Sashe 33
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Baba ba laifin Bilal bane ba, bashida laifi ko kad'an duk abinda ya faru laifi nane Baba, da banshiga hurumin Allah ba da yanzu ni daku da Bilal muna sha'anin mu babu abinsa ya samemu, amma nasanya son zuciya agaba dan Allah Baba ku gafarceni" Nan aka shiga neman yafiyar juna har suka sulhunta, Muhseen yana tsaye k'ik'am har suka gama sannan Baba ya wuce b'angaren su su kuwa suka wuce inda zasu. A hanya bayan sun dawo daga neman gafarar iyayen yan aiki Muhseen ya kalli Momy yace
"Mahaifina Bashida lafiya momy, bashida mata kuma.Mahaifiyata ta rasu shekaru hud'u baya, kullum nine a tare dashi, ina tausayin sa ga jikin tsufa ga kuma rashin mace, idanda zaki taimakeni damunje kun gaisa" Kallon sa tayi cikin jimami
"Kaddai baya iya tashi? share k'wallan daya gangaro masa a ido yayi sannan yace
"Yana iya tashi sosai ma, yana yawon sa sedai hannu d'ayane bashida shi, yana shan wahalan rashin hannun sabida da jikin stufa abun ya sameshi garin k'wak'ule gaban yaran mutane yayi karo da wanda baze hak'uraba ya guntule hannun" Da sauri ta kallesa
"Subhanallah Muhseen, yaran mutane kuma? Kawar da kansa yayi gefe yace "Ea fa, mahaifina mutum ne me tsananin dukiya da tarin kud'i, sesa matsalar sa d'aya son b'ata yara k'anana, bak'in cikin sa ya kashe mahaifiya ta, anyi anyi ya dena be dena ba seda ya kawo me gadi buzu yaci karo da mahaukaci ya tab'a masa farjin 'yarsa kafin na dawo ya sanya adda ya datse hannun sa" "Innalillahi wa inna ilaihiraji'un wannan wace irin masifa ce, Allah ka rabamu da mugun ji da mugun gani" Nisawa yayi
"Dan Allah Maa kozaki je din" Tana sauke numfashi tace
"Ea muje babu damuwa wlh"
**************
Bayan isha hafsat shiryawa tayi cikin shigar k'ananun kaya riga da kuma wando sedai rigar ta kawo cinyarta, hula kad'ai ta saka tafice waje, duk yanayin sanyin garin dad'i sosai yake mata, wak'enta take tana zagayar interlock kamar kullum, yau kanta zafi yake mata, tanason sanin gaskiyar abinda yake tafiya arayuwar Hammood, ada be dameta ba sam amma yanzu dataga Ammun ta acikin damuwar halin da Hammood yake ciki taji tashiga damuwa sosai, mesa to zasu tasoshi agaba? karo tayi da mutum da sauri ta d'ago cikin bada hak'uri, karo tayi da Bilal lokaci d'aya plan d'inta ya bijiro mata, da sauri ta sakar masa murmushi
"Ya kake" ta furta tana tsatsaresa da ido, shi d'inma yana murmushin sa me sanyi yace
"Am cool dear n u? Tana meci gaba da murmushin ta tace
"Same here" Hanyar barin wurin tabi yad'an had'a da gudu ya sameta
"Fine girl bazaki bari muyi hira ba" Dariya tayi tana kallon sa
"Hira fa kace wane irin hira? d'age mata girarsa yayi "Labarin U.S zan baki, harma wataran in kaiki yawo" Jinjina kanta tayi
"Danaji dad'i kuwa, to meye labarin U.S d'in? Murmushin sa ya fad'ad'a
"So ur this kind" Dariya siririya tayi "Kamun kamada wanda na sanine a Nigeria" Kallonta yayi
"Nikuwa kinga wannan kyakyawar fuskar ban tab'a tsammanin akwai irinta a Nigeria ba sam, dan ban tab'a ganin irin taba" Dariya ta kumayi
"kana kamada khairiyya sosai, kai d'an uwanta ne ? Shafar sumar kansa yayi "Yea she's my Lil sis" tab'e baki Hafsat tayi
"But you look younger, tafika fuskan girma" Dariya yayi "A gat a fine baby face u know, haka aketa cewa tuni, agarin nan zokiga 'yan matan dake bina tsabar kyauna, nifa kawai dan ina k'yank'yamin fatan turawan nan ne, hajiya da nayi kud'i" Dariya tayi
"Kai ai Yariman babban masarauta ne babukai babu auren mejan kunne" Dariya yayi
"I hate all those sarauta stuffs shisa nafi k'aunar zamana anan kawai, ka dinga maka manyan kaya kenan kaman limamin masallacin maka ina zan iya ka garin zafin azaba" Hara rarsa tayi
."Badai kada yanda zakayi gari nakune sarauta takuce, sarki kuma semun radaka ehe" Dariya yayi ya kula tanada son zolaya, barkwanci abakinta kaman jamfa a jos
"Idan zaki zama sarauniyar ai zan yarda koma gobe a rad'a kai koma yanzu ne" Kallon gefen fuskar sa tayi ta yatsine fuska
"Magana ta Allah kamun kyau da yawa, nifa bannson namiji yacika kyau, bakinka kamar na mata, ido a manya manya, dogon siririn hanci suma kamar jini arabi ina zan kaika, bi d'an daidai nakeso wanda bata haddasa hawan jini" Dariya yayi har yana rik'e ciki yanxu kam
"Kinganki wani kyau, kyau gashinan a gunki yana zuba muna kwashe wa" Dariya tayi bataso ya saba sosai da ita dan ita amfani kawai zatayi dashi don cimma wata manufarta
"Yanxu Ammu zata soma nemana, zanje saga ciki nagode daka d'eban kewa" Murmushi yayi
"kozan samu number waya, so bake wai kozan samu daman kafa gwamnati na agunki inga kozan iya komawa Nigeria" Bata b'ata lokaci ba ta bashi, kafin tamai sallama kukan Bahar ne ya d'auki hankalinta!! Da sauri tayi wurinta ta rik'eta
"Ammu lafiya dai? tana jan majina tace "Hoo ni Bahar, ina ganin tashin hankali, yanzu akamun waya wai Barratu tanata zubar da jini ga aman jini kuma, ina zanshiga inga haske, gwanda kawai in tafi gida, ku kirawomun Hammude ya sakani a jirgi gida zan tafi" Rarrashinta ta hauyi suka d'unguma part d'in, kallo d'aya yayiwa Hafsat ya d'auke kansa idan nan yayi jajir tamkar wanda ya had'iyi d'anyen attauhu, Bahar ya rik'e yana bata magana jin bayanin datake, an gaya masa tinda rana ya mata banza ne sabida bayason ta tashi hankalin ta, ya hana a gaya mata yarasa wanne wawan ne ya sanar mata
"Bahar wanne jirgi zamu samu zuwa Nigeria kai tsaye yanzu" Khairiyya ta furta cikeda k'osawa da kukan da tsohuwar keyi musu, cikin masifa Bahar tace
"Mad'aurin auren ubanki da uwaki zakije ki tambaya, ja'irar yarinya ni zaki gayawa D'ibar albarka la'ananniya, wlh ki fita a idona ba dake nake magana kinaji na" Ta kuma share majinar data zubo mata sanadin kukan datayi, Hafsat ya rubuta w
"Ki rarrasheta zuwa safiya, inshaa Allah zamu samu jirgin daze tafi da ita" Haka sukayita bata baki harta dena kukan bayan ankira mata barran sunyi magana da ita.
**************
Tafiyar Bahar Nigeria ya tilastawa Hafsat komawa b'angaren su Hammood, wanda sam batason abinda ze had'asu da khairiyya dan kuwa cin kashi khairiyya ke mata har'a gaban kuyangi da bayi, batason yanda take yarfata amma yata iya Bahar ce tace lallai bazata barta ita kad'ai ba. Yauma kamar kullum tayi shirin makaranta tsaf da ita, tayi kyau dukda bata saka makeup ba,k'amshi kuwa sekace wacce zataje gasar wanda tafi kowa kamshi a nahiyar africa, kai tsaye kitchen ta shiga ta dafa spicy noodles ta fito dashi a hannu cikin plate, time take kallo idan ta wuce 7 Bus ze barta gashi yanzu 6:48 am, ganin khairiyya a main parlor ba k'aramin haushi ya bata ba, ta tsani ganin wannan yar anacen antyn masifaffun duniya, bata kalleta ba tace
"Barka da asuba" Kallon tsana khair ta wurga mata sannan tace
"Bani wannan kije ki dafa wani, dama yunwa ta fito dani" Gwalo ido tayi tana kallon ta
"Zanyi late sosai a school,.yanzu 11 mns ya ragemun bus yazo, inban fitaba zasu barni" kallon kinma rainani ta mata sannan tace
"Zaki bani kokuma saina mareki" Tab'e baki tayi
"Nida abuncina kuma aci zalina a k'wacen" harara khairiyya takai mata kafin tayi magana Hammood ya fito, matsawa tayi da sauri kusa dashi
"Honey kaga yarinyar nan, na saka an dafamun Noodles inaso zanci yunwa nakeji, ta k'wace a hannun Illele wai ita zataci tace school na gaya mata yunwa nakeji wai sedai naci kaina" A fusace ya tako tazo ya karb'e plate d'in a hannunta yana shirin mik'awa khairiyya Hafsat ta saita k'afanta ta ruga ta bige plate d'inta ta auna aguje
"Mugwaye zakuci zalina, Allah yafiku wlh sedai duk mu rasa" Sarkin yak'in magudanan africa ta yamma aguje shima yabita,cikin ikon Allah yau agate ya damk'o hannun ta!!
*Mom Nu'aiym*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA GOMA SHA SHIDA*
Kawai tsayawa yayi yana kallonta sanda take haki alamar tasha gudu, yanayin idanta dariya ma yaso bashi, ya kula hafsat rigimammiya ce tak'in k'arawa, tanada neman tsokana ainun, batada tsoro sam sannan bata b'oye b'oye, idan dai akan gaskiyar ta take tokoda kasheta za'ayi zata tsayawa kanta, zuwa yanzu ya soma gane cewar bazata dena sakashi gudu ba, shikuwa gudun dama tammar jiransa yake, duk sanda yaga ta ruga idan ba binta yayiba ba dad'i yakeji ba, hannunta ya sake, itama seta tsaya tana kallon sa, turo baki tayi gaba
"Idan kaci zalina Allah yana kallon ka" D'an zabura yayi tamkar ze kuma rik'ota ta arce da gudun fanfalak'i batako waigo saba, daidai titi Bus d'insu ya tsaya, da sauri ta shige tana lek'ensa, shi d'inma tsaye yayi har seda Bus d'in nasu ya b'acewa ganin sa, yana juyawa ya koma ciki da murmushi d'auke a fuskar sa kawai yayi karo da Khairii, d'anja baya yayi ya akayi besan da zuwan taba, ko k'amshin turarenta ma beji ba, koda yake gaba d'aya daddad'an k'amshin arab oud na hafsat ya gama mamaye ilahirin wurin, had'e fuska tayi
"Mahaifina Bashida lafiya momy, bashida mata kuma.Mahaifiyata ta rasu shekaru hud'u baya, kullum nine a tare dashi, ina tausayin sa ga jikin tsufa ga kuma rashin mace, idanda zaki taimakeni damunje kun gaisa" Kallon sa tayi cikin jimami
"Kaddai baya iya tashi? share k'wallan daya gangaro masa a ido yayi sannan yace
"Yana iya tashi sosai ma, yana yawon sa sedai hannu d'ayane bashida shi, yana shan wahalan rashin hannun sabida da jikin stufa abun ya sameshi garin k'wak'ule gaban yaran mutane yayi karo da wanda baze hak'uraba ya guntule hannun" Da sauri ta kallesa
"Subhanallah Muhseen, yaran mutane kuma? Kawar da kansa yayi gefe yace "Ea fa, mahaifina mutum ne me tsananin dukiya da tarin kud'i, sesa matsalar sa d'aya son b'ata yara k'anana, bak'in cikin sa ya kashe mahaifiya ta, anyi anyi ya dena be dena ba seda ya kawo me gadi buzu yaci karo da mahaukaci ya tab'a masa farjin 'yarsa kafin na dawo ya sanya adda ya datse hannun sa" "Innalillahi wa inna ilaihiraji'un wannan wace irin masifa ce, Allah ka rabamu da mugun ji da mugun gani" Nisawa yayi
"Dan Allah Maa kozaki je din" Tana sauke numfashi tace
"Ea muje babu damuwa wlh"
**************
Bayan isha hafsat shiryawa tayi cikin shigar k'ananun kaya riga da kuma wando sedai rigar ta kawo cinyarta, hula kad'ai ta saka tafice waje, duk yanayin sanyin garin dad'i sosai yake mata, wak'enta take tana zagayar interlock kamar kullum, yau kanta zafi yake mata, tanason sanin gaskiyar abinda yake tafiya arayuwar Hammood, ada be dameta ba sam amma yanzu dataga Ammun ta acikin damuwar halin da Hammood yake ciki taji tashiga damuwa sosai, mesa to zasu tasoshi agaba? karo tayi da mutum da sauri ta d'ago cikin bada hak'uri, karo tayi da Bilal lokaci d'aya plan d'inta ya bijiro mata, da sauri ta sakar masa murmushi
"Ya kake" ta furta tana tsatsaresa da ido, shi d'inma yana murmushin sa me sanyi yace
"Am cool dear n u? Tana meci gaba da murmushin ta tace
"Same here" Hanyar barin wurin tabi yad'an had'a da gudu ya sameta
"Fine girl bazaki bari muyi hira ba" Dariya tayi tana kallon sa
"Hira fa kace wane irin hira? d'age mata girarsa yayi "Labarin U.S zan baki, harma wataran in kaiki yawo" Jinjina kanta tayi
"Danaji dad'i kuwa, to meye labarin U.S d'in? Murmushin sa ya fad'ad'a
"So ur this kind" Dariya siririya tayi "Kamun kamada wanda na sanine a Nigeria" Kallonta yayi
"Nikuwa kinga wannan kyakyawar fuskar ban tab'a tsammanin akwai irinta a Nigeria ba sam, dan ban tab'a ganin irin taba" Dariya ta kumayi
"kana kamada khairiyya sosai, kai d'an uwanta ne ? Shafar sumar kansa yayi "Yea she's my Lil sis" tab'e baki Hafsat tayi
"But you look younger, tafika fuskan girma" Dariya yayi "A gat a fine baby face u know, haka aketa cewa tuni, agarin nan zokiga 'yan matan dake bina tsabar kyauna, nifa kawai dan ina k'yank'yamin fatan turawan nan ne, hajiya da nayi kud'i" Dariya tayi
"Kai ai Yariman babban masarauta ne babukai babu auren mejan kunne" Dariya yayi
"I hate all those sarauta stuffs shisa nafi k'aunar zamana anan kawai, ka dinga maka manyan kaya kenan kaman limamin masallacin maka ina zan iya ka garin zafin azaba" Hara rarsa tayi
."Badai kada yanda zakayi gari nakune sarauta takuce, sarki kuma semun radaka ehe" Dariya yayi ya kula tanada son zolaya, barkwanci abakinta kaman jamfa a jos
"Idan zaki zama sarauniyar ai zan yarda koma gobe a rad'a kai koma yanzu ne" Kallon gefen fuskar sa tayi ta yatsine fuska
"Magana ta Allah kamun kyau da yawa, nifa bannson namiji yacika kyau, bakinka kamar na mata, ido a manya manya, dogon siririn hanci suma kamar jini arabi ina zan kaika, bi d'an daidai nakeso wanda bata haddasa hawan jini" Dariya yayi har yana rik'e ciki yanxu kam
"Kinganki wani kyau, kyau gashinan a gunki yana zuba muna kwashe wa" Dariya tayi bataso ya saba sosai da ita dan ita amfani kawai zatayi dashi don cimma wata manufarta
"Yanxu Ammu zata soma nemana, zanje saga ciki nagode daka d'eban kewa" Murmushi yayi
"kozan samu number waya, so bake wai kozan samu daman kafa gwamnati na agunki inga kozan iya komawa Nigeria" Bata b'ata lokaci ba ta bashi, kafin tamai sallama kukan Bahar ne ya d'auki hankalinta!! Da sauri tayi wurinta ta rik'eta
"Ammu lafiya dai? tana jan majina tace "Hoo ni Bahar, ina ganin tashin hankali, yanzu akamun waya wai Barratu tanata zubar da jini ga aman jini kuma, ina zanshiga inga haske, gwanda kawai in tafi gida, ku kirawomun Hammude ya sakani a jirgi gida zan tafi" Rarrashinta ta hauyi suka d'unguma part d'in, kallo d'aya yayiwa Hafsat ya d'auke kansa idan nan yayi jajir tamkar wanda ya had'iyi d'anyen attauhu, Bahar ya rik'e yana bata magana jin bayanin datake, an gaya masa tinda rana ya mata banza ne sabida bayason ta tashi hankalin ta, ya hana a gaya mata yarasa wanne wawan ne ya sanar mata
"Bahar wanne jirgi zamu samu zuwa Nigeria kai tsaye yanzu" Khairiyya ta furta cikeda k'osawa da kukan da tsohuwar keyi musu, cikin masifa Bahar tace
"Mad'aurin auren ubanki da uwaki zakije ki tambaya, ja'irar yarinya ni zaki gayawa D'ibar albarka la'ananniya, wlh ki fita a idona ba dake nake magana kinaji na" Ta kuma share majinar data zubo mata sanadin kukan datayi, Hafsat ya rubuta w
"Ki rarrasheta zuwa safiya, inshaa Allah zamu samu jirgin daze tafi da ita" Haka sukayita bata baki harta dena kukan bayan ankira mata barran sunyi magana da ita.
**************
Tafiyar Bahar Nigeria ya tilastawa Hafsat komawa b'angaren su Hammood, wanda sam batason abinda ze had'asu da khairiyya dan kuwa cin kashi khairiyya ke mata har'a gaban kuyangi da bayi, batason yanda take yarfata amma yata iya Bahar ce tace lallai bazata barta ita kad'ai ba. Yauma kamar kullum tayi shirin makaranta tsaf da ita, tayi kyau dukda bata saka makeup ba,k'amshi kuwa sekace wacce zataje gasar wanda tafi kowa kamshi a nahiyar africa, kai tsaye kitchen ta shiga ta dafa spicy noodles ta fito dashi a hannu cikin plate, time take kallo idan ta wuce 7 Bus ze barta gashi yanzu 6:48 am, ganin khairiyya a main parlor ba k'aramin haushi ya bata ba, ta tsani ganin wannan yar anacen antyn masifaffun duniya, bata kalleta ba tace
"Barka da asuba" Kallon tsana khair ta wurga mata sannan tace
"Bani wannan kije ki dafa wani, dama yunwa ta fito dani" Gwalo ido tayi tana kallon ta
"Zanyi late sosai a school,.yanzu 11 mns ya ragemun bus yazo, inban fitaba zasu barni" kallon kinma rainani ta mata sannan tace
"Zaki bani kokuma saina mareki" Tab'e baki tayi
"Nida abuncina kuma aci zalina a k'wacen" harara khairiyya takai mata kafin tayi magana Hammood ya fito, matsawa tayi da sauri kusa dashi
"Honey kaga yarinyar nan, na saka an dafamun Noodles inaso zanci yunwa nakeji, ta k'wace a hannun Illele wai ita zataci tace school na gaya mata yunwa nakeji wai sedai naci kaina" A fusace ya tako tazo ya karb'e plate d'in a hannunta yana shirin mik'awa khairiyya Hafsat ta saita k'afanta ta ruga ta bige plate d'inta ta auna aguje
"Mugwaye zakuci zalina, Allah yafiku wlh sedai duk mu rasa" Sarkin yak'in magudanan africa ta yamma aguje shima yabita,cikin ikon Allah yau agate ya damk'o hannun ta!!
*Mom Nu'aiym*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA GOMA SHA SHIDA*
Kawai tsayawa yayi yana kallonta sanda take haki alamar tasha gudu, yanayin idanta dariya ma yaso bashi, ya kula hafsat rigimammiya ce tak'in k'arawa, tanada neman tsokana ainun, batada tsoro sam sannan bata b'oye b'oye, idan dai akan gaskiyar ta take tokoda kasheta za'ayi zata tsayawa kanta, zuwa yanzu ya soma gane cewar bazata dena sakashi gudu ba, shikuwa gudun dama tammar jiransa yake, duk sanda yaga ta ruga idan ba binta yayiba ba dad'i yakeji ba, hannunta ya sake, itama seta tsaya tana kallon sa, turo baki tayi gaba
"Idan kaci zalina Allah yana kallon ka" D'an zabura yayi tamkar ze kuma rik'ota ta arce da gudun fanfalak'i batako waigo saba, daidai titi Bus d'insu ya tsaya, da sauri ta shige tana lek'ensa, shi d'inma tsaye yayi har seda Bus d'in nasu ya b'acewa ganin sa, yana juyawa ya koma ciki da murmushi d'auke a fuskar sa kawai yayi karo da Khairii, d'anja baya yayi ya akayi besan da zuwan taba, ko k'amshin turarenta ma beji ba, koda yake gaba d'aya daddad'an k'amshin arab oud na hafsat ya gama mamaye ilahirin wurin, had'e fuska tayi