Sashe 69
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Surbajo Mahaifiyar Hammood ƴar sarkin Fulanin wuro ce wato Marigayi Modibbo Djore, nice naje har garin a wancen lokacin na auro wa Tahir ita sabida Jarabar Maryama, sannan kuma dalilin auro masa sedan danganta kar dake tsakanin mahaifiya ta dasu, danni kakar data haifi uwata 'Yace awurin Sarkin Fulanin wuro tun suna ruga, mahaifiya ta ta rasu dan haka na haɗa su aure sabida ƙarfafa zumunci, ni Surbajo ƴar uwatace ta jini, dan kuwa da kakar datafi haifi uwata da kakar datafi kakarta ƴan wa da ƙani ne, wannan shi ake kira TSINTAR AYA, Ayau tas na gama regaye aya ta na tattare tsakuwar na watsar ys tsbbata zuri'ata ta dawo wuri ɗaya, domin bayani a taƙai ce shine ita Hafsa 'ya ce awurin yayan Surbajo babba, kunga taubasan taka ta jini a tsakanin su. Zan iya fassara dalilin neman ran Hafsa, don kuwa ko durbajo anso a kasheta. A ƙabiƙar fulanin wuro akwai al'ada dake ɗaga darajar mace sabida ita bats mulki, sukan baiwa ƴar sarki mace damar yin mulki kafin taje gidan aure, se abinda ta faɗa akeyi idan ko bata auru ba haka zata ringa juya kowa har sanda tayi, wata al'ada ma idan sarki bashida mace to saukeshi ake, a cewar su zeyi baƙin mulki, ita Fulanin a sanina yaranta duka maza ne, na jima sosai banda labarin su basa zuwar mun bana je musu inaga hakan yanada alaƙa da asiri gaskiya danko Surbajo bata maganar su" Shiru kowa yana saƙe saƙen sa har sukaji sallama, me gadi ne ƴace anyi baƙi! Atake aka tarbesu nan aka zauna shaida juna inda Yayan surbajo yaji labarin ta suka rankaya zuwa Fada. Duk wannan budirin Hafsa bata san anayi ba, tanacen tana mita akan shegen yawon Hammood yasan mutane na farautar ransa!
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOƘ
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA ARBA'IN*
Gaba ɗaya a fadar Mai Martaba Sarki Tahir suka sauka inda ɗaukacin mutanen fadar suke. Aka kira Hafsa hsr khairiyya ma, Tiryan Tiryan Momy tayi bayani inda Sarkin Fulani ma yayi nashi jawabin,
"Sanda Tafiya aikin hajji ya kamani nabar Fulani ƙarama da juna biyu tsoho ma, amma ashe kuskuren lissafi muka samu, seya zamana tafiƴa ta da sati biyu ta haihu, koda na dawo anata farautar rayuwar ƴar, daga ƙarshe kuma se labarin ɓatar ƴar na samu ita kuma uwar tunda akaga gawar kuyangar ta seta shiga ruɗu, babu inda bamu shiga neman yarinyar ba amma bamu ssme ta, se muka ɗauka sun kashe ƴar dan haka muka haƙura" Kowa se jaddada godiya yake awurin Allah mabuwa yi. Hafsa kuwa kuka tiryan tiryan itada Baba Surbajo, nan Baba surbajo taga yayan ta Arzika aka shiga hirar yaushe gamo sun yada ta, anan takejin sabom labari wai sarki Tahir ya aika takarda me hatimin sa akai cewar Surbajo an kama ta da wani bawan sarki suna zina an kuma kashe ta itada bawan da yaran dats haifa dan haka karma masarautar ta ta kuskura ta ziyarce sa sun bashi mugun iri, wannan ne babban dalilin daya hanawa zuri'ar ta neman ta duk tsawon wannan lokacin akan tayi abun kunya ta mutu a banza, kuma sun aiko takardar ban haƙuri aka mayar musu akan an raba jiha! Baba Surbajo tayi kuka iya kuka da kyar aka rarrashi juna.
*Bayan wata ɗaya*
Hafsa taje garin su tayi kwana 13 yau ta dawo, taga gata sosai kuma taje hsr wurin su Baba jere da ƙauƴen su budurwar kabeer inda acen sukaji labarin mutuwar ta bayan ta samu labarin mutuwar kabeer. Baba Suwai tasha kyaututtuka 'ƴar Shara ta zama sarauniya.
Sati biyu bayan dawowar ta dannan Mood ya dawo daga tafiyar aiki ta emergency daya je UK gaba ɗaya Hafsa tayi kewar sa, wata iriyar tsananin sha'awa ke damun ta tun bayan satin farko da saduwar su ta biyu. Tana part ɗin bahar tana fama dacin ƙwallon dabino ya shigo, sam bata zata cewar yau ze dawo ba kuma jiya da dare ma sunyi waya yau ne kaɗai bata samu wayar saba data kira. Da dauri ta miƙe ta falla aguje se cikin ƙirjin sa "Ga yaa Mood ga yaa Mood, yaa mood oyoyo" Ta ɗage ƙafafuwanta sama ta ƙanƙameshi. Kunkurunta ya riƙe ya soma juyi da ita yana zaga palon tana dariya, Bahar se murmushi take tana kallon su har ya dire ta, sumbatar ta yayi a goshi sannan yace
"Yar Fara kyakyawa Hafsa, kinyi babban suna Hafsa...." Dariya ita da Bahar sukayi sannan Bahar tace "Wayaga kurma anyi baki har waƙa kake?" Yana dariya ya zauna kusa da ita
"Bahar nayi kewar ki, yaushe wannan ta zo nan" Dariya tayi tace "Tunda safe fa, ka ganta nan muna faɗa da ita, bataci bata sha ƙwallon dabino dakake gani shine abincin ta" Kallon Bahar yayi da mamaki "ƙwallan dabino kuma? Wannan ai bazema ciwu ba ko?" karɓe zancen tayi
"ze ciwu mana, bakaga daɗin dayake mun ba wlh, idan ban shi nake ciba wani tashin zuciya nake, wani bin ma ko ƙamshin abinci banaso amma nikanci tuwon dawa miyar kuɓewa me man shanu da nonon shanu, yanzu ma shi nake jira a gamamun in tafi dashi cen" Da mamaki ya kums mayar da dubansa zuwa gs Bahar "Dawa kuma? Ya furta cikin mamaki da alamar Tambaya Bahar tace "Wannan da kake gani dawowar ta da sati biyu rak yanzu amma naci bone a hannun ta, yau wannan gobe wancen" Murmushi kawai yayi "To Allah ya kyauta" Shiru falon yayi ya ƙureta yanda take gwagwiyar ƙallon dabino harna wani lokaci sannan yace
"Ashe kuma Momy da Abbin Muhseen aure ya ɗauru? Yanxu nakeji shi kuma Bilal Ɓarayi sun shiga gidan sa sun kasheshi" Kallon sa tayi "Ea wlh, Allah gafarta masa, momy anje honey moon" Adaidai lokacin kuna Amina ta shigo falon, zama tayi ta gayar Mood yana fara'a ya amsa sannan yace
"Zanyi tafiya kuma na bada saƙo a baki kin karɓa? Sunne kai tayi a ƙasa "Ea na karɓa Allah ya ƙara ya girma" Gemun sa yaɗan ja "To kuma ina alƙawarin mu?" Rausayar da kanta tayi cike da kunya "Yana nan yariman yarimomi" Hafsa mugun haɗe rai tayi
"ke tashI Bar nan wajen" kallon mamaki Amina tayi mata "Zaki tashi ko dai na kakkarya ki" Sumsum ta miƙe, itama kuma Hafsa ta miƙe zatabar wurin! Fuuu, bayanta ysbi yanata kira bata saurare shiba har suka isa cikin gidan su. Kai tsaye ɗakinta ta wuce yabi ta hsr ciki zata shiga toilet ya riƙo hannun ta, juyo da ita yayi ta fuskance sa yace yana kallon ta "Damsel dirowa na ina zanzari zan ganki seki fara halinki? Hawaye ne shaa a idanta "Kaine kake cewa zaka suri Amina, kanata mata murmushin soyayya agaba na, imma soyayya zakuyi ku bari kuyi auren tukunna"Murmushi yayi "Blood kinfi ƙarfin amiki kishiya da baiwa, Muhseen zata aura dashi na haɗasu shine saƙon danake cewa ta karɓa, kuma tamun alƙawarin ta amince shine alƙawarin danake magana akai" Bayan hannu ta saka ta share hawayen ta sekuma ta rungume shi
"Dama jiya a waya baka saurare ni ba kace zakayi bacci abu nakeso in gaya maka" kallon ta ya ɗago yayi
"Menene kikeso ki gayamun" Shagwaɓe fuska tayi "Dabinon Uk nakeso ka saya mun inji ya ɗanɗanon ƙwallan sa yake" Wara idanshi yaƴi aƙamar mamaki "Damsel wai yaushe zaki girma ne? Kefa sarauni ya ce ta masarautu guda biyu, wowta kika mayar sutura" Turo baki tayi "Nadai gano kai kaɗai ne baka yaba mun, komai nayi s gunka wowta ne" Murmushi yayi
"To na dena yi haƙuri, inna koma zan saya miki" Bata yi magana ba se cura kanta a ƙirjin sa da tayi tana lumshe ido, da mamaki ya tsaya yana kallon ta sunkai 2 minute a haka kafin ta ɗago kanta taja numfashi me tsayi "Naƴi kewar ƙamshin jikin ka, wata ɗaya fa ban ganka ba kai bammaga alamar ka damu dani ba" Murmushi yayi "Damsel wlh nayi kewar ki, Allah ranar dana tunaki kawai kuka na saka, gaba ɗaya yanzu idan bama tare hsr wani zazzafan zazzaɓi nakeji" kallon ƙuri taƴi masa sannan ta juya masa baya
"Dazaka tafi ai Anty Khairiyya ka ɗauka kuka barni nini kaɗai, kunacen kunacin soyayyar k.. Dakatawa tayi ta kalle sa "Yaa mood mema kuke tayi wai duk tsawon sati biyu a Uk? Kafin yayi magana wayar sa tayi ringing da sauri ya zaro ta, sega hoton sa da khairiyya yana yawo an rubuta wa sunan ta My Princess tana zaune akan cinyar sa sun haɗa kai, wani wahalallen yawu ta haɗiya data rasa na meye sannan ta dube sa ya zare jikin sa daga nata juya sannan ya ɗauki kiran
"Riyyah dear how far? Ya furta yana ɗaga kiran daga ɓangaren ta tace "Abinci nake jira kazo muci kace zakaje ka dawo am really hungry" Ɗan waigawa yayi ya kalli Hafsa ds wutdiyar idon sa sannan yace,
"On my way, yanzu zan zo" Batace komai ba ta ajiye kiran ya waigo gaba ɗaya ya kalli Hafsa
"Am mun dawo a gajiye sosai, nazo kawai danna ganki bara naje naci abinci na kwanta na huta sena dawo anjima" Kawai se taji ba daɗi a ɗage tace,
"Allah ys huta gajiya" Ya juya shima yana tunanin anya hakan daidai ne kuwa? Wayar ta ta ɗakko ta kira Barratu tana ɗagawa suka gaisa tace
"Anty Barra dama tambayarki zanyi, nace da aka ɗaura aurenku da Yaa Sufyan satin dakukayi tafiya a tare kuna dawowa shekaranjiya a ina ya sauka? Murmushi Barra tayi "Kin dena fushin dani kenan, na aure mijin ƙawar ki? Ɗan Murmushi tayi "Anty ba fushi bane ba, kunyar Laurah nske wlh matuƙa" Tana murmushi tace
"Itama ta fahimci ƙaɗɗara ne, ba yanda zamuyi ne Hafsa, babu wanka a tsakanina da Jay ya sskeni kafin mutuwar sa na kammala idda ta da wuri kinsan yanda nake al'adata yace ze surenk danna rage damuwa ya zanyi Hafsa? Tana murnushin yaƙe tace "Haka Allah yaso ya tsara ba damuwa" Nisawa Barratu tayi
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOƘ
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA ARBA'IN*
Gaba ɗaya a fadar Mai Martaba Sarki Tahir suka sauka inda ɗaukacin mutanen fadar suke. Aka kira Hafsa hsr khairiyya ma, Tiryan Tiryan Momy tayi bayani inda Sarkin Fulani ma yayi nashi jawabin,
"Sanda Tafiya aikin hajji ya kamani nabar Fulani ƙarama da juna biyu tsoho ma, amma ashe kuskuren lissafi muka samu, seya zamana tafiƴa ta da sati biyu ta haihu, koda na dawo anata farautar rayuwar ƴar, daga ƙarshe kuma se labarin ɓatar ƴar na samu ita kuma uwar tunda akaga gawar kuyangar ta seta shiga ruɗu, babu inda bamu shiga neman yarinyar ba amma bamu ssme ta, se muka ɗauka sun kashe ƴar dan haka muka haƙura" Kowa se jaddada godiya yake awurin Allah mabuwa yi. Hafsa kuwa kuka tiryan tiryan itada Baba Surbajo, nan Baba surbajo taga yayan ta Arzika aka shiga hirar yaushe gamo sun yada ta, anan takejin sabom labari wai sarki Tahir ya aika takarda me hatimin sa akai cewar Surbajo an kama ta da wani bawan sarki suna zina an kuma kashe ta itada bawan da yaran dats haifa dan haka karma masarautar ta ta kuskura ta ziyarce sa sun bashi mugun iri, wannan ne babban dalilin daya hanawa zuri'ar ta neman ta duk tsawon wannan lokacin akan tayi abun kunya ta mutu a banza, kuma sun aiko takardar ban haƙuri aka mayar musu akan an raba jiha! Baba Surbajo tayi kuka iya kuka da kyar aka rarrashi juna.
*Bayan wata ɗaya*
Hafsa taje garin su tayi kwana 13 yau ta dawo, taga gata sosai kuma taje hsr wurin su Baba jere da ƙauƴen su budurwar kabeer inda acen sukaji labarin mutuwar ta bayan ta samu labarin mutuwar kabeer. Baba Suwai tasha kyaututtuka 'ƴar Shara ta zama sarauniya.
Sati biyu bayan dawowar ta dannan Mood ya dawo daga tafiyar aiki ta emergency daya je UK gaba ɗaya Hafsa tayi kewar sa, wata iriyar tsananin sha'awa ke damun ta tun bayan satin farko da saduwar su ta biyu. Tana part ɗin bahar tana fama dacin ƙwallon dabino ya shigo, sam bata zata cewar yau ze dawo ba kuma jiya da dare ma sunyi waya yau ne kaɗai bata samu wayar saba data kira. Da dauri ta miƙe ta falla aguje se cikin ƙirjin sa "Ga yaa Mood ga yaa Mood, yaa mood oyoyo" Ta ɗage ƙafafuwanta sama ta ƙanƙameshi. Kunkurunta ya riƙe ya soma juyi da ita yana zaga palon tana dariya, Bahar se murmushi take tana kallon su har ya dire ta, sumbatar ta yayi a goshi sannan yace
"Yar Fara kyakyawa Hafsa, kinyi babban suna Hafsa...." Dariya ita da Bahar sukayi sannan Bahar tace "Wayaga kurma anyi baki har waƙa kake?" Yana dariya ya zauna kusa da ita
"Bahar nayi kewar ki, yaushe wannan ta zo nan" Dariya tayi tace "Tunda safe fa, ka ganta nan muna faɗa da ita, bataci bata sha ƙwallon dabino dakake gani shine abincin ta" Kallon Bahar yayi da mamaki "ƙwallan dabino kuma? Wannan ai bazema ciwu ba ko?" karɓe zancen tayi
"ze ciwu mana, bakaga daɗin dayake mun ba wlh, idan ban shi nake ciba wani tashin zuciya nake, wani bin ma ko ƙamshin abinci banaso amma nikanci tuwon dawa miyar kuɓewa me man shanu da nonon shanu, yanzu ma shi nake jira a gamamun in tafi dashi cen" Da mamaki ya kums mayar da dubansa zuwa gs Bahar "Dawa kuma? Ya furta cikin mamaki da alamar Tambaya Bahar tace "Wannan da kake gani dawowar ta da sati biyu rak yanzu amma naci bone a hannun ta, yau wannan gobe wancen" Murmushi kawai yayi "To Allah ya kyauta" Shiru falon yayi ya ƙureta yanda take gwagwiyar ƙallon dabino harna wani lokaci sannan yace
"Ashe kuma Momy da Abbin Muhseen aure ya ɗauru? Yanxu nakeji shi kuma Bilal Ɓarayi sun shiga gidan sa sun kasheshi" Kallon sa tayi "Ea wlh, Allah gafarta masa, momy anje honey moon" Adaidai lokacin kuna Amina ta shigo falon, zama tayi ta gayar Mood yana fara'a ya amsa sannan yace
"Zanyi tafiya kuma na bada saƙo a baki kin karɓa? Sunne kai tayi a ƙasa "Ea na karɓa Allah ya ƙara ya girma" Gemun sa yaɗan ja "To kuma ina alƙawarin mu?" Rausayar da kanta tayi cike da kunya "Yana nan yariman yarimomi" Hafsa mugun haɗe rai tayi
"ke tashI Bar nan wajen" kallon mamaki Amina tayi mata "Zaki tashi ko dai na kakkarya ki" Sumsum ta miƙe, itama kuma Hafsa ta miƙe zatabar wurin! Fuuu, bayanta ysbi yanata kira bata saurare shiba har suka isa cikin gidan su. Kai tsaye ɗakinta ta wuce yabi ta hsr ciki zata shiga toilet ya riƙo hannun ta, juyo da ita yayi ta fuskance sa yace yana kallon ta "Damsel dirowa na ina zanzari zan ganki seki fara halinki? Hawaye ne shaa a idanta "Kaine kake cewa zaka suri Amina, kanata mata murmushin soyayya agaba na, imma soyayya zakuyi ku bari kuyi auren tukunna"Murmushi yayi "Blood kinfi ƙarfin amiki kishiya da baiwa, Muhseen zata aura dashi na haɗasu shine saƙon danake cewa ta karɓa, kuma tamun alƙawarin ta amince shine alƙawarin danake magana akai" Bayan hannu ta saka ta share hawayen ta sekuma ta rungume shi
"Dama jiya a waya baka saurare ni ba kace zakayi bacci abu nakeso in gaya maka" kallon ta ya ɗago yayi
"Menene kikeso ki gayamun" Shagwaɓe fuska tayi "Dabinon Uk nakeso ka saya mun inji ya ɗanɗanon ƙwallan sa yake" Wara idanshi yaƴi aƙamar mamaki "Damsel wai yaushe zaki girma ne? Kefa sarauni ya ce ta masarautu guda biyu, wowta kika mayar sutura" Turo baki tayi "Nadai gano kai kaɗai ne baka yaba mun, komai nayi s gunka wowta ne" Murmushi yayi
"To na dena yi haƙuri, inna koma zan saya miki" Bata yi magana ba se cura kanta a ƙirjin sa da tayi tana lumshe ido, da mamaki ya tsaya yana kallon ta sunkai 2 minute a haka kafin ta ɗago kanta taja numfashi me tsayi "Naƴi kewar ƙamshin jikin ka, wata ɗaya fa ban ganka ba kai bammaga alamar ka damu dani ba" Murmushi yayi "Damsel wlh nayi kewar ki, Allah ranar dana tunaki kawai kuka na saka, gaba ɗaya yanzu idan bama tare hsr wani zazzafan zazzaɓi nakeji" kallon ƙuri taƴi masa sannan ta juya masa baya
"Dazaka tafi ai Anty Khairiyya ka ɗauka kuka barni nini kaɗai, kunacen kunacin soyayyar k.. Dakatawa tayi ta kalle sa "Yaa mood mema kuke tayi wai duk tsawon sati biyu a Uk? Kafin yayi magana wayar sa tayi ringing da sauri ya zaro ta, sega hoton sa da khairiyya yana yawo an rubuta wa sunan ta My Princess tana zaune akan cinyar sa sun haɗa kai, wani wahalallen yawu ta haɗiya data rasa na meye sannan ta dube sa ya zare jikin sa daga nata juya sannan ya ɗauki kiran
"Riyyah dear how far? Ya furta yana ɗaga kiran daga ɓangaren ta tace "Abinci nake jira kazo muci kace zakaje ka dawo am really hungry" Ɗan waigawa yayi ya kalli Hafsa ds wutdiyar idon sa sannan yace,
"On my way, yanzu zan zo" Batace komai ba ta ajiye kiran ya waigo gaba ɗaya ya kalli Hafsa
"Am mun dawo a gajiye sosai, nazo kawai danna ganki bara naje naci abinci na kwanta na huta sena dawo anjima" Kawai se taji ba daɗi a ɗage tace,
"Allah ys huta gajiya" Ya juya shima yana tunanin anya hakan daidai ne kuwa? Wayar ta ta ɗakko ta kira Barratu tana ɗagawa suka gaisa tace
"Anty Barra dama tambayarki zanyi, nace da aka ɗaura aurenku da Yaa Sufyan satin dakukayi tafiya a tare kuna dawowa shekaranjiya a ina ya sauka? Murmushi Barra tayi "Kin dena fushin dani kenan, na aure mijin ƙawar ki? Ɗan Murmushi tayi "Anty ba fushi bane ba, kunyar Laurah nske wlh matuƙa" Tana murmushi tace
"Itama ta fahimci ƙaɗɗara ne, ba yanda zamuyi ne Hafsa, babu wanka a tsakanina da Jay ya sskeni kafin mutuwar sa na kammala idda ta da wuri kinsan yanda nake al'adata yace ze surenk danna rage damuwa ya zanyi Hafsa? Tana murnushin yaƙe tace "Haka Allah yaso ya tsara ba damuwa" Nisawa Barratu tayi