Sashe 7
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Banaso kiji kunyar idon mu ki gagara gaya mana gaskia, so bake ki gayamun tiryan tiryan meya faru, da gaske Mood shine ya miki fyad'e? Ta k'arashe maganar da alamar tambaya tana me nuna Hammod dake zaune yana fuskantar su" Jikin 'Yar shara ne ya shiga shivering lokaci d'aya duk sanyin ACn seya haifar mata da saukar wata iriyar zufa me wahalar controlling, idan ta ya kawo ruwa sosai har lokacin Barra take kallo amma batayi magana ba, banda ma rawa da jikinta ke k'arayi sekace wacce ta d'aura aure da zazzafan zazzab'i. Mik'ewa Barra tayi ta zagaya ta rik'o hannayenta duka biyu se a lokacin ta kula da cewar jikinta ciccira yake ma bako karkarwa ba, tsatsareta itama da ido tayi sannan tace
"Yarinya ya sunanki? kuka wiwi tasomayi sedai batayi magana ba sam,kan anty Barra sosai ya d'aure ta waigo tana kallon su Jay wanda suma mamakin sukeyi, amma kafin wani acikin su yayi magana se ji sukayi an bud'e k'ofar d'akin an shigo, atare suka kalli k'ofar Me martaba ne dasu D'an Galadima da sauran manyan fada, bayansu kuwa likita ne wanda sananne ne agidan, MOOD ne kawai baya dubawa shi likitansa daban. Mik'ewa sukayi Me martaba ya zauna sannan suka zube suka gayar dashi,Mood ya had'e rai tamkar an aiko masa da manzan mutuwa, ita kuwa Yar shara ganin Me martaba da wannan tawagar ba k'aramin tsoratata yayi ba atake tashiga zare ido fiye da da, wanda Barra tana lura da yanayin sabon firgicin data shiga ganinsu, d'akin ya d'auki shiru bakajin komai se saukar numfashin mutanen dake d'akin dakuma k'arar AC da Fan dake yawo a d'akin, seda aka shafe sama da mintuna bakwai sannan Me martaba yayi gyaran murya yace
"Abinda ka aikata Hammood ka cutar da yarinyar mutane, gashinan yanzu likita ya tabbatar mana tayi loosing memory d'inta, abun ma tamkar ace ya shafi kanta ne, ko sunanta bata sani ba, gabaki d'aya ma ga alama kanta ba saiti, sabida hakankamar yanda na fad'a kaine zaka aureta, tunda mu munyi k'ok'arin sanin ina iyayenta suke amma batada bakin magana dan batasan komai nata ba, sakamakon fyaden daka mata yasa k'walwarta ta shafe komai ba abinda take iya tunawa dan gane da abinda ya shafi rayuwar ta ta baya, wani lokaci cen idan Allah yaso zata warke seta mana bayanin dangin ta, dan haka na yanke hukuncin d'aura maka aure da ita a babban masallacin juma'a ranar juma'ar bayan an idar da sallah" Har me martaba ya gama maganar dayake kan Mood a k'asa yake be d'ago ba, babu me halin yiwa Me martaba musu seda Jay ya tattaro courage d'insa sannan yace
"Amma ranka ya dad'e tunda har an tabbatar ta manta ita wacece aibe dace a d'aura mata aure dashi ba, idan kuma memory d'inta ya dawo aka kuma yi rashin sa'a da aure akanta fa? bayan haka ni Hammood ya tabbatar mun bashi yayi mata fyad'e ba" Mik'ewa me martaba yayi
"Yarinya dai batada aure dan kuwa k'aramar yarinyace likita ya duba raunin ta ya tabbatar mana sabon shiga ce, se abu na gaba maganar bashi yayi ba idan bashi bane kaine? Da sauri Jay ya d'ago ya kalli Marik'insa tun yana yaro se kuma ya sunkuyar da kansa Tuba nake ranka ya dad'e ka gafarceni" Yana wani k'arewa d'akin kallo yace
"Hammood shine ya mata fyad'e Jay, banza girman mahaukaci akace k'aramin me wayau ya fishi" Shiru d'akin ya d'auka, me Martaba ya kalli Barra datake k'anwa awurinsa uwa d'aya uba d'aya yace
"Barratu dama inaso nayi kiranki, ki d'auki yarinyar kije da ita wurinki, bamusam menene a k'afarta ba amma dai nasan k'unace kamar an manna mata wani k'arfe me wuta dan akwai zane da tambari ajikin wutar se ayita kulawa, kullum akaita dressing asibitin Dr mark'az" Cikin ladabi tace
"Inshaa Allah Me martaba" Daga haka ya juya muk'arrabansa suka rufa masa baya se likita ne ya tsaya yana yiwa Barra bayanin yanayin wutar da abubuwan daya dace amata.
Mood idanshi yayi ja sosai, jijiyoyin wuyansa sunyi rud'u rud'u, ilahirin muscles nashi sun mik'e sun fita sunyi rad'am se k'yalli suke alamar ya fusata, yanayin yanda sautin numfashi da bugun zuciyar sa ke fita kanaji kasan a tsananin fusace yake, watsa idanshi yayi akan Hafsat datayi saurin janye nata har lokacin cikin tsananin rawar jiki take,tas ya k'arewa yarinyar kallo be yadda da ita ba, da ita aka shirya komai itama munafuka ce, koda yazo da ita bayan ta farka aida magana abakin ta, yanzu za'a gayan masa maganar kawai akan me!!!! Wani duka ya kaiwa Table dake gefensa gashi glass ne take ya tarwatse be damuba ya bige side lamp d'in dake kan bedside duka ya tarwatse komai duk iya k'ok'arin likitan da Jay akan su hanashi amma be hanu ba seda yajiwa kanshi ciwo, duka hannayensa glass ne, karo na farko dayayi hargowa irin na bebaye sannan ya buga kansa da gina, be saurara ba seda ya dena motsi dama abinda Jay yakewa gudu kenan, ya tabbatar idan me martaba ya matsa se ankaiga fin haka ma, ya tabbatar idan aka aurawa Mood yarinyar nan wannan ciwon nashi ya taso komai ma ze iya faruwa, besan mesa me martaba baya duba condition na Mood ba, besan menene tsakanin uban da d'ansa ba, Mood yarone me tsananin nutsuwa da kawar dakai, besan yanda akayi mahaifin sa baya gani ba, damuwa tayiwa yaran nan yawa har yana ganin tamkar kowama ya tsane sa, duk k'arfin hali irin na Jay seda yayiwa Hammood kuka, yasan yaron is innocent akan abinda yake zargin sa, sedai fuskar yarinyar ma looks so innocent bayaji wani conspiracy aka shirya harda ita, amma bari Barra ta nutsu zeji meta karanto akan yarinyar..... Likitan ne yayi k'ok'arin taimakawa Mood amma ya kasa dole aka wuce dashi asibitin sa dannkuwa likitansa baya gari, sedai asibitin likitan nasa suda suke da record na komai daya shafi rayuwar sa.
*****************
Lokacin da suka barta ita kad'ai acikin d'akin lokacin ne ta firgita sosai da ganin haukan da wannan yakeyi, mutumin data gane shine wanda aketa ik'irarin ya mata fyad'e kuma za'a aura masa ita, me yasa abubuwa suke faruwa da rayuwarta cikin sauri tamkar a mafarki,yaya wannan mutumin ze kashe kansa akanta, akan me zasu masa haka, bari taje ta gayawa wannan matar gaskiya, kome zasuyi sesuyi Allah baze kama taba danta fad'a gaskia, a hanzarce ta sakko daga kan gadon bata damu da irin azabar ciwon da k'afarta ke mata ba, so take taje kawai ta samu wannan matar datace sunanta anty Barra ta gaya mata gaskiya, so take taje ta samu wannan balaraben ta sanar masa gaskiya karya kashe kansa, ina zatakai hakk'i idan ya mutu?..... Da gudu ta fito a d'akin tana k'ok'arin sakkowa k'asa domin ta taradda Anty Barra setayi rashin sa'a Ameena ce a saman tana mopping, da gayya ta sanya mop stick a k'afarta abinda yajanyo ta fad'i harta soma gangarowa daga matattakalar benen babu inda kanta be daka ba kafin ta gama gaggarewan banda ihu babu abinda takeyi tun tana ihun zuwa lokacin data gama gangarewa ko motsi batayi, harga Allah Ameenan bawai da miyya tayi ba, tsammani take zata d'an zamene sesuyi dariya kamar yanda suka tab'a yiwa abokim Mood, segashi yarinya ta gangare harma ga alama ta suma.
***************
Jay kanshi yana kallon sama sanda Barra ta shigo d'akin lokacin tafito daga wanka d'aure da k'aramun towel a k'irjinta, saman kanta kuwa sanye da hulan wanka take, zama tayi a kusa dashi tana goge fuskarta da gefen towel d'in jikinta, hankalin ta kacokam ta mayar a kanshi sannan a hankali tace
"Jay" Be kalletaba yace
"Water melon" Murmushi tayi jin sunan daya kirata dashi sannan tace "Swt kasaka damuwa sosai aranka akan issue d'in nan, dan Allah ka ragewa zuciyar ka nauyin daka d'aura mata, kasani Mood baya buk'atar komai sama da addu'a a yanzu, bamuda wata hanyar dazamu karkare ko goge masa wannan mugun tabon, ubangijin daya k'addaro faruwar hakan shishi kad'ai ya isa ya warware matsalar nan" Nisawa yayi yana matuk'ar k'aunar barra, batada had'i agunsa shikam komai bata da dogon nazari take aikatashi, cikin tsananin damuwa yace
"Melon baki gayan komai dangane da abinda kika fahimta akan yarinyar nan ba d'azu" Lumshe idanta tayi sannan ta bud'esu a hankali ta zube su a kansa
"Jay yarinyar tasan wani abu, and ba wani memory datayi loosing,after that kuma duk abinda aka shirya da ita bawai bisa son ranta bane tsorata ta akayi da wabi abu gaskiya, na hango tsananin tsoro a idanta nakuma hango gaskiya shinfid'e a fuskarta" Zaune ya tashi ya karb'i man shafawar datake k'ok'arin bud'ewa ya b'alle murfin seda ya tsiyaya a hannun sa sannan ya sako k'afafuwanshi agefen bazaunanta ya sanya ta a tsakiya a hankali ya zame towel d'in jikinta ya soma shafa man a gadon bayanta a hankali
"Me kenan ya dace muyi yanzu barratu na" Ya k'arashe maganar habarsa tana kan gefen wuyanta yana goga masa gashin gemunsa a hankali, tare suka lumshe ido sannan cikin wani yanayi tace
"A haka kakeso muyi magana me muhimmanci Jay" Murmushi yayi
"Wannan irin zaman da akazo akamun, da wannan k'amshin dake tashi ajikinki kin fito daga wanka yaya kikeso nayi dan Allah Melon? Hmm ina magana" Shiru batace komai ba sabida harga Allah yanayin sak'on dayake aika mata tako ina ya soma karb'ar jikinta, tanaso ta gaya masa labari akan yarinyar data fad'o daga kan stair case d'azu amma batason d'aga masa hankali, bataji ya zata abun yayi tsanani har yanda aka sanar mata, yana cikin damuwa sosai ta ina zata fara? hannunta takai ta shafi gemun sa sannan tace tana me manna gadon bayanta asaman k'irjin sa
"Yarinya ya sunanki? kuka wiwi tasomayi sedai batayi magana ba sam,kan anty Barra sosai ya d'aure ta waigo tana kallon su Jay wanda suma mamakin sukeyi, amma kafin wani acikin su yayi magana se ji sukayi an bud'e k'ofar d'akin an shigo, atare suka kalli k'ofar Me martaba ne dasu D'an Galadima da sauran manyan fada, bayansu kuwa likita ne wanda sananne ne agidan, MOOD ne kawai baya dubawa shi likitansa daban. Mik'ewa sukayi Me martaba ya zauna sannan suka zube suka gayar dashi,Mood ya had'e rai tamkar an aiko masa da manzan mutuwa, ita kuwa Yar shara ganin Me martaba da wannan tawagar ba k'aramin tsoratata yayi ba atake tashiga zare ido fiye da da, wanda Barra tana lura da yanayin sabon firgicin data shiga ganinsu, d'akin ya d'auki shiru bakajin komai se saukar numfashin mutanen dake d'akin dakuma k'arar AC da Fan dake yawo a d'akin, seda aka shafe sama da mintuna bakwai sannan Me martaba yayi gyaran murya yace
"Abinda ka aikata Hammood ka cutar da yarinyar mutane, gashinan yanzu likita ya tabbatar mana tayi loosing memory d'inta, abun ma tamkar ace ya shafi kanta ne, ko sunanta bata sani ba, gabaki d'aya ma ga alama kanta ba saiti, sabida hakankamar yanda na fad'a kaine zaka aureta, tunda mu munyi k'ok'arin sanin ina iyayenta suke amma batada bakin magana dan batasan komai nata ba, sakamakon fyaden daka mata yasa k'walwarta ta shafe komai ba abinda take iya tunawa dan gane da abinda ya shafi rayuwar ta ta baya, wani lokaci cen idan Allah yaso zata warke seta mana bayanin dangin ta, dan haka na yanke hukuncin d'aura maka aure da ita a babban masallacin juma'a ranar juma'ar bayan an idar da sallah" Har me martaba ya gama maganar dayake kan Mood a k'asa yake be d'ago ba, babu me halin yiwa Me martaba musu seda Jay ya tattaro courage d'insa sannan yace
"Amma ranka ya dad'e tunda har an tabbatar ta manta ita wacece aibe dace a d'aura mata aure dashi ba, idan kuma memory d'inta ya dawo aka kuma yi rashin sa'a da aure akanta fa? bayan haka ni Hammood ya tabbatar mun bashi yayi mata fyad'e ba" Mik'ewa me martaba yayi
"Yarinya dai batada aure dan kuwa k'aramar yarinyace likita ya duba raunin ta ya tabbatar mana sabon shiga ce, se abu na gaba maganar bashi yayi ba idan bashi bane kaine? Da sauri Jay ya d'ago ya kalli Marik'insa tun yana yaro se kuma ya sunkuyar da kansa Tuba nake ranka ya dad'e ka gafarceni" Yana wani k'arewa d'akin kallo yace
"Hammood shine ya mata fyad'e Jay, banza girman mahaukaci akace k'aramin me wayau ya fishi" Shiru d'akin ya d'auka, me Martaba ya kalli Barra datake k'anwa awurinsa uwa d'aya uba d'aya yace
"Barratu dama inaso nayi kiranki, ki d'auki yarinyar kije da ita wurinki, bamusam menene a k'afarta ba amma dai nasan k'unace kamar an manna mata wani k'arfe me wuta dan akwai zane da tambari ajikin wutar se ayita kulawa, kullum akaita dressing asibitin Dr mark'az" Cikin ladabi tace
"Inshaa Allah Me martaba" Daga haka ya juya muk'arrabansa suka rufa masa baya se likita ne ya tsaya yana yiwa Barra bayanin yanayin wutar da abubuwan daya dace amata.
Mood idanshi yayi ja sosai, jijiyoyin wuyansa sunyi rud'u rud'u, ilahirin muscles nashi sun mik'e sun fita sunyi rad'am se k'yalli suke alamar ya fusata, yanayin yanda sautin numfashi da bugun zuciyar sa ke fita kanaji kasan a tsananin fusace yake, watsa idanshi yayi akan Hafsat datayi saurin janye nata har lokacin cikin tsananin rawar jiki take,tas ya k'arewa yarinyar kallo be yadda da ita ba, da ita aka shirya komai itama munafuka ce, koda yazo da ita bayan ta farka aida magana abakin ta, yanzu za'a gayan masa maganar kawai akan me!!!! Wani duka ya kaiwa Table dake gefensa gashi glass ne take ya tarwatse be damuba ya bige side lamp d'in dake kan bedside duka ya tarwatse komai duk iya k'ok'arin likitan da Jay akan su hanashi amma be hanu ba seda yajiwa kanshi ciwo, duka hannayensa glass ne, karo na farko dayayi hargowa irin na bebaye sannan ya buga kansa da gina, be saurara ba seda ya dena motsi dama abinda Jay yakewa gudu kenan, ya tabbatar idan me martaba ya matsa se ankaiga fin haka ma, ya tabbatar idan aka aurawa Mood yarinyar nan wannan ciwon nashi ya taso komai ma ze iya faruwa, besan mesa me martaba baya duba condition na Mood ba, besan menene tsakanin uban da d'ansa ba, Mood yarone me tsananin nutsuwa da kawar dakai, besan yanda akayi mahaifin sa baya gani ba, damuwa tayiwa yaran nan yawa har yana ganin tamkar kowama ya tsane sa, duk k'arfin hali irin na Jay seda yayiwa Hammood kuka, yasan yaron is innocent akan abinda yake zargin sa, sedai fuskar yarinyar ma looks so innocent bayaji wani conspiracy aka shirya harda ita, amma bari Barra ta nutsu zeji meta karanto akan yarinyar..... Likitan ne yayi k'ok'arin taimakawa Mood amma ya kasa dole aka wuce dashi asibitin sa dannkuwa likitansa baya gari, sedai asibitin likitan nasa suda suke da record na komai daya shafi rayuwar sa.
*****************
Lokacin da suka barta ita kad'ai acikin d'akin lokacin ne ta firgita sosai da ganin haukan da wannan yakeyi, mutumin data gane shine wanda aketa ik'irarin ya mata fyad'e kuma za'a aura masa ita, me yasa abubuwa suke faruwa da rayuwarta cikin sauri tamkar a mafarki,yaya wannan mutumin ze kashe kansa akanta, akan me zasu masa haka, bari taje ta gayawa wannan matar gaskiya, kome zasuyi sesuyi Allah baze kama taba danta fad'a gaskia, a hanzarce ta sakko daga kan gadon bata damu da irin azabar ciwon da k'afarta ke mata ba, so take taje kawai ta samu wannan matar datace sunanta anty Barra ta gaya mata gaskiya, so take taje ta samu wannan balaraben ta sanar masa gaskiya karya kashe kansa, ina zatakai hakk'i idan ya mutu?..... Da gudu ta fito a d'akin tana k'ok'arin sakkowa k'asa domin ta taradda Anty Barra setayi rashin sa'a Ameena ce a saman tana mopping, da gayya ta sanya mop stick a k'afarta abinda yajanyo ta fad'i harta soma gangarowa daga matattakalar benen babu inda kanta be daka ba kafin ta gama gaggarewan banda ihu babu abinda takeyi tun tana ihun zuwa lokacin data gama gangarewa ko motsi batayi, harga Allah Ameenan bawai da miyya tayi ba, tsammani take zata d'an zamene sesuyi dariya kamar yanda suka tab'a yiwa abokim Mood, segashi yarinya ta gangare harma ga alama ta suma.
***************
Jay kanshi yana kallon sama sanda Barra ta shigo d'akin lokacin tafito daga wanka d'aure da k'aramun towel a k'irjinta, saman kanta kuwa sanye da hulan wanka take, zama tayi a kusa dashi tana goge fuskarta da gefen towel d'in jikinta, hankalin ta kacokam ta mayar a kanshi sannan a hankali tace
"Jay" Be kalletaba yace
"Water melon" Murmushi tayi jin sunan daya kirata dashi sannan tace "Swt kasaka damuwa sosai aranka akan issue d'in nan, dan Allah ka ragewa zuciyar ka nauyin daka d'aura mata, kasani Mood baya buk'atar komai sama da addu'a a yanzu, bamuda wata hanyar dazamu karkare ko goge masa wannan mugun tabon, ubangijin daya k'addaro faruwar hakan shishi kad'ai ya isa ya warware matsalar nan" Nisawa yayi yana matuk'ar k'aunar barra, batada had'i agunsa shikam komai bata da dogon nazari take aikatashi, cikin tsananin damuwa yace
"Melon baki gayan komai dangane da abinda kika fahimta akan yarinyar nan ba d'azu" Lumshe idanta tayi sannan ta bud'esu a hankali ta zube su a kansa
"Jay yarinyar tasan wani abu, and ba wani memory datayi loosing,after that kuma duk abinda aka shirya da ita bawai bisa son ranta bane tsorata ta akayi da wabi abu gaskiya, na hango tsananin tsoro a idanta nakuma hango gaskiya shinfid'e a fuskarta" Zaune ya tashi ya karb'i man shafawar datake k'ok'arin bud'ewa ya b'alle murfin seda ya tsiyaya a hannun sa sannan ya sako k'afafuwanshi agefen bazaunanta ya sanya ta a tsakiya a hankali ya zame towel d'in jikinta ya soma shafa man a gadon bayanta a hankali
"Me kenan ya dace muyi yanzu barratu na" Ya k'arashe maganar habarsa tana kan gefen wuyanta yana goga masa gashin gemunsa a hankali, tare suka lumshe ido sannan cikin wani yanayi tace
"A haka kakeso muyi magana me muhimmanci Jay" Murmushi yayi
"Wannan irin zaman da akazo akamun, da wannan k'amshin dake tashi ajikinki kin fito daga wanka yaya kikeso nayi dan Allah Melon? Hmm ina magana" Shiru batace komai ba sabida harga Allah yanayin sak'on dayake aika mata tako ina ya soma karb'ar jikinta, tanaso ta gaya masa labari akan yarinyar data fad'o daga kan stair case d'azu amma batason d'aga masa hankali, bataji ya zata abun yayi tsanani har yanda aka sanar mata, yana cikin damuwa sosai ta ina zata fara? hannunta takai ta shafi gemun sa sannan tace tana me manna gadon bayanta asaman k'irjin sa