata aiki a shafe wajen kar ta mutu , ka taimaka min Oga kumin alfarmar nan oga ka yi alqawari ba zaka bari mata ta ta mutu ba Oga"
Dariya sosai Oga Zaks ya yi sannan yace,
"Kar ka damu Salihu zan cika maka alqawarin da na ɗauka, ni nace maka zamu san ya zamu yi matar ka ba zata mutu ba, ita waccan guduwa ta yi ne na ga an kawo wata a madadin ta ko ka na nufin ba zan gane ba ne Kalla?"
Ya maida tambayar shi kan Kalla wanda ya zaci ba za a gane ya yi sauyi ba,
" Eh Oga ba ta biyo 'yar uwar sun dawo tare ba da suka tafi ganin gida sai ita ta qi dawowa, a min afuwa Oga sanin mahimmancin wannan rana a gare mu ne ya sa na gaggauta samo madadin ta"
"Babu damuwa yanzu ɗauke ta kai salihu ka kai ta d'akin duba marasa lafiya a duba ta"
Da gudu Alhaji Salihu ya ɗauke ta ya yi d'akin duba marasa lafiya na cikin gidan ya shimfide ta a gado Doctors biyu ne suka hau kula da ita shi kuma ya koma wajen tsafin nasu dan su ci gaba da gudanar da tsafin da suka zo domin shi, layi suka bi suka dinga zuba wannan jinin a qafar dodon tsafin nasu sai su d'aga kwaryar a gaban ta sai su shanye ,haka suka dinga bin layi layi suna yi har kowa ya gama,bayan sun kammala komai ne wasu qarti suka shigo filin wajen suka tattare matan suka kai su wani d'aki mai duhu.
Bayan an gama yi wa suwaiba dinkin da ya dace da duk wata kulawa sai suka bashi matar shi ya sanya kayan shi ya kaita mota, Alhaji Kalla na biye da shi a motar shi hankalin shi kwance, horn ya yi ta wa abokin nashi yanda suka saba in zasu rabu amma bai mayar masa ba tsabar damuwar da ke cikin ran shi, kad'a kai Alhaji Kalla ya yi ya wuce abun shi, sai ya ga ai ba ma amfanin ya koma gida ba mata kawai ya yi kwana ya tafi club.
Alhaji salihu kuwa yana isa gida ya d'akko Suwaiba a hannu kamar yanda ya fita da ita a hannu ya shiga d'akin shi da ita, kan gado ya ajiye ta, ya zuba mata ido ya na kallo yanda a cikin qanqanin lokaci ta d'ashe ta yi fari alamar ba jini sosai a jikin ta, kwanta wa ya yi kusa da ita ya rungume ta, a haka Shima ya yi bacci.
Bashi ya farka ba sai sha ɗaya na safiya wanda ta sanadin motsin Suwaiban ne ya sa shi tashi, hannayen ta biyu ta miqar dan ta yi miqa an tashi daga bacci sai ta yi saurin sauke su saboda wani azababben ciwo da ta ji ya soki qirjin ta , komawa ta yi ta kwanta cikin zubda kwallah ta ke son sanya hannu ta tab'o qirjin nata, da sauri ta sauke hannayen nata saboda jin zafi da ta yi sannan ta ji wayam alamun ba komai a wajen,mamaki take yi ina kayan wajen suka tafi dan kuwa ta sani Allah ya azurta ta da su manya ma kuwa amma me yasa ta ji wayam sannan take jin wajen kamar an yanke ta??? Ni kuwa 'yar kawo maku rahoto na ce ba kama bane Suwai matar manya da alama dai kin zama Nonoless ..............
[21/07, 7:46 pm] asiyahabibu93: 💅🏼 ' YAN ABUJA 💅🏼
WRITTEN BY HAERMEEBRAERH
Page 21:
Yau Juwairiyyah ta tashi da aikace aikace da yawa amma dik da haka ta sa a ran ta a yau take son ta je gida dan su gaisawa da 'yan uwanta dan bata san ranar komawarsu ba, da farko Jabeer yaso hana ta ta bari sai jibi tace sam zata iya ba wani gajiyar da zata yi, haka ya hakura ya barta, tana idar da sallahr asuba ta ninke hijab da abun sallah ta ajiye ta fara da gyaran d'akin ta ta na yi ta na azkar,a haka ta gama da d'aki da parlour sannan ta nufi kitchen dan yi ma Jabeer abinda zai samu ya tafi da shi Abuja wajen interview da aka kira su na wani aiki da ya nema a NNPC, dubawa ta yi taga basu da wasu kayan abinci sosai kamar kullum, ragowar Flour da ba zata wuce gwangwani biyar ba ta dakko da ɗan kifin da ta siyo a jiyan na naira dari biyu da attaruhu da albasa ta gyara su ta ajiye, sai ta samu guntun cabbage da take da shi ya riga ma ya kusan qarewa sauran irin qasan nan sai ta yanka shi da albasa mai ganye ta wanke ta tsane su,sai ta koma ta daka attaruhun ta haɗa da ɗan kifin nan, ta soya sama2 ta zuba wannan cabbage ɗin da ganyen albasa.
Ta na kammalawa da wannan sai ta ajiye dan ya sha iska tunda ta masa irin suyar nan ne da ruwan jiki ya qafe tass, kwab'in meat pie ta yi wa flour .
(Mata a dinga faɗad'a tunani saboda a samu mafita mai girma)