Sashe 13
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Hammude ya zab'i barin k'asar, yakuma ce aure zeyi dasu duka amma se bayan shekara d'aya sabida haka yanda yakeso haka za'a masa, a k'ara masa da miliyan goma sabida yanayin tafiya, a bashi bayi maza da mata ko wanne b'arin k'waya goma sannan kuma kamar ko yaushe a karrama tafiyarsa" Badan sarki yaso hukun cinba ya amsa komai da "to"
"Yarinyar da ake magana akanta a mayarmun ita b'angarena kafin musamu iyayenta,kuma kafin ta samu lafiya" Nanma To aka amsa mata dashi ba musu ta kuma cewa
"Tafiyar sa Nanda sati biyu nakeso a shirya komai" Cikin girmamawa Sarki yace
"Amma ya dace yaje yaga ita Khairiyya d'in, tunda yake ba sanin juna sukayi ba Ammu, kinga daganan ma sesu fahimci juna kafin yabar k'asar kuma" Jinjina kanta tayi alamun gamsuwa sannan tace
"Zeje ya ganta" Iyakar abinda tace kenan ta juya, Barra da sauri tabi bayan ta cikin sassarfa, gogan ko motsawa beyi ba daga inda yake har ammu dabar fadar, Me martaba yayi fushi sosai da faruwar wannan tozarcin, Takowa yayi har zuwa gaban hammood ya tsoma idansa ana sa, shikuwa yana nan tsaye tamkar wani statue, ganin idan Me martaba ya masa k'warjini ya sanyashi sauke nasa idan a k'asa acikin zuciyar yace "Abi am so sorry" A sarari kuwa idan nan yayi jajir, cikin murya kamar meyin rad'a Me martaba yace
"You broke ur promise Hammood, haka mukayi dakai? da dare ka sameni a taska" Lumshe idansa yayi yana tunano alk'warin dayayiwa mahaifin nasa amma ya zeyi, Abi d'insa ya sauya masa, Abi ya soma bin maganar mazuga, Abi yabi layin masu yi masa caaa a kullum, Abi yana d'aukan komai dayaji da zafi akan sa koda bekai abun zafi ba ya zeyi? D'aga masa kansa kawai yayi alamar to ya kauce daga wurinsa ya juya, yau beyi guduba a hankali ya taka har gaban D'an galadima daketa muzurai cikin tashin hankali, kallon juna sukayi na seconds haka, sannan se Mood ya soma wani shu'umin murmushi a hankali har Murmushin sa ya koma dariya mara sauti, ilahirin k'irjinsa da kafad'unsa sesuka soma cirawa alamar dariyar daga k'irjin sa take, seda yayi me isarsa sannan ya dafa kafad'ar sa yana bubbuga, ya masa tumb's up sannan da yare irin nasu na kurame ya soma demonstration da hannu, duk wanda yasan abinda yake nufi ya gano cewa D'an galadima yake
"Kayi kok'ari sosai da tsaya akan kalamanka na cewa seka rigani haihuwar magajin ka bayan ka zama sarki! Yana kaiwa ya shiga aikin gudun daya saba yabar cikin fadar kowa yayi sororo ido ya koma akan D'an Galadima.
******************
Shigowar message da code d'inda kairiyya ta baiwa Bilal ne ya bata daman saving number sa, wanda dama ka'idane idan batayi saving number mutum ba yayi kad'an ya sameta a waya, bayan kamar 30mns da shigowar Text message d'in sega kiransa ya shigo seda ya kusan katsewa sannan ta d'auka amma batace komai ba shine yace
"Your Royal Highness, barka da wannan lokacin" Murmushi tayi, kafin tace
"Bilal" Lumshe idansa yayi jinta kira sunan sa da wata zazzak'ar murya sannan yace
"Your Majesty" Murmushi taketa zubawa kafin tace
"Ya akayi?
"Nakira ne kawai in gaisheki ur highness, dafatar kin tashi lafiya" Nisawa tayi tayi wani juyi akan k'aton gadon ta sannan tace
"Na tashi mana amma na gagara tashi daga kan gado, Anna na batazo ta tasheni ba, fushi takeyi dani"
"Eyyah me kika mata haka" Tabare fuska tayi wane zatayi kuka tamkar yana ganin ta
"Toba kawai dannace zanje wurin Momyna ba, its being long na ganta fa almost 2yrs, they are making things hard for me i really wanna see my mother" ta k'arashe maganar cikin kuka med'an sauti, Bilal a take ya rud'e dama ba laifi Bilal akwai tausayi
"Nooo please do not cry, kuka dai da kanki ur highness kiyi hak'uri, zaki ganta kuma Anna zata dena miki fushi, amma me kikawa Annah?
"Granny wai? ka rabu da ita just because i refuses to eat, shikenan fa, kuma tasan bazan iya hak'ura take fushi dani ba"
"Eyyah, kinga nima zan miki fushi akan zama da yunwa, kawai tashi zakiyi kije ki gaidata sekici abinci agabanta, shikenan fad'a ya k'are and issue na ganin mommyn ki, zamuyi magana daga baya inshaa Allah zanzo da idea yanda zakije gareta" Mirginawa tayi jin maganar sa ta k'arshe
"Bazasu barni bafa, ga kuma yaa Bilal baya nan" Yana murmushi tamkar tana gabansa yace
"But am here, am here for you, waye Yaa Bilal?"
"My only Brother yana U.S idanda yana nan zakaga koda kowa be yadda ba, ze sace ni mu gudu gunta, tafiyan awa nawane dududu"
"Ayya, thank God another yaa Bilal is here.... Dariya me sauti tayi
"Alright then bye bye" Yana murmushi yace
"Ok bye" suka ajiye wayoyin kowa yaji dad'in maganar sa da d'an uwansa, Bilal kansa ya soma juyawa akan khairiyya, zuciyarsa tanaso koda fyad'ene yayiwa khairiyya amma cen k'ark'ashin zuciyar sa so yake ya k'aryata hakan, dukda haka yayi k'udirin abinda duk yayi niyya akan khairiyya baze fasa ba.
*******************
Kallon sosai Dr Sunita kewa Momy, harga Allah tausayin k'awarta takeji, cikin rashin kuzari tace tana kallon ta
"Bintu banaji kinawa kanki adalci akan lafiyarki, hawan jini ba cuta bace ta wasa Binta, ni ina gaya miki gaskia ne ba'a matsayin likitaba ina gaya miki gaskiya ne a matsayina na k'awarki, abu seya hauhawa yake kaman farashi, me kika nema a rayuwa kika rasa da zaki cutar da kanki har haka? Dafe kai Momy tayi
"Sunita akwai wani abu dake damuna ne dana kasa ciresa a raina nakuma kasa denawa dukda nasan girman zunubin danake kwasa, ina kuma kyautatawa kaina rayuwa mara kyau a rana gobe k'iyama" Da sauri sunita ta ajiye biro dake hannun ta
"Subhanallah Bintu, wannan wace irin magana sekace wacce tayi kisan kai? Nisawa tayi
"Sunita yau zan bayyana miki labarin koni wacece kamar yanda kika dad'e kina son sanin ainahin ni wacece, tattare nutsuwa sunita tayi tana hanko tashin hankali sosai a fuskarta client d'in nata kuma friend d'inta.....
Fatima Bintu zuhrah wad'annn sune sunayen da ake kiran bintu dasu, mahaifin Bintu, sananne ne kuma me kud'i ne sosai d'an boko ne kuma d'an kasuwa sunansa Alhaj Mamman me Tabarau. Bintu ita kad'ai k'wallin k'wal Allah ya azurta Mamman me tabatau da ita shi da matarsa Khadeeja wacce itama ta kasance 'yar boko sedai asalinta ba 'yar Nigeria bace 'yar mutan sudan ce a wata ziyara dayakai k'asar ta aiki suka had'u soyayya me tsanani tashiga tsakanin su, a haka ya daddage seda yaga an aura masa khadeeja sannan hankalin sa ya kwanta, ya kwasota gaba d'aya suka dawo Nigeria inda mutane ukune kawai suka rakota. Soyayya lafiyayya aka k'ulla tsakanin Mamman da khadeeja agidan aurensu, amma me seda suka shuka shekaru goma cur kafin Allah ya baiwa khadeejah ciki ta haifi Fatima Bintu, bayan haihuwar Fatima Bintu da shekaru uku khadeeja ta samu ciki wanda agarin haihuwar sa da 'yar da uwar duk suka koma ga Allah, wannan mutuwar ta girgiza Mamman kasancewar shifa bashida wasu 'yan uwa a birni duk suna k'auye kuma baze tab'a barin Bintu ta koma sudan gun dangin mahaifiyar taba, wannan dalilin ya sanya yaje ya sanar abokin sa, sarkin Baihatul mulk,inda atake rik'on Bintu ya koma wannan masarautar, sedai akan dole suka barta tayi karatun boko me zurfi harta zama Banker! a wannan yanayin ne sarki Abduljabar ya dan tsohon sarkin baiha ya ganta yace yanaso, ba musu aka aura masa ita mahaifinta se murna yake, dama dangin babarta sunso sanin inda take yaki gayamusu gudun kada su karb'e 'yarsu se lokacin aurenta aikuwa sukace bazasu zoba sunbar masa 'yar ala dole ya shafa musu lafiya.
Auren khadeeja da Abduljabar beyi shekaru biyar ba alokacin ta haifi yaranta duka biyu Bilal me shakru hud'u da kuma Khairiyya 'yar wata shida me martab'a na wancen lokaci ya rasu, hakan ya tilastawa Abdullajabr zama sarkin baihatul Mulk meci yanzu, a wannan gab'ar Abduljabar yace Lallai se khadeeja ta ajiye aikinta dan kuwa matar sarki babu ita babu zuwa aiki ita kuwa ta kafe akan tana jin dad'in aikinta babu wanda ya isa ya hanata, mahaifinta ma yace ta hak'ura amma ta kafe, a haka shekara bata zago ba mahaifin nata ma yace ga garinku. Abduljabbar ba yanda beso khadeeja ta hak'ura ba amma tak'i daga k'arshe tace lallai seya saketa, mahaifiyar Abduljabbar Anna mulk tayi tayi akan ta hakura ta kafe taki, haka suka k'yaleta taci gaba da zuwa aikin bankin datakeyi.
"Yarinyar da ake magana akanta a mayarmun ita b'angarena kafin musamu iyayenta,kuma kafin ta samu lafiya" Nanma To aka amsa mata dashi ba musu ta kuma cewa
"Tafiyar sa Nanda sati biyu nakeso a shirya komai" Cikin girmamawa Sarki yace
"Amma ya dace yaje yaga ita Khairiyya d'in, tunda yake ba sanin juna sukayi ba Ammu, kinga daganan ma sesu fahimci juna kafin yabar k'asar kuma" Jinjina kanta tayi alamun gamsuwa sannan tace
"Zeje ya ganta" Iyakar abinda tace kenan ta juya, Barra da sauri tabi bayan ta cikin sassarfa, gogan ko motsawa beyi ba daga inda yake har ammu dabar fadar, Me martaba yayi fushi sosai da faruwar wannan tozarcin, Takowa yayi har zuwa gaban hammood ya tsoma idansa ana sa, shikuwa yana nan tsaye tamkar wani statue, ganin idan Me martaba ya masa k'warjini ya sanyashi sauke nasa idan a k'asa acikin zuciyar yace "Abi am so sorry" A sarari kuwa idan nan yayi jajir, cikin murya kamar meyin rad'a Me martaba yace
"You broke ur promise Hammood, haka mukayi dakai? da dare ka sameni a taska" Lumshe idansa yayi yana tunano alk'warin dayayiwa mahaifin nasa amma ya zeyi, Abi d'insa ya sauya masa, Abi ya soma bin maganar mazuga, Abi yabi layin masu yi masa caaa a kullum, Abi yana d'aukan komai dayaji da zafi akan sa koda bekai abun zafi ba ya zeyi? D'aga masa kansa kawai yayi alamar to ya kauce daga wurinsa ya juya, yau beyi guduba a hankali ya taka har gaban D'an galadima daketa muzurai cikin tashin hankali, kallon juna sukayi na seconds haka, sannan se Mood ya soma wani shu'umin murmushi a hankali har Murmushin sa ya koma dariya mara sauti, ilahirin k'irjinsa da kafad'unsa sesuka soma cirawa alamar dariyar daga k'irjin sa take, seda yayi me isarsa sannan ya dafa kafad'ar sa yana bubbuga, ya masa tumb's up sannan da yare irin nasu na kurame ya soma demonstration da hannu, duk wanda yasan abinda yake nufi ya gano cewa D'an galadima yake
"Kayi kok'ari sosai da tsaya akan kalamanka na cewa seka rigani haihuwar magajin ka bayan ka zama sarki! Yana kaiwa ya shiga aikin gudun daya saba yabar cikin fadar kowa yayi sororo ido ya koma akan D'an Galadima.
******************
Shigowar message da code d'inda kairiyya ta baiwa Bilal ne ya bata daman saving number sa, wanda dama ka'idane idan batayi saving number mutum ba yayi kad'an ya sameta a waya, bayan kamar 30mns da shigowar Text message d'in sega kiransa ya shigo seda ya kusan katsewa sannan ta d'auka amma batace komai ba shine yace
"Your Royal Highness, barka da wannan lokacin" Murmushi tayi, kafin tace
"Bilal" Lumshe idansa yayi jinta kira sunan sa da wata zazzak'ar murya sannan yace
"Your Majesty" Murmushi taketa zubawa kafin tace
"Ya akayi?
"Nakira ne kawai in gaisheki ur highness, dafatar kin tashi lafiya" Nisawa tayi tayi wani juyi akan k'aton gadon ta sannan tace
"Na tashi mana amma na gagara tashi daga kan gado, Anna na batazo ta tasheni ba, fushi takeyi dani"
"Eyyah me kika mata haka" Tabare fuska tayi wane zatayi kuka tamkar yana ganin ta
"Toba kawai dannace zanje wurin Momyna ba, its being long na ganta fa almost 2yrs, they are making things hard for me i really wanna see my mother" ta k'arashe maganar cikin kuka med'an sauti, Bilal a take ya rud'e dama ba laifi Bilal akwai tausayi
"Nooo please do not cry, kuka dai da kanki ur highness kiyi hak'uri, zaki ganta kuma Anna zata dena miki fushi, amma me kikawa Annah?
"Granny wai? ka rabu da ita just because i refuses to eat, shikenan fa, kuma tasan bazan iya hak'ura take fushi dani ba"
"Eyyah, kinga nima zan miki fushi akan zama da yunwa, kawai tashi zakiyi kije ki gaidata sekici abinci agabanta, shikenan fad'a ya k'are and issue na ganin mommyn ki, zamuyi magana daga baya inshaa Allah zanzo da idea yanda zakije gareta" Mirginawa tayi jin maganar sa ta k'arshe
"Bazasu barni bafa, ga kuma yaa Bilal baya nan" Yana murmushi tamkar tana gabansa yace
"But am here, am here for you, waye Yaa Bilal?"
"My only Brother yana U.S idanda yana nan zakaga koda kowa be yadda ba, ze sace ni mu gudu gunta, tafiyan awa nawane dududu"
"Ayya, thank God another yaa Bilal is here.... Dariya me sauti tayi
"Alright then bye bye" Yana murmushi yace
"Ok bye" suka ajiye wayoyin kowa yaji dad'in maganar sa da d'an uwansa, Bilal kansa ya soma juyawa akan khairiyya, zuciyarsa tanaso koda fyad'ene yayiwa khairiyya amma cen k'ark'ashin zuciyar sa so yake ya k'aryata hakan, dukda haka yayi k'udirin abinda duk yayi niyya akan khairiyya baze fasa ba.
*******************
Kallon sosai Dr Sunita kewa Momy, harga Allah tausayin k'awarta takeji, cikin rashin kuzari tace tana kallon ta
"Bintu banaji kinawa kanki adalci akan lafiyarki, hawan jini ba cuta bace ta wasa Binta, ni ina gaya miki gaskia ne ba'a matsayin likitaba ina gaya miki gaskiya ne a matsayina na k'awarki, abu seya hauhawa yake kaman farashi, me kika nema a rayuwa kika rasa da zaki cutar da kanki har haka? Dafe kai Momy tayi
"Sunita akwai wani abu dake damuna ne dana kasa ciresa a raina nakuma kasa denawa dukda nasan girman zunubin danake kwasa, ina kuma kyautatawa kaina rayuwa mara kyau a rana gobe k'iyama" Da sauri sunita ta ajiye biro dake hannun ta
"Subhanallah Bintu, wannan wace irin magana sekace wacce tayi kisan kai? Nisawa tayi
"Sunita yau zan bayyana miki labarin koni wacece kamar yanda kika dad'e kina son sanin ainahin ni wacece, tattare nutsuwa sunita tayi tana hanko tashin hankali sosai a fuskarta client d'in nata kuma friend d'inta.....
Fatima Bintu zuhrah wad'annn sune sunayen da ake kiran bintu dasu, mahaifin Bintu, sananne ne kuma me kud'i ne sosai d'an boko ne kuma d'an kasuwa sunansa Alhaj Mamman me Tabarau. Bintu ita kad'ai k'wallin k'wal Allah ya azurta Mamman me tabatau da ita shi da matarsa Khadeeja wacce itama ta kasance 'yar boko sedai asalinta ba 'yar Nigeria bace 'yar mutan sudan ce a wata ziyara dayakai k'asar ta aiki suka had'u soyayya me tsanani tashiga tsakanin su, a haka ya daddage seda yaga an aura masa khadeeja sannan hankalin sa ya kwanta, ya kwasota gaba d'aya suka dawo Nigeria inda mutane ukune kawai suka rakota. Soyayya lafiyayya aka k'ulla tsakanin Mamman da khadeeja agidan aurensu, amma me seda suka shuka shekaru goma cur kafin Allah ya baiwa khadeejah ciki ta haifi Fatima Bintu, bayan haihuwar Fatima Bintu da shekaru uku khadeeja ta samu ciki wanda agarin haihuwar sa da 'yar da uwar duk suka koma ga Allah, wannan mutuwar ta girgiza Mamman kasancewar shifa bashida wasu 'yan uwa a birni duk suna k'auye kuma baze tab'a barin Bintu ta koma sudan gun dangin mahaifiyar taba, wannan dalilin ya sanya yaje ya sanar abokin sa, sarkin Baihatul mulk,inda atake rik'on Bintu ya koma wannan masarautar, sedai akan dole suka barta tayi karatun boko me zurfi harta zama Banker! a wannan yanayin ne sarki Abduljabar ya dan tsohon sarkin baiha ya ganta yace yanaso, ba musu aka aura masa ita mahaifinta se murna yake, dama dangin babarta sunso sanin inda take yaki gayamusu gudun kada su karb'e 'yarsu se lokacin aurenta aikuwa sukace bazasu zoba sunbar masa 'yar ala dole ya shafa musu lafiya.
Auren khadeeja da Abduljabar beyi shekaru biyar ba alokacin ta haifi yaranta duka biyu Bilal me shakru hud'u da kuma Khairiyya 'yar wata shida me martab'a na wancen lokaci ya rasu, hakan ya tilastawa Abdullajabr zama sarkin baihatul Mulk meci yanzu, a wannan gab'ar Abduljabar yace Lallai se khadeeja ta ajiye aikinta dan kuwa matar sarki babu ita babu zuwa aiki ita kuwa ta kafe akan tana jin dad'in aikinta babu wanda ya isa ya hanata, mahaifinta ma yace ta hak'ura amma ta kafe, a haka shekara bata zago ba mahaifin nata ma yace ga garinku. Abduljabbar ba yanda beso khadeeja ta hak'ura ba amma tak'i daga k'arshe tace lallai seya saketa, mahaifiyar Abduljabbar Anna mulk tayi tayi akan ta hakura ta kafe taki, haka suka k'yaleta taci gaba da zuwa aikin bankin datakeyi.