← Book details Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 31 OF 71

Sashe 31

Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"To Ammu inna dawo yau zansan abunyi kinga yanzu Bus ze iya tafiya yabarni" Janye mata tayi tana mata addu'a ita kuwan ta wuce tana tunanin yanda xata kaya ance yau zasuje da Hammood bud'e acc d'inta a bank..... Tundaga nesa ya kafeta da ido, tana sanye da skirt wanda kad'anne ya wuce cinya, doguwar safa ce a k'afarta har zuwan gwiwar ta sannan kuma da rufaffen takalmi a k'afarta fari kamar yanda safarta take fara, kalan skirt d'in nata light brown ne kaman amma shirt d'inta me d'auke da tie fara k'al se tie dayake brown kalan skirt d'inta ta d'aura sweater brown bud'add'iya agaba asaman kanta d'an kwaline datayi ado dashi wurin d'aure gashin kanta, tana rataye da jaka brown wacce ta bala'in karb'e ta, daga nesa zaka iya jiyo k'amshin turarukan data haddabi jikinta dasu masu sanyin k'amshi, amaimaikon tafiya d'an tsalle take tana wak'a tanabin layin interlock tamkar wata k'aramar yarinya, tanada tulin tarin damuwa sedai harko yaushe bakinta ne take taimakar ta, dan kuwa dashine take mayarwa setaji wasai, abinda tayiwa Mood jiya ya dameta bata kyautaba amma bazata iya bashi hak'uri ba sam, Allah ya rabata da wannan me fad'in ran, harta matso daidai gate inda yake ta tsallen wasa da interlock take tana rera wak'ar ta, k'ara gyaran tsayuwa yayi ya hard'e k'irjinsa da hannayensa yana sauraren gaisuwar ta amma ga mamakin sa wucesa kawai tayi tana wak'e wak'en ta, Murmushin dabesan dalilin saba ya sub'uce masa aransa yace

"Sakarya me halin yara, inbanda shiririta ina ita girman ta 17yrs ina rawa banda hauka? Juyawa yayi kawai se karo yayi da Khairii datake shirin d'aukan shawarwarin yayanta akan girmama mijinta ta koyi san sa, murmushin sa ya fad'ad'a dankuwa dama murmushin ne a fuskar sa ya k'arawa tafiyar sa sauri ya zuwa gabanta, rik'o kafad'unta yayi ta sakar masa murmushi sannan tace

"Dama zuwa zanyi inje in duba jikin waccen data fita, amma naga se tsallen rawa take ga alama she's a good actor naga ko gayar dakai ma batayi ba" Murmushin sane ya k'aru da hannu ya nuna mata alamar dama yasan k'aryane ba abinda ke damunta. Murmushi tayi kafin tace

"Breakfast ya kammala, kazo muje muci abinci" Jan hannunta yayi suka shiga ciki sannan ya wuce da ita kai tsaye a d'akin sa, k'ananun kayane dama ajikin ta hannunsa ya d'aura akan waist d'inta sannan a kankali ya rik'o hab'arta ya manna bakinsu awuri d'aya, passionately yake kissing nata wanda atake itama abin ya soma fizgarta dama khairii tanada yawan sha'awa kawai d'auke idanta take idan yana yagalgalarta, hannu takai a bayansa batare datasan abinda take ba tasoma shafa bayansa a hankali, shi kanshi Hammood besan abinda yakeyi ba, kawai abinda ya sani yanayin daya gani a tattare hafsat na tsantsar k'uruciya ya tattare nutsuwar sa sunyi garin gumel, bashida zab'in daya wuce rage zafi awurin Khairin sa, koba komai itace zab'in sa, tun suna tsaye har tsayuwar ta gagari dukkan su suka saukewa gado nauyin dasuka ebo suna sauke numfarfashi atare, yanaso ya kankare abinda yakeji amma sam ya ratsa nutsuwar sa gaba d'aya, biye masan da khairiyya tayi shine abinda ya k'ara ruruta wutar sha'awar sa yasoma azalzalarsa zuwaga tilastawa kansa shiga hurumin rigar mamanta, lokacin dayakai hannunssa akan dukiyar mamanta atare suka nemi suma, dan kuwa dukkansu se shan barkono sukeyi, Hammood yacika namiji dankuwa be sassautawa khairii ba harseda ya cimma burinsa sosai akanta, dukda beyi tsammanin matsewarta ba amma haka yasha mamakin yanda take gagam, sedai kam yasha raki dan har yakushinsa seda akayiyi, lokacin daya dawo hayyacin sa kunyar khairii ce ta kamasa, aibedace ya mata hakan ba da sanyin safiyar nan amma shin ya zeyi, seda ya taimaketa wurin yin wanka da gyara jikinta sannan ya sanya sukayi salla sukayiwa Allah godiya kafin yabar d'akin, message ya tura mata bayan daya bar gidan

"Its a blessing to have you as a wife, Allah ya miki albarka, yakuma albarkaceki da dukkan ni'imomin sa" She boost in to tears sanda ta karanta sak'on sa, Hammood wane irin mutum ne me karamci? wane irin mutum neshi me sowa kowa abinda yake sowa kanshi, Allah ya saka masa da alkhairi ta furta a sarari.

************

Be dawo gidan ba seda yaje ya saya mata wasu dogayen riguna masu kyau, da rigunan sanyi da kuma zoben gwal harma da sabuwar waya k'irar iphone, zumudi yake akan khairii ba abinda ya hanashi kusantarta illah tunanin bata warke raunin taba, Hammood irin mazan nan ne masu son kulawa, yana tsananin son soyayya ya tab'a dating wata yarinya a Nigeria yana son yarinyar amma sabida baya magana ta nuna sam koshine sarki bama d'an sarki ba bazata auresa ba, haka ya hak'ura dukda yarinyar tanada kulawa sosai, ya sani zigata akayi akan sa, tunba yauba yakeso yayi aure amma ya sani tabbas duk macen datasan baya magana bazata aure saba, wannan ya tilasta masa shafawa kansa lafiya. Sanda taga kayan banda washe baki babu abinda take, duk da khairii yarinya ce me tsananin kud'i hakan be hanata godiya wa mijintaba musamman wani had'add'en turare daya d'auki hankalin ta k'amshin sa me sanyi, kallon sa tayi tana dariya

"Thank you so very much husband, i love you" rungumeta yayi yana dariya har tana jiyo sautin fitowar dariyar daga k'irjin sa, kallon sa tad'anyi bayan ta janye jikin ta

"Idanda Allah yayika me magana na tabbatar da sautin muryarka seyafi kyakyawar fuskarka kyau, inama ace Allah ya baka ikon bud'e kace khairii kawai dana zama mace mafi sa'a a duniya" K'ureta yayi da kallo abubuwa da dama suna masa yawo, batare dayace komai ba ya janyota ya rungume yashiga shafan sumar kanta.
Hafsat dama ta shirya tsaf domin rama cin fuskar da ake mata koda kuwa zata wahala, dan haka ta kimtsa ta sanya doguwar riga bak'a wacce take a d'ame daga saman ta, amma daga kunkuru zuwa k'asa tanada fad'i sosai, tufke gashin kanta tayi a tsakiya ta yane kanta da mayafin abayar, turare kuwa seda Bahar tayi masifa akan haramcin sakashi sannan ta sarara masa, ta sanya maroon lipstick a fuskarta, sannan kuma ta shafa poundation da powder kalar fatarta tayi kyau sosai dukda iya abinda ta saka kenan, takalmin k'afarta jane me tsini cylia ne ta batashi sabo dal, tayi kyau fiye da tunanin me tunani, kallon Bahar tayi tana takun gayu

"Ammu na yakika ganni? ta k'arashe maganar tana juyi, dariya Ammu tayi kafin tace "Hoo yar sababi, kinyi kyau wlh tamkar jinin larabawa, to se ina kuma? tana murmushi tace

"Yaa Mood ne yace na shirya zancen bud'a acc d'ina, k'arfe biyu yace ban iya fitinar saba shisa nayi salla na shirya abuna" Rik'e hab'a tayi

"Ohh na tuna kuwa, to kinga yi maza ki samesa a b'angarensa kuje ku dawo da wuri ba nason shiririta" Gaba tayi tana mata sallama, kai tsaye part d'in ta nufa aranta tana rok'on Allah yasa karta karaya akan shirinta na wargaza farin cikin khairiyya tunda take shirin takurawa rayuwar ta. Da sallama ta shiga parlor d'in tana mamakin babu wanda ya tab'a cewa ze saya mata waya, ita bazata iya cewa a saya mata ba amma cylia ta fara tambayar ta akan rashin wayarta, har kunya taji, bayi kawai ta tarar a wurin kitchen kallo d'aya tamusu ta d'auke kanta, gayar da ita sukayi cikin ladabi sannan ta zauna a kujera ta d'aura k'afarta d'aya akan d'aya tana k'arewa parlon kallo, khairiyya ce ta fito ganin Hafsat a zaune ba k'aramin kayar mata da gaba yayi ba, da k'yar ra saisaita kanta ta soma yamutsa fuska, Murmushi Hafsat tayi tace

"Khairiyya sannu da gida" Bata amsa mata ba taci gaba da tafiya zuwa kawai tayi ta nemi wuri ta zauna, ta d'aura k'afarta d'aya akan d'aya tana yauk'i tace da kuyangar dake binta

"Ku dafamun Noodles da lemo me sanyi" Hafsat dai ko motsawa itama batayi ba taci gaba da k'urawa TV ido wanda zahiri bashi take kallo ba, k'amshin turaren daya daki hancin tane ya sanya ta waiga tana kallon k'ofar, ganin Hammood ita kanta seda k'irjinta ya doka, daure wa tayi tace tana kallon sa

"Sannu da gida Yaa Hammood" Kallonta kawai yayi ya d'auke kanshi, k'irjinsa yanaci gaba da lugude, ya rasa dalilin dayasa zuciyar sa take masa lugude a duk sanda yaga yarinyar nan, zama yayi a kusada khairi ya d'auki remote ya sauya channel, itako seta lank'washe k'anta ta d'aura akan kafad'ar sa tana murmushi

"Dear harka fito" Sumbatar kanta yayi yana murmushi ya zagayeta da hannayensa zuwa k'irjin sa

"Wayarsa ya zaro ya rubuta tana kallon sa

"Zanje bud'awa waccen acc ne, ni take jira, mezan zo miki dashi? kallon sa tayi ta shagwab'e fuska

"Honey zan bika dan Allah" Murmushi yayi ya mata alamar ta tashi su tafi" Haka suka fita itama seda ta cab'a uwar kwalliya, tare da driver suke dan haka duk a baya suke zaune, Khairiyya ce a tsakiyar su ta wane nannad'e ajikin mood, har suka isa bank d'in basu koda kalletaba, ita ba waya bare tayi aikin gabanta, duk setaji ta tsargu.... Seda suka kammala komai a banka sannan suka wuce shopping acen suketa jibgar kaya itadai tana biye dasu ba abinda ta d'auka, seda ya gaji dan kansa a waya rubuta mata

"Me kikeso ne banga kin d'auki komai ba" Haska masa wayar yayi ta kalli screen d'in, seda ta gama kalla sannan ta kallesa tana wani lumshe idanta kamar yanda cylia ta kouar da ita tace

"Ni waya kawai nakeso, k'awayena kowa yanada waya ni banida shi, ko abun school me muhimmanci ne akwai group amma ni banida waya" Tsatsareta yayi da ido yanda take magana tamkar daga tsayen bacci ze kwasheta, kawar da kansa yayi daga dubanta sannan ya rubuta mata
Chapter 31 · 0% Book details