Sashe 70
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ya tsara mana kwana bibbiyu, to muna dirowa a gidan ta muka sauka mukaci abinci dake tasan zamu dawo, daga nan semuka rabu, zeyi mata kwanakin ta biyu yau ze dawomun" Jinjina kai Hafsa tayi "Haka ya tsara ko haka musulunci ys tsara? Barra ta gano akwai matsala tanada labarin dawowar Mood cikin damuwa tace "Hafsa wani abinne? Haka tsarin yake a musulun ce" Wani gauron Numfashi Hafsa taje "Dama shine kawai zan tambaya, ba wata damuwa na tambaya ne kawai" Haka sukaƴi sallama Hafsa ta kwanta kanta asama tana tunanin irin son datasan Mood yana yiwa Khsiriyya tun farkon ganin sa da ita, dama tasan bazatayi fada ba, amma ba komai bazata tilasta masa komai ba. Haka gaba ɗaya ranar ta wuni baci ba sha, ko ƙwallayen dabinon tarasa dalili ɗaci suke mata, shi kuwa gaba ɗaya be kuma waiwayar ta ba.
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOƘ
*BILLY GALADANCHI*
41.
Gaba ɗaya a wannan daren Hafsa kasa bacci ta yi, haka nan ko madarar shanun dake bata kuzari bata nema ba, tuwon Dawar ma batako bi ta kansa ba, daga ɓangaren Bahar aka kawo mata kuwa. Wayewar gari seta tashi da azababben ciwon kai, da ƙyar ta yi sallan asubahi anan ta kwanta wani nannauyan bacci ya kwashe ta.
Gaba ɗaya daga kammala cin abinsa baƙi yaƴi a part ɗinsa, bashi ya samu zama ba se bayan isha, ya gincira a saman sopa ɗinsa take agun bacci me nauyi yayi awon gaba dashi, bashi ya farka ba se 7 na ssfe, a gaggauce yayi sallah sannan yayi wanka da jallabiya ya buɗa a guje dama gudu ba wani wahala yake masa ba, kai tsaye part ɗin Hafsa ya nufa. Zazzafan kishi dabatama san tana dashi ba ya haddasa mata zazzafan zazzaɓi, shigar sa ɗakin da sallamar sa be tsaya komai ba inda take kwance akan carpet ya nufs ya ɗago kafaɗun ta sabida tun daga ƙofa kana jiyo sautin numfashin ta sannan se rawar ɗari takeyi, jin jikinta da zafi sosai ya sanya da hanzari ya rabata da hijab ya shiga jere mata sannu, amma se baccin wahala take da yunwar masifa data addabe ta, kan gado ya kaita sannan da sauri ya fita wurin hadiman ɓan gare, kitchen ya nufa dan acen yake tsammaninn ganin su. Yana isa suka zube suna kwasar gaisuwa, be amsa su ba yace,
"Tun Yaushe ne Hafsa batada lafiya kuma me tace yana damun ta? Kallon juna sukayi sannan da ƙyar ɗayar tace, "Sanda kuka shigo a tare jiya shine ƙarshen ganinmu da ita, tuwon ma da aka saka mata bata fito taci bs har yau, dabinon ma mun ɓare ƙwallayen amma bats fito ba" Cakuɗa fuskar sa yayi tamau cikin masifa yace
"Ita Sarauniya Hafsa, itace kuke jiran ta setazo tace ga abinda takeso? Rabon daku ganta tun jiya wuraren la'asar and baku neme ta ba, gayamun ma kuke cewar bats nemi tuwo ba kuma ku kun kammala amma baku kai mata ba. Yaushe gidan sarauta ya zama haka? Hafsa saraki ce fa! Jikinsu ne ya ɗauki rawa yayinda shi gaba jikinsa yafi nasu rawa tsabar ɓacin rai "ku fita daga part ɗin nan kuje waje ku jirani, badai da yunwa kuka barmun itaba ba wata kulawa, ƙarshen wata a biyaku sannan a ciyar daku ga wurin kwana me kyau. Haƙuri zasu bashi ya daka musu tsawa sannan ya buɗa fridge ba komai se fresh milk da yghurt. Su ɗauka ya nufi ɗakin, kanta ya ɗago ya tace ta, gaba ɗaya yunwa ce asalin ciwon ta seko kishi, batayi musun shan yoghurt ɗinba tuleliyar roɓa ɗata ta shanye tatas sannan ta lafe a jikin sa. Sai dai me wani amai ne ya taso mata dik yanda taso ta hanawa aman nan zuwa seda yaci ƙarfin ta, gaba ɗaya seda ta wanke jikin sa da nata da aman yoghurt ɗin da yanda ya shiga haka ya fito kawai zafine ya ƙara a maimakon sanyi, a galabaice taje ragwaf, cike da tausayi yace
"Damsel meke damun ki? Menene damuwarki baki gaya mun ba, mesa bakya cin abinci? Nashiga uku ni Hammood" Wani aman ne ya taso mata tasoma yunƙuri ba ƙaƙƙautawa amma ba komai acikin ta, toilet ya kaita atare ya musu wanka sannan ya dawo da ita, doguwar riga kawai ya zura mata shima ya duba kayansa a ɓangaren ya samo shirt ya saka ds jeans. Kwanciya tayi har lokacin yunƙurin amai take amma ba komai acikin ta, gaba ɗaya ruɗu ya shiga ya zauna ya rasa me zai yi se sannu yake jere mata. Da ƙyar ta buɗi baki tace,
"ka kaini wurin momy na ko Bahar, mutuwa zanyi" Hankalin sane ya kuma tashi ya tallafeta gaba ɗaya,
"Damsel muje asibiti kawai, mesa kike wannan maganar wai? Bata bashi amsa ba, se numfarfashi take sama sama tamkar zata sheƙa lahira. Beko tsaya saka hijab ko ɗankwali ajikinta ba, haka ya kwasheta da gudun da har lokacin yana nan ajikin sa, se ɓangaren Bahar. Fadawa da kuyangi se kallon sa suke, Bahar se ganin su tayi tamkar anjeho su akanta ya zube Hafsa akan kujera,
"Bahar ki taimake ni, Hafsa cewa take zata mutu tana yunƙurin amai ba komai acikin ta, ance bataci komai ba tun jiya kuma bata fito ba se yanzu danaje na tarar batada lapia" kallon takaici Bahar tayi masa kafin tace "Ban gane ba? A gidan uban wa ka kwana kai ka barta ita kaɗai? Sanda bakanan anan take kwana, inacen ina murna kana kulawa da ita dik dare wahale take kwana ashe kai kana cen wurin waccen tsuntsuwar ka bar yarinya acikin sababin ciwo! Miƙewa yaƴi tsaye,
"Bahar babu wanda ya sanar dani Hafsa batada lafiya, har ita kullum sena mata waya sau yafi goma arana da bana nan, bata sanar dani batada lafiya ba" Dundu ta ɗaka masa a baya
"Saboda rashin daraja dan bakasan batada lafiya ba seka ɗauki kwanan ta ka kaiwa wata? Kai dai anyi siddiƙin ƙaton banza wlh, kuma kwananta dakai bayar seka biyata" Sororo ya tsaya yana kallon Bahar, fuuu ta wuce shi taje ta ɗakko jiƙaƙƙen kanun fari a roba tazo ta tashi Hafsa ta bata, sannan da sauri ta ciro goro ta saka abakin ta bayan ta ɓalla, "Maza ki tauna goron nan aman ze faɗa miki" Ba musu ta tauna tana yamutsa fuska. Shidai ya miƙe ƙafa ya zuba tagumi yana tunanin abinda Bahar ke masifa akai, Hafsa kusan 30mns sannannta tashi zaune da kanta se jere mata sannu yake amma bata kula saba, ta ce tana kallon Bahar
"Bahar dan Allah zanci goba ko masara" Cikin mamaki bahar tace,
"Hafsa wai kanki ɗaya ne kuwa? Yanxu ba lokacin goba bane ba har gwara masarar" Shagwaɓe fuska tayi ts taɓe baki sannan ta saki kuka,
"Akaini wurin momy, bame ƙauna ta a gidan nan, ni gobar nakeso kuma me taurin nan green" Mangare kanta Bahar tayi "Wannan cikin dake jikinki komai akayi ubansa ya ɗakko da kafiyar tsiya, tayaya za'aje ba abu ya dage" Ta nuna cikin.da hannun ta "Dan ubanka tun kafin ka fito duniya gwara ka san wannan idan akace babu to babu" Matsawa Hammood yayi kusa da Bahar yana mata kallon Mamaki
"Waye yakeda cikin wai? Harara ta wurga masa "Nice nakeda ciki Hammude! Nace nice da ciki ɗan kurma, ka aikatawa yarinya tu'annati yanzu kazo kana gayan iya hege" Hafsa ma kallon Bahar tayi cikin mamaki, "Bahar wai wane kalan ciki kike magana, nifa rashin bacci ne ya sakani ciwon kai kuma shine ya sakani amai" Gajeran tsaki taje,
"Shine ma ya sakaki cin ƙwallayen dabino da hsnkaɗar tuwon dawa miyan ƙaton icce dan jaraba, idan ba manshanu ki nemi tashin gari, danla cen sakarya banda wowta me kika sani" Ɓare baki Hafsa tayi zata soma kuka Hammood ya ɗagata sama gaba ɗaya yana dariyar tsantsar Farin ciki fuskar da a washe ya direta yace da Bahar,
"Idan tuwon dawa tske so a bata mana, koma meye idan tanaso lallai abata, kai wannan yarinyar ina sonki da yawa, Papa ni Hammude gaba ɗaya shiyasa kike kama dani ƴar baiwa" Dukan sa bahar,
"Aggwalumi, ka zalinci yarinya yanxu kazo kace kana sonta, soso ne ba so ba, naci uwar son da uban sa bar nan ɓarin" Dariya yayi
"kawai Bahar kishine dake na jaraba wlh a part ɗina na kwana ki tambayi kowa ma, baƙi nayi se bayan isha suka wuce, daga inɗan gincira se bacci Allah kuwa dakinsan yanda nake ɗokin ganin ƴar nan taki ko ince jika Allah da maka zaki kaini da ƙafa" Kallon ƙasa ƙasa ta masa "Ka rantse da Allah haka akayi? Yana murmushi yace "Haba Bahar, tayaya zan miki ƙarya wlh kinji na rantse haka akayi, asuba na farka salla kawai nayi na nufe ta, kuyangi da hadiman ɓangaren ta basu ma san batada lafiya duk a koresu basuda amfani" Sauke ajiyar zuciya tayi sannan ta jashi cikin ɗakin ta tace suna kallon juna,
"Hammude dama inaso zanyi magana da kai akan yarinyar nan, da farko naso ince tunda baka sonta ka sake ta, amma sega ɓullar yaron ciki ajikin ta, idan mukayi mata haka bamu mata adalci ba, shisa nace zan kiraka in roƙeka alfarmar dan Allah ka koyi so dakuma ƙaunar yarinyar nan, kadai ga a wahale ta tashi dan Allah" Kallon Bahar yake hartakai ƙarshen maganar ta sannan yace a nutse,
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOƘ
*BILLY GALADANCHI*
41.
Gaba ɗaya a wannan daren Hafsa kasa bacci ta yi, haka nan ko madarar shanun dake bata kuzari bata nema ba, tuwon Dawar ma batako bi ta kansa ba, daga ɓangaren Bahar aka kawo mata kuwa. Wayewar gari seta tashi da azababben ciwon kai, da ƙyar ta yi sallan asubahi anan ta kwanta wani nannauyan bacci ya kwashe ta.
Gaba ɗaya daga kammala cin abinsa baƙi yaƴi a part ɗinsa, bashi ya samu zama ba se bayan isha, ya gincira a saman sopa ɗinsa take agun bacci me nauyi yayi awon gaba dashi, bashi ya farka ba se 7 na ssfe, a gaggauce yayi sallah sannan yayi wanka da jallabiya ya buɗa a guje dama gudu ba wani wahala yake masa ba, kai tsaye part ɗin Hafsa ya nufa. Zazzafan kishi dabatama san tana dashi ba ya haddasa mata zazzafan zazzaɓi, shigar sa ɗakin da sallamar sa be tsaya komai ba inda take kwance akan carpet ya nufs ya ɗago kafaɗun ta sabida tun daga ƙofa kana jiyo sautin numfashin ta sannan se rawar ɗari takeyi, jin jikinta da zafi sosai ya sanya da hanzari ya rabata da hijab ya shiga jere mata sannu, amma se baccin wahala take da yunwar masifa data addabe ta, kan gado ya kaita sannan da sauri ya fita wurin hadiman ɓan gare, kitchen ya nufa dan acen yake tsammaninn ganin su. Yana isa suka zube suna kwasar gaisuwa, be amsa su ba yace,
"Tun Yaushe ne Hafsa batada lafiya kuma me tace yana damun ta? Kallon juna sukayi sannan da ƙyar ɗayar tace, "Sanda kuka shigo a tare jiya shine ƙarshen ganinmu da ita, tuwon ma da aka saka mata bata fito taci bs har yau, dabinon ma mun ɓare ƙwallayen amma bats fito ba" Cakuɗa fuskar sa yayi tamau cikin masifa yace
"Ita Sarauniya Hafsa, itace kuke jiran ta setazo tace ga abinda takeso? Rabon daku ganta tun jiya wuraren la'asar and baku neme ta ba, gayamun ma kuke cewar bats nemi tuwo ba kuma ku kun kammala amma baku kai mata ba. Yaushe gidan sarauta ya zama haka? Hafsa saraki ce fa! Jikinsu ne ya ɗauki rawa yayinda shi gaba jikinsa yafi nasu rawa tsabar ɓacin rai "ku fita daga part ɗin nan kuje waje ku jirani, badai da yunwa kuka barmun itaba ba wata kulawa, ƙarshen wata a biyaku sannan a ciyar daku ga wurin kwana me kyau. Haƙuri zasu bashi ya daka musu tsawa sannan ya buɗa fridge ba komai se fresh milk da yghurt. Su ɗauka ya nufi ɗakin, kanta ya ɗago ya tace ta, gaba ɗaya yunwa ce asalin ciwon ta seko kishi, batayi musun shan yoghurt ɗinba tuleliyar roɓa ɗata ta shanye tatas sannan ta lafe a jikin sa. Sai dai me wani amai ne ya taso mata dik yanda taso ta hanawa aman nan zuwa seda yaci ƙarfin ta, gaba ɗaya seda ta wanke jikin sa da nata da aman yoghurt ɗin da yanda ya shiga haka ya fito kawai zafine ya ƙara a maimakon sanyi, a galabaice taje ragwaf, cike da tausayi yace
"Damsel meke damun ki? Menene damuwarki baki gaya mun ba, mesa bakya cin abinci? Nashiga uku ni Hammood" Wani aman ne ya taso mata tasoma yunƙuri ba ƙaƙƙautawa amma ba komai acikin ta, toilet ya kaita atare ya musu wanka sannan ya dawo da ita, doguwar riga kawai ya zura mata shima ya duba kayansa a ɓangaren ya samo shirt ya saka ds jeans. Kwanciya tayi har lokacin yunƙurin amai take amma ba komai acikin ta, gaba ɗaya ruɗu ya shiga ya zauna ya rasa me zai yi se sannu yake jere mata. Da ƙyar ta buɗi baki tace,
"ka kaini wurin momy na ko Bahar, mutuwa zanyi" Hankalin sane ya kuma tashi ya tallafeta gaba ɗaya,
"Damsel muje asibiti kawai, mesa kike wannan maganar wai? Bata bashi amsa ba, se numfarfashi take sama sama tamkar zata sheƙa lahira. Beko tsaya saka hijab ko ɗankwali ajikinta ba, haka ya kwasheta da gudun da har lokacin yana nan ajikin sa, se ɓangaren Bahar. Fadawa da kuyangi se kallon sa suke, Bahar se ganin su tayi tamkar anjeho su akanta ya zube Hafsa akan kujera,
"Bahar ki taimake ni, Hafsa cewa take zata mutu tana yunƙurin amai ba komai acikin ta, ance bataci komai ba tun jiya kuma bata fito ba se yanzu danaje na tarar batada lapia" kallon takaici Bahar tayi masa kafin tace "Ban gane ba? A gidan uban wa ka kwana kai ka barta ita kaɗai? Sanda bakanan anan take kwana, inacen ina murna kana kulawa da ita dik dare wahale take kwana ashe kai kana cen wurin waccen tsuntsuwar ka bar yarinya acikin sababin ciwo! Miƙewa yaƴi tsaye,
"Bahar babu wanda ya sanar dani Hafsa batada lafiya, har ita kullum sena mata waya sau yafi goma arana da bana nan, bata sanar dani batada lafiya ba" Dundu ta ɗaka masa a baya
"Saboda rashin daraja dan bakasan batada lafiya ba seka ɗauki kwanan ta ka kaiwa wata? Kai dai anyi siddiƙin ƙaton banza wlh, kuma kwananta dakai bayar seka biyata" Sororo ya tsaya yana kallon Bahar, fuuu ta wuce shi taje ta ɗakko jiƙaƙƙen kanun fari a roba tazo ta tashi Hafsa ta bata, sannan da sauri ta ciro goro ta saka abakin ta bayan ta ɓalla, "Maza ki tauna goron nan aman ze faɗa miki" Ba musu ta tauna tana yamutsa fuska. Shidai ya miƙe ƙafa ya zuba tagumi yana tunanin abinda Bahar ke masifa akai, Hafsa kusan 30mns sannannta tashi zaune da kanta se jere mata sannu yake amma bata kula saba, ta ce tana kallon Bahar
"Bahar dan Allah zanci goba ko masara" Cikin mamaki bahar tace,
"Hafsa wai kanki ɗaya ne kuwa? Yanxu ba lokacin goba bane ba har gwara masarar" Shagwaɓe fuska tayi ts taɓe baki sannan ta saki kuka,
"Akaini wurin momy, bame ƙauna ta a gidan nan, ni gobar nakeso kuma me taurin nan green" Mangare kanta Bahar tayi "Wannan cikin dake jikinki komai akayi ubansa ya ɗakko da kafiyar tsiya, tayaya za'aje ba abu ya dage" Ta nuna cikin.da hannun ta "Dan ubanka tun kafin ka fito duniya gwara ka san wannan idan akace babu to babu" Matsawa Hammood yayi kusa da Bahar yana mata kallon Mamaki
"Waye yakeda cikin wai? Harara ta wurga masa "Nice nakeda ciki Hammude! Nace nice da ciki ɗan kurma, ka aikatawa yarinya tu'annati yanzu kazo kana gayan iya hege" Hafsa ma kallon Bahar tayi cikin mamaki, "Bahar wai wane kalan ciki kike magana, nifa rashin bacci ne ya sakani ciwon kai kuma shine ya sakani amai" Gajeran tsaki taje,
"Shine ma ya sakaki cin ƙwallayen dabino da hsnkaɗar tuwon dawa miyan ƙaton icce dan jaraba, idan ba manshanu ki nemi tashin gari, danla cen sakarya banda wowta me kika sani" Ɓare baki Hafsa tayi zata soma kuka Hammood ya ɗagata sama gaba ɗaya yana dariyar tsantsar Farin ciki fuskar da a washe ya direta yace da Bahar,
"Idan tuwon dawa tske so a bata mana, koma meye idan tanaso lallai abata, kai wannan yarinyar ina sonki da yawa, Papa ni Hammude gaba ɗaya shiyasa kike kama dani ƴar baiwa" Dukan sa bahar,
"Aggwalumi, ka zalinci yarinya yanxu kazo kace kana sonta, soso ne ba so ba, naci uwar son da uban sa bar nan ɓarin" Dariya yayi
"kawai Bahar kishine dake na jaraba wlh a part ɗina na kwana ki tambayi kowa ma, baƙi nayi se bayan isha suka wuce, daga inɗan gincira se bacci Allah kuwa dakinsan yanda nake ɗokin ganin ƴar nan taki ko ince jika Allah da maka zaki kaini da ƙafa" Kallon ƙasa ƙasa ta masa "Ka rantse da Allah haka akayi? Yana murmushi yace "Haba Bahar, tayaya zan miki ƙarya wlh kinji na rantse haka akayi, asuba na farka salla kawai nayi na nufe ta, kuyangi da hadiman ɓangaren ta basu ma san batada lafiya duk a koresu basuda amfani" Sauke ajiyar zuciya tayi sannan ta jashi cikin ɗakin ta tace suna kallon juna,
"Hammude dama inaso zanyi magana da kai akan yarinyar nan, da farko naso ince tunda baka sonta ka sake ta, amma sega ɓullar yaron ciki ajikin ta, idan mukayi mata haka bamu mata adalci ba, shisa nace zan kiraka in roƙeka alfarmar dan Allah ka koyi so dakuma ƙaunar yarinyar nan, kadai ga a wahale ta tashi dan Allah" Kallon Bahar yake hartakai ƙarshen maganar ta sannan yace a nutse,