Sashe 40
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Idan kika sake kai hannunki jikina karyaki zanyi wlh, sannan kuma dakiketa izgilin cewar ke sarauniya ce kije masarautar Daulatul Dinar kiji wacece ni, nima haka ake kirana Princess Hafsat, kuma nima gimbiyar ce, mijin dakike tak'ama dashi soon enough zamu fara sharing nashi dake, ya kamata kisan me kike ciki danna kula sam bakida wannan ilimin, idan kinaso inke kiranki da suba Princess Riyya kema daga yanzu kike kirana da suna princess Hafsah ina fatan kin gane, laslas karki k'ara tareni a hanya kinamun hayaniya sam banason irin wannan wuce gona da iri" Tana kaiwa nan tayi gaba abinta tabar Riyya sororo baki a bud'e tana mamakin wannan rashin mutunci.
Da yamma Mood yana zaune a garden Uncle jay ya masa text message
"Gaba d'aya a fada komai ya cab'e, zasu d'aura maka aure sa wannan yarinyar gobe amma sunce se idan ka amince zaku dawo Nigeria koda na 4month ne, acewarsu zasuyita fitinane matan" Nisawa yayi yana tunanin mezaice shi bawai danze kwanta da ita koyana wani santa ze auretaba kawai close mark yakeso ya bata ta hanyar dazesan duk abinda take shiryawa akansa, layintama bawai k'yalewa xeyi ba dole seya ringa sanin dawa take waya kuma a wane lokaci, suna kammala aikin dake gabansu ze tattarasu har ita har yan iskan dake sanyata subar masarautar, kansa yayi zafi besan mezaice
"Hakan yayi zamu dawo nanda sati biyu su d'aura a goben inyaso bazan gayawa dukkansu ba semun dawo se Bahar ta gaya musu har amaryar" Nisawa Jay yayi, ya tabbatar Hammood is up to something bayason gaya masa ne kawai dan yasan ze iya hanashi yin koma menene, amma bari ya bashi dama tukunna, lolaci yayi daze gwada nashi ilimin ya gani ko zasu dace.....
*****************
Sarki be b'ata lokaci ba Bahar kawai ya gayawa daganan aka d'aura auren dan ita dama burinta kenan, wayarta ta d'aga ta kira Hafsat da zumud'i Hafsa ta d'auka tana murnar ganin kiran kakarta me sonta
"Ammu na oyoyo" Dariya me sauti bahar tayi kafin tace
"Amarsu ta ango, amarya ansha lalli" Da mamaki hafsa tace "Amarya kuma Bahar a ina amaryar take" murmushi irin na manya Bahar tayi ta gano kenan Hammood be sanarwa Hafsat ba setace
"Ji nayi ance za'a d'aura muku aure da Hammude ne ai" B'ata fuska tayi
"Mejan gashi zakice Bahar mugun zan aura tab Allah ya kiyaye nisai me kirki" Dariya Bahar tayi
"Kiyi hak'uri Attatuna kinsan fa alk'awarin dakikamun ko wannan damace da samemu, dan Allah karkiyi musu akan D'an kurma yana neman taimakon ki" Nisawa tayi
"To kaka Bahar i lobiyu, zanyi maneji dashi, shid'inma dandai yana yanayi da larabawa ne da badan ba ruwana dashi, kuma Allah ki kirasa a waya ki gaya mar ya dena cin zalina inba hakaba zan rotsa masa waya aka in gudu wurinki" Murmushi Bahar tayi na manya
"Attatuwa zanga ranar da xaki girma kinji, nidai yanxu wannan maganar sirri ce karki gayawa kowa" Tana murmushi tace
"Bahar na kusa inzo in ganki yaa Hammood yace wai dana kammala exams zamuzo hutu"
"Mezan dafa miki.im zakizo? Tsalle tayi daidai lokacin da hammood yashigo parlon tana rawa tace
"Bahar ina wannan miyan yauk'in dakejin daddawa sosai? Wanda kike dafawa da kanki acikin wannan tukunyar na laka? Bahar tanata dariya tace "Naganeshi Hafsat"
"Yauwa sweety kin ganeshi sosai toshi zakimun da tuwom dawa me santsin nan seki saka a soyamun zabi kuma sannan amin kunun gyada" Bahar tace
"Duk da kaina zan miki ma, ni kinsan ina son shiga kitchen dandai tsufa yaxone amma ko zamanin sarki me rasuwa nice sarauniya acikin matansa amma ninake masa girki ba ruwana"
"Yauwa Ammuna i lobiyu lodi lodi zan sayo miki wannan madarar dakikeso sosai" Nan sukayita hira shikuwa yayi tsaye k'ik'am yana kallonta yama rasa meyake kallo ajikinta, yau da aka tabbatar masa an d'aura masa aure da ita shida yayi auren manufa segashi ya tsinci kansa cikin wani irin farin ciki mara misaltuwa. Sanda ta ganshi tsaye abayanta turo baki tayi, shikuwa ya tsaya yana k'arewa d'an tsirut d'in bakin da data turo gaba kallo, cin k'unk'uni tace
"Shi mutum kawai baze yi sirri ba se an saka masa ido abinda banaso kenan" Ta antaya da gudu dantasan yaji me take cewa sarai, kuma inya damk'i sumar kannan nata dababu d'an k'wali setayi fitsari, murmushi kawai yayi ya girgiza kansa ya wuce d'akin khairiyya........kallon sa khairi tayi tana mamakin annurin dake d'auke a fuskar sa kafin tace
"Ranka ya dad'e wannan farin cikin dakake yau ya dace muje yawo gaskia, musha iska mu shak'ata" Rungumarta yayi yanajin wani yanayi na musamman dabazece ya tab'a tsintar kansa a irin wannan yanayin ba gaba d'aya rayuwar sa! D'agowa tayi suka kalli juna tace
"Honey muje yawo please" Murmishi yayi tare da gyad'a mata kansa, k'ara rungumeshi tayi "Thank you love" Sannan ya soma shiri sauri sauri. A bangaren hafsa kuwa batada masaniyar cewar an d'aura aurenta da Mood dan haka sun gama shirinsu akan zasuje yawo itada Bilal da k'awarta Cylia dan haka batare da b'ata lokaci ta shirya taje gidansu cylia acen aka cab'a ado na musamman Bilal yazo ya d'aukesu suka daushi hanyar Beach.....
Sunsha wasannin a Beach sunta ciye ciye, sun shiga ruwa sunyi jagab, yayinda shima Hammood da khairii Beach d'in suka je, basu suka had'uba seda kusan yamma sosai lokacin har Hafsat suna shirin zuwa gidan kawai Hammood se hangota tayi suna wasa da ruwan da ita da Bilal,idan ya watsa mata itama ta watsa masa, dake tuni khairi taje hawan lilo acewar ta tana tsoron ruwa sosai, Wani irin yanayi mara dad'i Mood ya tsinci kansa aciki, hafsat wane kalan iskanci take koya awurin Bilal da wannan baturiyar me kamada kazar k'auri ? Yaushe yayi saken da har sukayi sabo da Bilal haka? Yasan Bilal yana zuwa dubata sosai ko sanda batada lafiya amma beyi tsammanin shak'uwar su hartakai suyi sakim jiki haka da juna ba, a fusace yaja khairii suka nufi gida, ita kanta tayi tsananin mamakin sauyawar yanayin sa lokaci d'aya! Amma batace masa komai ba har sukaje gida, bayan ya shiga ya watsa ruwa zuwa yayi bakin gate ya tsaya, yana nan har Bilal ya sauke Hafsat lokacin dare yayi kam dandai sedai hasken fitilun street amma ba komai me kamada haske sam! Tana takowa har lokacin wandon dake jikinta da top a d'ame suke da ita d'am babu inda wata iska zata iya kutsawa kuma yasan duk waccen cylia ke rikitar mata da kai, kamar daga sama yaja hannunta seda ta k'walla k'aramar k'ara kafin ta gane shine, har cikin gidan yajata suka shiga kai tsaye d'akinta yashiga da ita seda ya manna masa key tana tsaye tana kallon sa gaba d'aya ta tsorta da yanayin sa dan kuwa ta gama hango fitina kwance a fuskar sa, Juyowa yae a fusace bayan ya gama yiwa d'akin key sannan ya soma tinkarota a hasale, a hankali ta soma ja dabaya ta fahimci bin shawarar Cylia akan ta dena tambayar fita ba abu bane me sauk'i dan ta tabbatar shine abinda yaa mood kewa wannan ciccikar, har seda suka matse bango sannan ya mata rumfa, goshinsa yakai akan nata nan take ta runtse idon ta, k'irjinta yana tsananin dokawa hannunsa ya kai daidai fatar cikinta agefe kunkurunta yayi mugun matsewa seda tayi k'ara, janye kanshi yayi daga goshinta baze iya hak'ura ba yau seyayiwa wannan sharar magana yace muryarsa cen k'asan mak'oshin sa
"Idan kina tunanin zan k'yaleki akan abubuwan dakikemun na fili dana b'oye toki dena wannan tunanin danba k'yaleki zanyi ba sam, idan kuma tunani kike kin isa ki fita bada izininaba agidan nan ki kuma gwadawa ki gani, karna k'ara ganinki tare da Bilal, koda gaisuwa ban yadda kukeyi ba bare har kije beach dashi kuna wasan watsawa juna ruwa kinajina ko? Rashin kunyane da Hafsa tak'in k'arawa cikin masifa tacw
"Dankai ubanane? Kodan kai waye awurina da duk kake tunanin zanyi duk wad'annan abubuwan dakake lissafomun" hannunsa dake kan kunkurunta ya sanya ya k'are matsewa sesa ta kai hannunta tana magiya kafin yace ko yanzu k'asa k'asa cikin kunnenta
"Sabida ni mijinki ne, an d'aura mun aure dake tun safe yau, wannan kayan dakike fita dashi sekace chidera jikar inyamurai ma idan na kuma ganinki dashi a waje sena b'abb'alaki" D'agowa yayi suka k'urawa juna ido cikin ido sannan ta kanne tsoron datakeji tace
"Bantab'ajin hikaya mafi ban dariya irin naka ba, ni bebin roba ne? Kokuma a'a ni totuwar rake ce dazakace an d'aura aurena dakai" Bakinta ya matse da hannun sa k'wayar idansa yana yawo acikin nata
"Hafsat kinsan Allah, bazan tab'a ragawa rainin wayon nan naki ba, idan kikace tsiwa zakimun a hankali zanyi maganin tsiwar" k'wallah yana fita a idanta tace bayan ya sake bakinta
"Mugu kawai me k'aryar kurumta" Tana fad'ar haka ta zame ta k'asa daga rumfar daya mata ta fece ta oc d'insa, toilet ta fad'a amma shi sam bebi bayanta ba tsayawa yayi kawai yana tunanin dalilin daya aikeshi yi mata magana!!!
*************
*Bayan sati biyu*
Da yamma Mood yana zaune a garden Uncle jay ya masa text message
"Gaba d'aya a fada komai ya cab'e, zasu d'aura maka aure sa wannan yarinyar gobe amma sunce se idan ka amince zaku dawo Nigeria koda na 4month ne, acewarsu zasuyita fitinane matan" Nisawa yayi yana tunanin mezaice shi bawai danze kwanta da ita koyana wani santa ze auretaba kawai close mark yakeso ya bata ta hanyar dazesan duk abinda take shiryawa akansa, layintama bawai k'yalewa xeyi ba dole seya ringa sanin dawa take waya kuma a wane lokaci, suna kammala aikin dake gabansu ze tattarasu har ita har yan iskan dake sanyata subar masarautar, kansa yayi zafi besan mezaice
"Hakan yayi zamu dawo nanda sati biyu su d'aura a goben inyaso bazan gayawa dukkansu ba semun dawo se Bahar ta gaya musu har amaryar" Nisawa Jay yayi, ya tabbatar Hammood is up to something bayason gaya masa ne kawai dan yasan ze iya hanashi yin koma menene, amma bari ya bashi dama tukunna, lolaci yayi daze gwada nashi ilimin ya gani ko zasu dace.....
*****************
Sarki be b'ata lokaci ba Bahar kawai ya gayawa daganan aka d'aura auren dan ita dama burinta kenan, wayarta ta d'aga ta kira Hafsat da zumud'i Hafsa ta d'auka tana murnar ganin kiran kakarta me sonta
"Ammu na oyoyo" Dariya me sauti bahar tayi kafin tace
"Amarsu ta ango, amarya ansha lalli" Da mamaki hafsa tace "Amarya kuma Bahar a ina amaryar take" murmushi irin na manya Bahar tayi ta gano kenan Hammood be sanarwa Hafsat ba setace
"Ji nayi ance za'a d'aura muku aure da Hammude ne ai" B'ata fuska tayi
"Mejan gashi zakice Bahar mugun zan aura tab Allah ya kiyaye nisai me kirki" Dariya Bahar tayi
"Kiyi hak'uri Attatuna kinsan fa alk'awarin dakikamun ko wannan damace da samemu, dan Allah karkiyi musu akan D'an kurma yana neman taimakon ki" Nisawa tayi
"To kaka Bahar i lobiyu, zanyi maneji dashi, shid'inma dandai yana yanayi da larabawa ne da badan ba ruwana dashi, kuma Allah ki kirasa a waya ki gaya mar ya dena cin zalina inba hakaba zan rotsa masa waya aka in gudu wurinki" Murmushi Bahar tayi na manya
"Attatuwa zanga ranar da xaki girma kinji, nidai yanxu wannan maganar sirri ce karki gayawa kowa" Tana murmushi tace
"Bahar na kusa inzo in ganki yaa Hammood yace wai dana kammala exams zamuzo hutu"
"Mezan dafa miki.im zakizo? Tsalle tayi daidai lokacin da hammood yashigo parlon tana rawa tace
"Bahar ina wannan miyan yauk'in dakejin daddawa sosai? Wanda kike dafawa da kanki acikin wannan tukunyar na laka? Bahar tanata dariya tace "Naganeshi Hafsat"
"Yauwa sweety kin ganeshi sosai toshi zakimun da tuwom dawa me santsin nan seki saka a soyamun zabi kuma sannan amin kunun gyada" Bahar tace
"Duk da kaina zan miki ma, ni kinsan ina son shiga kitchen dandai tsufa yaxone amma ko zamanin sarki me rasuwa nice sarauniya acikin matansa amma ninake masa girki ba ruwana"
"Yauwa Ammuna i lobiyu lodi lodi zan sayo miki wannan madarar dakikeso sosai" Nan sukayita hira shikuwa yayi tsaye k'ik'am yana kallonta yama rasa meyake kallo ajikinta, yau da aka tabbatar masa an d'aura masa aure da ita shida yayi auren manufa segashi ya tsinci kansa cikin wani irin farin ciki mara misaltuwa. Sanda ta ganshi tsaye abayanta turo baki tayi, shikuwa ya tsaya yana k'arewa d'an tsirut d'in bakin da data turo gaba kallo, cin k'unk'uni tace
"Shi mutum kawai baze yi sirri ba se an saka masa ido abinda banaso kenan" Ta antaya da gudu dantasan yaji me take cewa sarai, kuma inya damk'i sumar kannan nata dababu d'an k'wali setayi fitsari, murmushi kawai yayi ya girgiza kansa ya wuce d'akin khairiyya........kallon sa khairi tayi tana mamakin annurin dake d'auke a fuskar sa kafin tace
"Ranka ya dad'e wannan farin cikin dakake yau ya dace muje yawo gaskia, musha iska mu shak'ata" Rungumarta yayi yanajin wani yanayi na musamman dabazece ya tab'a tsintar kansa a irin wannan yanayin ba gaba d'aya rayuwar sa! D'agowa tayi suka kalli juna tace
"Honey muje yawo please" Murmishi yayi tare da gyad'a mata kansa, k'ara rungumeshi tayi "Thank you love" Sannan ya soma shiri sauri sauri. A bangaren hafsa kuwa batada masaniyar cewar an d'aura aurenta da Mood dan haka sun gama shirinsu akan zasuje yawo itada Bilal da k'awarta Cylia dan haka batare da b'ata lokaci ta shirya taje gidansu cylia acen aka cab'a ado na musamman Bilal yazo ya d'aukesu suka daushi hanyar Beach.....
Sunsha wasannin a Beach sunta ciye ciye, sun shiga ruwa sunyi jagab, yayinda shima Hammood da khairii Beach d'in suka je, basu suka had'uba seda kusan yamma sosai lokacin har Hafsat suna shirin zuwa gidan kawai Hammood se hangota tayi suna wasa da ruwan da ita da Bilal,idan ya watsa mata itama ta watsa masa, dake tuni khairi taje hawan lilo acewar ta tana tsoron ruwa sosai, Wani irin yanayi mara dad'i Mood ya tsinci kansa aciki, hafsat wane kalan iskanci take koya awurin Bilal da wannan baturiyar me kamada kazar k'auri ? Yaushe yayi saken da har sukayi sabo da Bilal haka? Yasan Bilal yana zuwa dubata sosai ko sanda batada lafiya amma beyi tsammanin shak'uwar su hartakai suyi sakim jiki haka da juna ba, a fusace yaja khairii suka nufi gida, ita kanta tayi tsananin mamakin sauyawar yanayin sa lokaci d'aya! Amma batace masa komai ba har sukaje gida, bayan ya shiga ya watsa ruwa zuwa yayi bakin gate ya tsaya, yana nan har Bilal ya sauke Hafsat lokacin dare yayi kam dandai sedai hasken fitilun street amma ba komai me kamada haske sam! Tana takowa har lokacin wandon dake jikinta da top a d'ame suke da ita d'am babu inda wata iska zata iya kutsawa kuma yasan duk waccen cylia ke rikitar mata da kai, kamar daga sama yaja hannunta seda ta k'walla k'aramar k'ara kafin ta gane shine, har cikin gidan yajata suka shiga kai tsaye d'akinta yashiga da ita seda ya manna masa key tana tsaye tana kallon sa gaba d'aya ta tsorta da yanayin sa dan kuwa ta gama hango fitina kwance a fuskar sa, Juyowa yae a fusace bayan ya gama yiwa d'akin key sannan ya soma tinkarota a hasale, a hankali ta soma ja dabaya ta fahimci bin shawarar Cylia akan ta dena tambayar fita ba abu bane me sauk'i dan ta tabbatar shine abinda yaa mood kewa wannan ciccikar, har seda suka matse bango sannan ya mata rumfa, goshinsa yakai akan nata nan take ta runtse idon ta, k'irjinta yana tsananin dokawa hannunsa ya kai daidai fatar cikinta agefe kunkurunta yayi mugun matsewa seda tayi k'ara, janye kanshi yayi daga goshinta baze iya hak'ura ba yau seyayiwa wannan sharar magana yace muryarsa cen k'asan mak'oshin sa
"Idan kina tunanin zan k'yaleki akan abubuwan dakikemun na fili dana b'oye toki dena wannan tunanin danba k'yaleki zanyi ba sam, idan kuma tunani kike kin isa ki fita bada izininaba agidan nan ki kuma gwadawa ki gani, karna k'ara ganinki tare da Bilal, koda gaisuwa ban yadda kukeyi ba bare har kije beach dashi kuna wasan watsawa juna ruwa kinajina ko? Rashin kunyane da Hafsa tak'in k'arawa cikin masifa tacw
"Dankai ubanane? Kodan kai waye awurina da duk kake tunanin zanyi duk wad'annan abubuwan dakake lissafomun" hannunsa dake kan kunkurunta ya sanya ya k'are matsewa sesa ta kai hannunta tana magiya kafin yace ko yanzu k'asa k'asa cikin kunnenta
"Sabida ni mijinki ne, an d'aura mun aure dake tun safe yau, wannan kayan dakike fita dashi sekace chidera jikar inyamurai ma idan na kuma ganinki dashi a waje sena b'abb'alaki" D'agowa yayi suka k'urawa juna ido cikin ido sannan ta kanne tsoron datakeji tace
"Bantab'ajin hikaya mafi ban dariya irin naka ba, ni bebin roba ne? Kokuma a'a ni totuwar rake ce dazakace an d'aura aurena dakai" Bakinta ya matse da hannun sa k'wayar idansa yana yawo acikin nata
"Hafsat kinsan Allah, bazan tab'a ragawa rainin wayon nan naki ba, idan kikace tsiwa zakimun a hankali zanyi maganin tsiwar" k'wallah yana fita a idanta tace bayan ya sake bakinta
"Mugu kawai me k'aryar kurumta" Tana fad'ar haka ta zame ta k'asa daga rumfar daya mata ta fece ta oc d'insa, toilet ta fad'a amma shi sam bebi bayanta ba tsayawa yayi kawai yana tunanin dalilin daya aikeshi yi mata magana!!!
*************
*Bayan sati biyu*