Sashe 37
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Haba Hammood, wannan wane irin salon tambad'ewa ne? Yaya zaka tasa baliga a gaba kana mulkar jikinta? Bayi da kuyangin wurin yabi da ido kafin 1 sec duk sun b'acewa ganin sa, mayar da idanshi yayi akan khairiyya ita kanta bata tab'a ganin irin yanayin data gani a fuskarsa ba, dukda sabida ta fusata hannu takai ta figi Hafsat ta wurgar da ita a k'asa tana haki
"Shegiya karuwa, ki mik'e daga aikin ciwon k'aryar dakike kibar nan wurin, haba jama'a yaya za'ayi ka ringa biyeta kaima naga alamun tsohon d'an iskan n.....kafin ta rufe bakinta taji saukar lafiyayyen mari, da d'an yatsan sa ya mata alama akan cewa karta kuskura tayi tunanin alak'an tashi da wannan kalmar, tana hauka ne! Da kanshi ya d'auki Hafsat bashida zab'in daya wuce ya kaita asibiti, ya zame masa dole yasan meke sanyata wannan hab'on ga alama ma ta dena abubuwan k'urciyar dasuke neman addabar tunanin sa, Allah ya bata lafiya.
Bayan dogon Bincike likita ya tabbatar betab'a ganin jinin daya haura acikin kai ya sauka da kansa ba se yau, dan haka yake congratulating Mood akan ba'a buk'atar wani surgery sedai a yanda ya kula jinin yabar tabo ajikinta, duk abinda yake ba damuwa ko hayani ya tashiga kanta zeke rik'a sara mata, kuma jinin hancinta kowane lokaci ze iya fallewa ya dinga zuba, se se'a kiyaye faruwar abubuwan, allurar bacci aka mata sannan aka bata jonin ruwa, yayi addu'a yayi hamdala so dubu, danshi harga Allah ya gaji da wannan Hafsatun, tunda tazo rayuwar sa yau wannan gobe wancen hartakai yanzu ace ya d'aga hannu akan khairin sa abinda koda wasa be tab'a tsammanin ze tab'a yiwa matar auren saba, turai nurses ne suke kulawa da patient sedai relatives suzo dubiya amma banda kwana wannan ne ya tilasta masa barinta ita kad'ai ya komai aikin rarrashin matar sa.
Tunda Bahar taga Barra ta warware se hankalinta ya kwanta, jinin daine yak'i ya d'aga k'afa seyayi kamar ya tafi sekuma ya kuma dawowa sedai wannan karon bame yawa bane ba, dan haka suka d'auketa suka mayar da ita gidan mijinta dayake ta sintiri kaman zariyan dillali. Da kanta tai ayyukan ta gaba d'aya har girki ta tsala ado kamar ko yaushe ta zauna a parlor tana jiran shigowar mijinta, lokacin daya zo kallo d'aya zaka masa ka tabbatar cewar yana cike da farin ciki, mik'ewa tayi suka rungume juna lokaci d'aya suka soma hawaye atare, tallafo kanta yayi yana murmushi kafin yace
"Barratu 'yar aljanna, nayi kewarki sosai, Barra na duk kin gama ramewa narasa meke damunki haka" kallon sa itama takeyi
"Kewarka kad'ai ta isa tayi arangama da nutsuwar dazata bani damar cika k'ugu, banida nutsuwar ciyar da kaina ban saba hakan ba, haka kuma banida kwanciyar hankalin dazan kwantar da hankalina tunda bana tare dakai, nayi kewarka sosai mijina, banida tamkar ka a duk fad'in duniyar nan, bana fatan yau ace baka duniya ni ina cikinta, gwanda na tafi sabida idan baka raye banga amfanin rayuw....rufe bakinsa yayi anata lokaci d'aya suka fara saukar da numfarfashin missing juna dasukayi, yanda yake rik'e da bayan k'eyarta haka itama take rik'e da kunkurun sa shawagi take akan iskar gajimaren dad'in ma'auratan dake d'ebanta ya d'aura tafukan k'afafunta asaman nasa k'afafun sabida ya daidaita tsawon su, hakan ya sanya ya d'age dukaduginsa yana mata lilo, tun a parlor ya zuge zib d'in rigar ta, sannan ya sanya hannayensa duka biyu ya raba jikinta da bra d'inta yana me sake mata sambatu, ita d'inma hannayenta duka biyu suna cikin rigar k'ananin kayan dake jikinsa tana shashafshi cikin fita hayyacin ta da tsananin shauk'in yanayin dasuke ciki, lokacin daya rabata da skirt d'in ta cak ya d'agata zuwa bed room nasu, inda tuni zaliha ta lab'e tana sauraren holewar da suke.......
*Bayan sati uku*
Yauma kamar kullum Hafsat dabaran zama tayi acikin k'awayen ta wato Barira da kuma Ameena,wanda ta shigewa cikin jiki take nunawa so da kuma kyautata musu a tsakankanin nan, chocolate dake hannunta ta kaiwa cizo kafin tace tana kallon Ameena
"Gaba d'aya agidan nan babu wacce ta rainani irin khairiyya, itafa bata ganin girman mutame, nida ta tawa za'abi da tuni na koma wurin Bahar abuna, karatun nan ba sansa nake ba" Murmushi Ameena tayi, tana k'ask'antar dakai tace
"Ranki ya dad'e nifa laifin duk akanki nake d'aura su, sabida kin bata dama da yawa ne yasa take miki izgilanci, banda haka ina kema zaman auren nan yinsa zakiyi da prince d'in" kallon ta tayi tana murmushi
"To ai yanzu dan taga tashiga gabana ne ki rabu da ita, garin zan bar mata" Murmushin yak'e Amina tayi
"To Ranki ya dad'e ba gwamma zamanki atare da khairiyya ba, duk hatsabiban cinta ai batakai idan fada ba ko? Kuma su indai za'ace yau kai Hammood nashine kai tokuwa yaseen sesunga bayanka" Zabura tayi irin da mamakin nan
"Bayanka kuma? Kamara yaya? Kina nufin wai akwai wasu mugwaye sama da khairiyya a fada, amma ni ai bansan dasuba" Murmushi Ameena tayi
"Tayaya zaki sansu? Ai idan fada baka isa ka sansu ba, sedai kuyi waya komai kaiwarka k'arshe a naci bazaka tab'a sanin su waye idan fada ba, sedai idan kana musu aiki to a san nan ne fa, zakaga iya yin waya dasu duk masifar ka sedai kaji muryar su" Jinjina kai tayi sannan ta sunkuyo cikin rad'a tace da Meenan
"Nifa inaga sune sukayo hayata inzo in kashe musu hammood, dan kuwa ban tab'a ganin suba, kawai mahaifina ne bashida lafiya sukace zasu kaishi asibiti sun had'u damu akan hanya, sukace indai mun yarda zasu taimakemu amma da sharad'i, inzo awa prince sharrin yamun fyad'e daga nan sunsan aura masani za'ayi naci riba biyu" kallon Meena tayi ta d'aka mata duka
"Koda yake be dace ina gaya miki sirri naba, ban gama yarda dakuba, nasani ko kuma idan fadan ne" Barira cikin hanzari tace
"Ban shiga k'ungiyar ba amma Meena ta shiga" rik'e baki Hafsat tayi
"Mesa bazaki shiga ba? Ki shiga hanyace dake b'ullewa, dan kin ganni nan, se inda k'arfina ya k'are akan nemawa mahaifina lafiya kuma fa gwala gwalai duk sekin saka idan kikayi aikin dasuke so" Murmushi Barira tayi
"Allah ranki ya dad'e ni sone banayi a cutar dawani ata sanadiya na" Murmushi itama tayi
"Nidai dan Allah ku rik'emun sirrina, banason wani abu makaman cin tonon asiri, ku bakusan idan fadaba amma ni nasan su, kuma anan garin zamansu nakeyi, abinda ya b'atawa aikina gudu d'aya ne shine wannan rashin lafiyar kuma yanzu na warke, sabida haka aiki tuk'uru yanzu ma na fara, kuzo mu had'e kai dukkan mu 'ya'yan talakawa ne, kowafa kansa ya sani muyi aikin mu atare kowa da aikin dazatayi, ku dubi kanku karku dubi wanin ku" Barira yanzu kam tafara hawa kan netwrk yanda ya kamata tace tana gyaran zaman ta
"Wane irin aiki zamu miki Ranki ya dad'e" Murmushi Hafsat tayi kafin tace
"D'aya daga cikinku dole zata koma Nigeria, itace zata zama idanmu acen, kunga yanzu idan nace da Bahar auren nan nakeso ayi wlh ko sati baza'ayiba se an d'aura kunga munsan sirrin juna ku kwantar da hankalin ku duk zan taimakeku, ke Barira kinfi Amina wayo ita kuwa tafiki iya munafurci" kallon juna sukayi tace taba dariya
"Mamaki na baku ko? Nifa da aljanu nake aikina? Dan kar wata acikinku tayi tsammanin zata iya cutar dani, bara na baku misali
"Sanda aka kaini masarauta bakwa k'aunar ganina, ke Amina kina sani kika jefoni daga sama, kuma idan fada ne suka sakaki alokacin suna tsoro in tona musu asiri! Da sauri ta kalleta, murmushin cin Nasara hafsat tayi ta k'udurta aranta seta binciko ainahin tarihin masarautar Daulatul Dinar ta tonawa Idan fada asiri
"Karkiyi mamaki idan na gaya miki cewan nasan cewa kinso kiran waya ki sanar akan wai Hammood yana magana" Atare suka kalli juna Barira tace
"Ranki ya dad'e kodai kinji sanda muke maganar ne mun zata bacci kike lokacin? Murmushi tayi kafin tace
"To itama gulmar dakukaje kukayi wa khairiyya akan niba kowa bace ba ina bacci awurin kukayi? Ke Amina kece bakinki a sama se bayan kun fito Barira ke tattareki" Sautin cikin Meena ne ya bada k'uuuuuu, Hafsat tana murmushi taci gaba
"Ko idan fada a tafin hannuna suke, dan uban dasuke takamar sun hadu dani atare dashi duk shirin boka nane banko sanshi ba, sannan kuma ke dan tsaurin ido wai hammood kikeso" Fitsari ne kawai batayi a wando ba amma seda ya d'an d'igo, Hafsat ta tab'e baki taci gaba
"Har number wayarki inada ta k'asar nan kuma kodai kumun biyayya kona had'aku da Hammood a k'asar nan seya sanya a kashe yarinya tazama tarihi kamar ba'ayi taba, duk abinda kuke fad'a inajin ku boka yana gayamun, duk zagin dakukewa hammood inadashi tas a akaina, na gaya muku wannan ne sabida karku d'aukeni da sauk'i, Hammood da gaske kurma ne sabida haka kar inji kinje kin fad'i akasin hakan, ke kuma Barira ya zame miki dole kimun aiki, idan ba haka ba wallahi abinda mahaifiyar ki 'Yar shuwa tayiwa sarki sena tona" Da sauri Barira ta zube a k'asa dan wannan sirrin ko Ameena batasan dashi ba
"Ki rufa mata asiri Ranki ya dad'e, wlh duk abinda kikeso zanyi" Murmushi tayi ta kuma gutsirar chocolate d'inta kafin tace
"Karkuyi tsammanin na gaya muku sirrina dan banida wayo, banzo fadaba seda na shirya, neman duniya shine abinda ya fitondani, na gaya muku komai ne daya dace ku sani sabida kusan Ni Hafsatou ban fitoba seda na shirya" Amina manyan munafukai take jiki ya d'auki rawa
"Ranki ya dad'e duk abinda kikeso wlh shi za'ayi, bamu isa muja da maganarki ba, sarauniyar masarautar Dinar inshaa Allahu" Wata dariyar jin dad'i tayi sannan tace
"Ke Barira idan na gama shirya tafiyar ki zaki tafi, ke kuma Amina duk wani aiki da Idan fada suka sakaki ki fara gayamun ni zan gaya miki abinda zaki fad'a musu, sunga alamun inaso na musu zarra shisa suke mun b'oye b'oye, da farko sanda suka turoni aiba haka suke mun ba, nice da masarauta ku bini a hankali ku zauna lafiya" Amina tana fara'a tace
"Shegiya karuwa, ki mik'e daga aikin ciwon k'aryar dakike kibar nan wurin, haba jama'a yaya za'ayi ka ringa biyeta kaima naga alamun tsohon d'an iskan n.....kafin ta rufe bakinta taji saukar lafiyayyen mari, da d'an yatsan sa ya mata alama akan cewa karta kuskura tayi tunanin alak'an tashi da wannan kalmar, tana hauka ne! Da kanshi ya d'auki Hafsat bashida zab'in daya wuce ya kaita asibiti, ya zame masa dole yasan meke sanyata wannan hab'on ga alama ma ta dena abubuwan k'urciyar dasuke neman addabar tunanin sa, Allah ya bata lafiya.
Bayan dogon Bincike likita ya tabbatar betab'a ganin jinin daya haura acikin kai ya sauka da kansa ba se yau, dan haka yake congratulating Mood akan ba'a buk'atar wani surgery sedai a yanda ya kula jinin yabar tabo ajikinta, duk abinda yake ba damuwa ko hayani ya tashiga kanta zeke rik'a sara mata, kuma jinin hancinta kowane lokaci ze iya fallewa ya dinga zuba, se se'a kiyaye faruwar abubuwan, allurar bacci aka mata sannan aka bata jonin ruwa, yayi addu'a yayi hamdala so dubu, danshi harga Allah ya gaji da wannan Hafsatun, tunda tazo rayuwar sa yau wannan gobe wancen hartakai yanzu ace ya d'aga hannu akan khairin sa abinda koda wasa be tab'a tsammanin ze tab'a yiwa matar auren saba, turai nurses ne suke kulawa da patient sedai relatives suzo dubiya amma banda kwana wannan ne ya tilasta masa barinta ita kad'ai ya komai aikin rarrashin matar sa.
Tunda Bahar taga Barra ta warware se hankalinta ya kwanta, jinin daine yak'i ya d'aga k'afa seyayi kamar ya tafi sekuma ya kuma dawowa sedai wannan karon bame yawa bane ba, dan haka suka d'auketa suka mayar da ita gidan mijinta dayake ta sintiri kaman zariyan dillali. Da kanta tai ayyukan ta gaba d'aya har girki ta tsala ado kamar ko yaushe ta zauna a parlor tana jiran shigowar mijinta, lokacin daya zo kallo d'aya zaka masa ka tabbatar cewar yana cike da farin ciki, mik'ewa tayi suka rungume juna lokaci d'aya suka soma hawaye atare, tallafo kanta yayi yana murmushi kafin yace
"Barratu 'yar aljanna, nayi kewarki sosai, Barra na duk kin gama ramewa narasa meke damunki haka" kallon sa itama takeyi
"Kewarka kad'ai ta isa tayi arangama da nutsuwar dazata bani damar cika k'ugu, banida nutsuwar ciyar da kaina ban saba hakan ba, haka kuma banida kwanciyar hankalin dazan kwantar da hankalina tunda bana tare dakai, nayi kewarka sosai mijina, banida tamkar ka a duk fad'in duniyar nan, bana fatan yau ace baka duniya ni ina cikinta, gwanda na tafi sabida idan baka raye banga amfanin rayuw....rufe bakinsa yayi anata lokaci d'aya suka fara saukar da numfarfashin missing juna dasukayi, yanda yake rik'e da bayan k'eyarta haka itama take rik'e da kunkurun sa shawagi take akan iskar gajimaren dad'in ma'auratan dake d'ebanta ya d'aura tafukan k'afafunta asaman nasa k'afafun sabida ya daidaita tsawon su, hakan ya sanya ya d'age dukaduginsa yana mata lilo, tun a parlor ya zuge zib d'in rigar ta, sannan ya sanya hannayensa duka biyu ya raba jikinta da bra d'inta yana me sake mata sambatu, ita d'inma hannayenta duka biyu suna cikin rigar k'ananin kayan dake jikinsa tana shashafshi cikin fita hayyacin ta da tsananin shauk'in yanayin dasuke ciki, lokacin daya rabata da skirt d'in ta cak ya d'agata zuwa bed room nasu, inda tuni zaliha ta lab'e tana sauraren holewar da suke.......
*Bayan sati uku*
Yauma kamar kullum Hafsat dabaran zama tayi acikin k'awayen ta wato Barira da kuma Ameena,wanda ta shigewa cikin jiki take nunawa so da kuma kyautata musu a tsakankanin nan, chocolate dake hannunta ta kaiwa cizo kafin tace tana kallon Ameena
"Gaba d'aya agidan nan babu wacce ta rainani irin khairiyya, itafa bata ganin girman mutame, nida ta tawa za'abi da tuni na koma wurin Bahar abuna, karatun nan ba sansa nake ba" Murmushi Ameena tayi, tana k'ask'antar dakai tace
"Ranki ya dad'e nifa laifin duk akanki nake d'aura su, sabida kin bata dama da yawa ne yasa take miki izgilanci, banda haka ina kema zaman auren nan yinsa zakiyi da prince d'in" kallon ta tayi tana murmushi
"To ai yanzu dan taga tashiga gabana ne ki rabu da ita, garin zan bar mata" Murmushin yak'e Amina tayi
"To Ranki ya dad'e ba gwamma zamanki atare da khairiyya ba, duk hatsabiban cinta ai batakai idan fada ba ko? Kuma su indai za'ace yau kai Hammood nashine kai tokuwa yaseen sesunga bayanka" Zabura tayi irin da mamakin nan
"Bayanka kuma? Kamara yaya? Kina nufin wai akwai wasu mugwaye sama da khairiyya a fada, amma ni ai bansan dasuba" Murmushi Ameena tayi
"Tayaya zaki sansu? Ai idan fada baka isa ka sansu ba, sedai kuyi waya komai kaiwarka k'arshe a naci bazaka tab'a sanin su waye idan fada ba, sedai idan kana musu aiki to a san nan ne fa, zakaga iya yin waya dasu duk masifar ka sedai kaji muryar su" Jinjina kai tayi sannan ta sunkuyo cikin rad'a tace da Meenan
"Nifa inaga sune sukayo hayata inzo in kashe musu hammood, dan kuwa ban tab'a ganin suba, kawai mahaifina ne bashida lafiya sukace zasu kaishi asibiti sun had'u damu akan hanya, sukace indai mun yarda zasu taimakemu amma da sharad'i, inzo awa prince sharrin yamun fyad'e daga nan sunsan aura masani za'ayi naci riba biyu" kallon Meena tayi ta d'aka mata duka
"Koda yake be dace ina gaya miki sirri naba, ban gama yarda dakuba, nasani ko kuma idan fadan ne" Barira cikin hanzari tace
"Ban shiga k'ungiyar ba amma Meena ta shiga" rik'e baki Hafsat tayi
"Mesa bazaki shiga ba? Ki shiga hanyace dake b'ullewa, dan kin ganni nan, se inda k'arfina ya k'are akan nemawa mahaifina lafiya kuma fa gwala gwalai duk sekin saka idan kikayi aikin dasuke so" Murmushi Barira tayi
"Allah ranki ya dad'e ni sone banayi a cutar dawani ata sanadiya na" Murmushi itama tayi
"Nidai dan Allah ku rik'emun sirrina, banason wani abu makaman cin tonon asiri, ku bakusan idan fadaba amma ni nasan su, kuma anan garin zamansu nakeyi, abinda ya b'atawa aikina gudu d'aya ne shine wannan rashin lafiyar kuma yanzu na warke, sabida haka aiki tuk'uru yanzu ma na fara, kuzo mu had'e kai dukkan mu 'ya'yan talakawa ne, kowafa kansa ya sani muyi aikin mu atare kowa da aikin dazatayi, ku dubi kanku karku dubi wanin ku" Barira yanzu kam tafara hawa kan netwrk yanda ya kamata tace tana gyaran zaman ta
"Wane irin aiki zamu miki Ranki ya dad'e" Murmushi Hafsat tayi kafin tace
"D'aya daga cikinku dole zata koma Nigeria, itace zata zama idanmu acen, kunga yanzu idan nace da Bahar auren nan nakeso ayi wlh ko sati baza'ayiba se an d'aura kunga munsan sirrin juna ku kwantar da hankalin ku duk zan taimakeku, ke Barira kinfi Amina wayo ita kuwa tafiki iya munafurci" kallon juna sukayi tace taba dariya
"Mamaki na baku ko? Nifa da aljanu nake aikina? Dan kar wata acikinku tayi tsammanin zata iya cutar dani, bara na baku misali
"Sanda aka kaini masarauta bakwa k'aunar ganina, ke Amina kina sani kika jefoni daga sama, kuma idan fada ne suka sakaki alokacin suna tsoro in tona musu asiri! Da sauri ta kalleta, murmushin cin Nasara hafsat tayi ta k'udurta aranta seta binciko ainahin tarihin masarautar Daulatul Dinar ta tonawa Idan fada asiri
"Karkiyi mamaki idan na gaya miki cewan nasan cewa kinso kiran waya ki sanar akan wai Hammood yana magana" Atare suka kalli juna Barira tace
"Ranki ya dad'e kodai kinji sanda muke maganar ne mun zata bacci kike lokacin? Murmushi tayi kafin tace
"To itama gulmar dakukaje kukayi wa khairiyya akan niba kowa bace ba ina bacci awurin kukayi? Ke Amina kece bakinki a sama se bayan kun fito Barira ke tattareki" Sautin cikin Meena ne ya bada k'uuuuuu, Hafsat tana murmushi taci gaba
"Ko idan fada a tafin hannuna suke, dan uban dasuke takamar sun hadu dani atare dashi duk shirin boka nane banko sanshi ba, sannan kuma ke dan tsaurin ido wai hammood kikeso" Fitsari ne kawai batayi a wando ba amma seda ya d'an d'igo, Hafsat ta tab'e baki taci gaba
"Har number wayarki inada ta k'asar nan kuma kodai kumun biyayya kona had'aku da Hammood a k'asar nan seya sanya a kashe yarinya tazama tarihi kamar ba'ayi taba, duk abinda kuke fad'a inajin ku boka yana gayamun, duk zagin dakukewa hammood inadashi tas a akaina, na gaya muku wannan ne sabida karku d'aukeni da sauk'i, Hammood da gaske kurma ne sabida haka kar inji kinje kin fad'i akasin hakan, ke kuma Barira ya zame miki dole kimun aiki, idan ba haka ba wallahi abinda mahaifiyar ki 'Yar shuwa tayiwa sarki sena tona" Da sauri Barira ta zube a k'asa dan wannan sirrin ko Ameena batasan dashi ba
"Ki rufa mata asiri Ranki ya dad'e, wlh duk abinda kikeso zanyi" Murmushi tayi ta kuma gutsirar chocolate d'inta kafin tace
"Karkuyi tsammanin na gaya muku sirrina dan banida wayo, banzo fadaba seda na shirya, neman duniya shine abinda ya fitondani, na gaya muku komai ne daya dace ku sani sabida kusan Ni Hafsatou ban fitoba seda na shirya" Amina manyan munafukai take jiki ya d'auki rawa
"Ranki ya dad'e duk abinda kikeso wlh shi za'ayi, bamu isa muja da maganarki ba, sarauniyar masarautar Dinar inshaa Allahu" Wata dariyar jin dad'i tayi sannan tace
"Ke Barira idan na gama shirya tafiyar ki zaki tafi, ke kuma Amina duk wani aiki da Idan fada suka sakaki ki fara gayamun ni zan gaya miki abinda zaki fad'a musu, sunga alamun inaso na musu zarra shisa suke mun b'oye b'oye, da farko sanda suka turoni aiba haka suke mun ba, nice da masarauta ku bini a hankali ku zauna lafiya" Amina tana fara'a tace