Sashe 17
Yan Abuja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" To dan meye? Saboda kowa ya tsane ni sai a dinga ce min qazama ? Kalmar qazama fa na da ciwo tsakani da Allah"
Majina ta sharb'a tana goge hancin ta da zanin ta,Nafee na ganin haka ta ji kamar ta kwad'a wa Shamsiyyah mari,cikin karkace kai ta ce,
" To yanzu kin ga hakan da ki ka yi ni da nake budurwa Banda miji ba zan yi shi ba, da na goge majina da zani na gwara na je na wanke hancin gaba ɗaya, ai in kk ji ance qazama akwai kalmar tsafta kuma ko? To ni so nake ki cire kalmar da kowa ke kiran ki da shi na qazanta ki mai da shi mai tsafta, yanzu ki fa duba kiga Mama Bilki, kullum kika shiga wajen ta feeesss za ki gan shi, kin ga dai ta girma ko tunda Babar aminiyar ki ce ba yarinya bace, saboda tsabar qamshi da tsafta ba zaki so barin d'akin ta ba, come to think of it ba fa ta da kuɗi ma a hakan da wadata kamar yanda ki ke da shi? Dan Allah kema ki gyara ki rage son jiki,son kallo da karancr2n nan na zamani har sai kin gama komai sannan ki ɗauka ki ta yi,ina fatan wannan ya zama na qarshe da wani zai baki shawara ko za a zage ki akan tsafta, in baki gyara ba Abban Farhan yace maki zai qara aure kuma ya fara nema in kika gyara nasan bari zai dan matsalar shi dake kenan ba wani abu ba"
" Na gode qawata, ba wanda ya taɓa zaunar da ni ya min bayanin ya shige ni kamar yanda ki ka yi min yanzu"
"Ba godiya a tsakanin mu, Allah ya baki ikon gyarawa"
Murmushi suka yi wa juna shamsiyya ta miqe ta fara tattara kayan wajen data loda a kujera, nan da nan Nafeesa ta taya ta suka gyara gidan ya dau haske da qamshi, girki suka yi mai rai da lafiya kala2, wajejen la'asar Nafeesa ta bar gidan cike da tsaraba daga wajen shamsiyya, a ranar ta sha wanka da gaye, Abban Farhan daya dawo ya sha mamaki amma bai nuna ba, sai ya nuna mata matuqar jin daɗin shi, dakuma yabawar shi tashi ya yi ya je dakin shi yace,
"Ina zuwa"
wata sarqace ta gold mai kyau d'akko a cikin wani madaidaicin box kalar maroon,ya na fitowa ya zagaya ta bayan ta ya d'aura mata a wuyan ta ya na shafa sarqar da wuyan nata, a hankali ya kai duban shi inda yaran shi ke kwance har sun yi bacci ta saka masu pampas da kayan baccin su wanda tun da su na da shi amma baqar qiwa ta hana ana saka masu,Nafee ce ta koya mata yanda zata na qoqarin sanya yaran baccin da wuri kafin baban su ya dawo, watarana kuma ta bar su ido biyu dan su masa sannu da zuwa su yi wasa ya gan su su gan shi suma, godiya ta yi ta masa shima yana godiya da sabon sauyin da ya gani a tattare da ita, a daren ranar saboda kulawar da ya samu a wajen ta ya yi mata alqawarin zancen aure ya rushe sai dai idan ta koma yar gidan jiya ne, cikin salon lallashi ya ce,
" Baby ki kwantar da hankalin ki dan ni ba mai ra a yin mata biyu bane ko sama da haka tun tini, tsaftar ki da rashin tsaftar ki in ni me ra ayi ne ba zata hana min yin aure ba, na faɗa maki ne dama dan ki gyara mu more rayuwar auren mu yan da ya kamata, tun da ko shekara biyar ba mu yi ba har yanzu amma duk kin dena kulawa da ni da gida da yaran ki,masu shekara arba'in su na can su na more rayuwar aure su"
Ta ji daɗi sosai da wannan albishirin da aka yi mata,iya kuwa ta qudurta ma ranta zama mace mai tsafta ta bugawa a jarida kuwa dan ganin ta faranta wa mijin ta, yanda kowa ya yi mata tambarin qazanta sai an buga mata na tsafta in Allah ya yarda.
Ni ko na ce to Allah ya yarda ya shirye mu mu gane tsafta na da kaso mafi tsoka a rayuwar aure.
Bayan Juwairah ta gama komai ta yi wanka ta kwanta tana hutawa ne bakin ta na ta yin tasbihi ga Allah bacci mai daɗi ya dauke ta,Jabeer ne ya shigo ya ga yanda ta kwanta ta na bacci ba qaramin kyau ta yi masa ba,zama ya yi a gefen ta ya sa hannu ya na yi mata tafiyar tsutsa a qafar ta,a hankali ta farka amma idon ta na qara lumshewa saboda baccin da ke damu ta, juyi ta yi ta cusa kanta a cinyar shi ta ci gaba da baccin ta, a hankali ya janye ta ya gyara mata kwanciyar ta dan ya kula a gajiye take, da kan shi ya tafi d'aki ya cire kayan shi ya ajiye inda take aje masu kayan wanki bayan ya ninke su, ya na yi ya na tuna da idanun ta biyu ba zata bar shi ya yi duk haka da kan shi ba, maida shi take kamar wani sarki a wata Babbar masarauta, murmushi ya yi sannan ya tafi wanka dan har da ruwan wanka Juwairiyyah ta aje masa kan ta kwanta.
Bayan ya fito daga wanka ya gama shirya wa ne ya ga kamar bata ci abinci ba, sai ya ya shirya abincin ya zo ya qara tashin ta amma still bata farka ba sai ma magagin bacci da take yi masa,da alama dai bacci ne a idon ta sosai, a haka ya daga ta ya zubo abincin yana bata yana ci duk abinnan da ake idon ta rufe yake sai ta fara taunawa sai bacci ya fizge ta ya tada ta ta ci gaba da taunawa, cikin gigin baccin ta furta,
" Yah Jabeer ka dawo?"
" Eh na dawo princess"
" Sannu da zuwa"
"yawwa, meke damun ki ne yau?"
"Bacci nake ji na gaji ne sosai, ga jiri danake ji, tin shekaran jiya kuma sai naji cikina na ciwo ciwo, kamar ana min motsi a cikin shi"
Har ta gama maganar ta idanun ta a kulle suke, cikin damuwa Jabeer ya hau shafa cikin nata ya na fad'in,
" Subhanallahi, gobe zamu asibiti mu ga likita, shiyasa kika ji kwanaki ina ce maki sai naga kamar baki da lafiya, abinda ke kwantar min da hankali kawai ganin yanda jikin ki ba wani damuwa sai kyau da kike qarawa ma, nan din ki har wani kyalli suke"
Hannun shi ya kai saman rigar ta yana shafawa, a hankali ta janye hannun shi ta juya baya ta ci gaba da baccin ta, wani yawu ya hadiya, ganin yanda hips din ta suma suka ciko sosai kamar su yi magana, tashi ya ui ya maida plate din ya wanke bakin shi da hannu ya rufe ko ina ya dawo ya ce,
" princess ko dai fushi kikai ban dawo da wuri ba yanda na saba? Shi ne kike share ni kik eson yin bacci?"
Shiru yaji ta yi babu amsa,matsawa ya yi jikin ta ya janyo ta, bacci yaga tana yi sosai abunta hankali kwance,bai so hakan ba sam, gaba ɗaya shigar ta ta rikita shi, amma haka ya hakura dan yasan ba halin ta bane kyale shi koda tana cikin fushi ne, ja masu abin rufa ya u
yi tare da yi masu addua ya shafa masu, suka kwanta bacci........
[18/07, 8:26 am] asiyahabibu93: 💅🏼 'YAN ABUJA 💅🏼
WRITTEN BY HAERMEEBRAERH
*SANARWA ! SANARWA !*
*Ina masu buqatar sanin yanda za su gyara jikin su ta ciki da waje? Ina nufin daga gashin kan su zuwa yatsun qafar su da qarin ni'imar jikin su?*
*Ina masu son koyon sana'o'i dan samun taro da sisi? To 'yar uwa matso kusa ba sai kin biya maqudan kuɗi ba dan ki koyi yanda Zaki yi sana'ar da zata sama maki kuɗi da #1k kacal za ki mallaki LITTAFIN MAIDA TSOHUWA YARINYA*
*Idan kuma ke ma'abociyar karanta littafan Hausa ce ki yi wa HAERMEEBRAEH ❤️magana kai tsaye ta wannan No 09031416423 kai tsaye, Zaki samu Littafin MAHREEN DA KYAKKYAWAR FAHIMTA a kan farashi #500 each*
*Please share*❤️
Page 12:
Da asuba da Juwairiyyah ta tashi ta duba sai ta ga har ya fita masjid, addu'ar tashi daga bacci ta yi
"Alhamdu lilLAAHi alladhi ahyani ba'ada maa amatani wa ilaikannushour"
Sannan ta sakko daga gadon ta je ta yi alwala ta dawo ta gabatar da raka'atanil fajr ta yi sallar subh tare da azkar din safiya, tana gama wa wanka taje ta yi ta sake yin brush, gaban madubi ta zo ta warware kitson da ta yi da yamma kafin ta yi bacci guda biyu akan ta sakamakon ba ta son kitso sosai kuma shima Yah Jabeer din nata yafi son tana masa adon gashin haka ba tare da ta kitse ba.
Idan mijin ki mai irin ra'ayin Jabeer ne to ya na da kyau mace ta iya yin kitso biyu irin na indiawan nan da muke gani ana raba kai biyu a kwantar gefe da gefe a dame shi a kitse sai ya yi matuqar kyau in ke mai santsin gashi ce ma zakiga har sheqi yake da dare ake wannan kitson bayan kin gama wa oga kwalliya, ma'anar yin wannan kitson na farko dai zaki yi bacci ba tare da kanki ya yi irin buyaya ɗin nan ba ki yi muni,da safe zaki tashi kan ki tsaf da shi bai barbaje ba, sannan kuma in ma kun samu kusantar juna da me gida kin yi wanka kanki ba zai na lalacewa ba nan da nan ki ji mata suna cewa kai yasha ruwa gashi ya na zubewa, akwai fa'ida sosai akan yin hakan wanda sai kin fara zaki gano su da kan ki.
Majina ta sharb'a tana goge hancin ta da zanin ta,Nafee na ganin haka ta ji kamar ta kwad'a wa Shamsiyyah mari,cikin karkace kai ta ce,
" To yanzu kin ga hakan da ki ka yi ni da nake budurwa Banda miji ba zan yi shi ba, da na goge majina da zani na gwara na je na wanke hancin gaba ɗaya, ai in kk ji ance qazama akwai kalmar tsafta kuma ko? To ni so nake ki cire kalmar da kowa ke kiran ki da shi na qazanta ki mai da shi mai tsafta, yanzu ki fa duba kiga Mama Bilki, kullum kika shiga wajen ta feeesss za ki gan shi, kin ga dai ta girma ko tunda Babar aminiyar ki ce ba yarinya bace, saboda tsabar qamshi da tsafta ba zaki so barin d'akin ta ba, come to think of it ba fa ta da kuɗi ma a hakan da wadata kamar yanda ki ke da shi? Dan Allah kema ki gyara ki rage son jiki,son kallo da karancr2n nan na zamani har sai kin gama komai sannan ki ɗauka ki ta yi,ina fatan wannan ya zama na qarshe da wani zai baki shawara ko za a zage ki akan tsafta, in baki gyara ba Abban Farhan yace maki zai qara aure kuma ya fara nema in kika gyara nasan bari zai dan matsalar shi dake kenan ba wani abu ba"
" Na gode qawata, ba wanda ya taɓa zaunar da ni ya min bayanin ya shige ni kamar yanda ki ka yi min yanzu"
"Ba godiya a tsakanin mu, Allah ya baki ikon gyarawa"
Murmushi suka yi wa juna shamsiyya ta miqe ta fara tattara kayan wajen data loda a kujera, nan da nan Nafeesa ta taya ta suka gyara gidan ya dau haske da qamshi, girki suka yi mai rai da lafiya kala2, wajejen la'asar Nafeesa ta bar gidan cike da tsaraba daga wajen shamsiyya, a ranar ta sha wanka da gaye, Abban Farhan daya dawo ya sha mamaki amma bai nuna ba, sai ya nuna mata matuqar jin daɗin shi, dakuma yabawar shi tashi ya yi ya je dakin shi yace,
"Ina zuwa"
wata sarqace ta gold mai kyau d'akko a cikin wani madaidaicin box kalar maroon,ya na fitowa ya zagaya ta bayan ta ya d'aura mata a wuyan ta ya na shafa sarqar da wuyan nata, a hankali ya kai duban shi inda yaran shi ke kwance har sun yi bacci ta saka masu pampas da kayan baccin su wanda tun da su na da shi amma baqar qiwa ta hana ana saka masu,Nafee ce ta koya mata yanda zata na qoqarin sanya yaran baccin da wuri kafin baban su ya dawo, watarana kuma ta bar su ido biyu dan su masa sannu da zuwa su yi wasa ya gan su su gan shi suma, godiya ta yi ta masa shima yana godiya da sabon sauyin da ya gani a tattare da ita, a daren ranar saboda kulawar da ya samu a wajen ta ya yi mata alqawarin zancen aure ya rushe sai dai idan ta koma yar gidan jiya ne, cikin salon lallashi ya ce,
" Baby ki kwantar da hankalin ki dan ni ba mai ra a yin mata biyu bane ko sama da haka tun tini, tsaftar ki da rashin tsaftar ki in ni me ra ayi ne ba zata hana min yin aure ba, na faɗa maki ne dama dan ki gyara mu more rayuwar auren mu yan da ya kamata, tun da ko shekara biyar ba mu yi ba har yanzu amma duk kin dena kulawa da ni da gida da yaran ki,masu shekara arba'in su na can su na more rayuwar aure su"
Ta ji daɗi sosai da wannan albishirin da aka yi mata,iya kuwa ta qudurta ma ranta zama mace mai tsafta ta bugawa a jarida kuwa dan ganin ta faranta wa mijin ta, yanda kowa ya yi mata tambarin qazanta sai an buga mata na tsafta in Allah ya yarda.
Ni ko na ce to Allah ya yarda ya shirye mu mu gane tsafta na da kaso mafi tsoka a rayuwar aure.
Bayan Juwairah ta gama komai ta yi wanka ta kwanta tana hutawa ne bakin ta na ta yin tasbihi ga Allah bacci mai daɗi ya dauke ta,Jabeer ne ya shigo ya ga yanda ta kwanta ta na bacci ba qaramin kyau ta yi masa ba,zama ya yi a gefen ta ya sa hannu ya na yi mata tafiyar tsutsa a qafar ta,a hankali ta farka amma idon ta na qara lumshewa saboda baccin da ke damu ta, juyi ta yi ta cusa kanta a cinyar shi ta ci gaba da baccin ta, a hankali ya janye ta ya gyara mata kwanciyar ta dan ya kula a gajiye take, da kan shi ya tafi d'aki ya cire kayan shi ya ajiye inda take aje masu kayan wanki bayan ya ninke su, ya na yi ya na tuna da idanun ta biyu ba zata bar shi ya yi duk haka da kan shi ba, maida shi take kamar wani sarki a wata Babbar masarauta, murmushi ya yi sannan ya tafi wanka dan har da ruwan wanka Juwairiyyah ta aje masa kan ta kwanta.
Bayan ya fito daga wanka ya gama shirya wa ne ya ga kamar bata ci abinci ba, sai ya ya shirya abincin ya zo ya qara tashin ta amma still bata farka ba sai ma magagin bacci da take yi masa,da alama dai bacci ne a idon ta sosai, a haka ya daga ta ya zubo abincin yana bata yana ci duk abinnan da ake idon ta rufe yake sai ta fara taunawa sai bacci ya fizge ta ya tada ta ta ci gaba da taunawa, cikin gigin baccin ta furta,
" Yah Jabeer ka dawo?"
" Eh na dawo princess"
" Sannu da zuwa"
"yawwa, meke damun ki ne yau?"
"Bacci nake ji na gaji ne sosai, ga jiri danake ji, tin shekaran jiya kuma sai naji cikina na ciwo ciwo, kamar ana min motsi a cikin shi"
Har ta gama maganar ta idanun ta a kulle suke, cikin damuwa Jabeer ya hau shafa cikin nata ya na fad'in,
" Subhanallahi, gobe zamu asibiti mu ga likita, shiyasa kika ji kwanaki ina ce maki sai naga kamar baki da lafiya, abinda ke kwantar min da hankali kawai ganin yanda jikin ki ba wani damuwa sai kyau da kike qarawa ma, nan din ki har wani kyalli suke"
Hannun shi ya kai saman rigar ta yana shafawa, a hankali ta janye hannun shi ta juya baya ta ci gaba da baccin ta, wani yawu ya hadiya, ganin yanda hips din ta suma suka ciko sosai kamar su yi magana, tashi ya ui ya maida plate din ya wanke bakin shi da hannu ya rufe ko ina ya dawo ya ce,
" princess ko dai fushi kikai ban dawo da wuri ba yanda na saba? Shi ne kike share ni kik eson yin bacci?"
Shiru yaji ta yi babu amsa,matsawa ya yi jikin ta ya janyo ta, bacci yaga tana yi sosai abunta hankali kwance,bai so hakan ba sam, gaba ɗaya shigar ta ta rikita shi, amma haka ya hakura dan yasan ba halin ta bane kyale shi koda tana cikin fushi ne, ja masu abin rufa ya u
yi tare da yi masu addua ya shafa masu, suka kwanta bacci........
[18/07, 8:26 am] asiyahabibu93: 💅🏼 'YAN ABUJA 💅🏼
WRITTEN BY HAERMEEBRAERH
*SANARWA ! SANARWA !*
*Ina masu buqatar sanin yanda za su gyara jikin su ta ciki da waje? Ina nufin daga gashin kan su zuwa yatsun qafar su da qarin ni'imar jikin su?*
*Ina masu son koyon sana'o'i dan samun taro da sisi? To 'yar uwa matso kusa ba sai kin biya maqudan kuɗi ba dan ki koyi yanda Zaki yi sana'ar da zata sama maki kuɗi da #1k kacal za ki mallaki LITTAFIN MAIDA TSOHUWA YARINYA*
*Idan kuma ke ma'abociyar karanta littafan Hausa ce ki yi wa HAERMEEBRAEH ❤️magana kai tsaye ta wannan No 09031416423 kai tsaye, Zaki samu Littafin MAHREEN DA KYAKKYAWAR FAHIMTA a kan farashi #500 each*
*Please share*❤️
Page 12:
Da asuba da Juwairiyyah ta tashi ta duba sai ta ga har ya fita masjid, addu'ar tashi daga bacci ta yi
"Alhamdu lilLAAHi alladhi ahyani ba'ada maa amatani wa ilaikannushour"
Sannan ta sakko daga gadon ta je ta yi alwala ta dawo ta gabatar da raka'atanil fajr ta yi sallar subh tare da azkar din safiya, tana gama wa wanka taje ta yi ta sake yin brush, gaban madubi ta zo ta warware kitson da ta yi da yamma kafin ta yi bacci guda biyu akan ta sakamakon ba ta son kitso sosai kuma shima Yah Jabeer din nata yafi son tana masa adon gashin haka ba tare da ta kitse ba.
Idan mijin ki mai irin ra'ayin Jabeer ne to ya na da kyau mace ta iya yin kitso biyu irin na indiawan nan da muke gani ana raba kai biyu a kwantar gefe da gefe a dame shi a kitse sai ya yi matuqar kyau in ke mai santsin gashi ce ma zakiga har sheqi yake da dare ake wannan kitson bayan kin gama wa oga kwalliya, ma'anar yin wannan kitson na farko dai zaki yi bacci ba tare da kanki ya yi irin buyaya ɗin nan ba ki yi muni,da safe zaki tashi kan ki tsaf da shi bai barbaje ba, sannan kuma in ma kun samu kusantar juna da me gida kin yi wanka kanki ba zai na lalacewa ba nan da nan ki ji mata suna cewa kai yasha ruwa gashi ya na zubewa, akwai fa'ida sosai akan yin hakan wanda sai kin fara zaki gano su da kan ki.