← Book details Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 65 OF 71

Sashe 65

Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Zuwa wannan lokacin an gama yankewa su Baba Usman da Maryama da duk wani me hannu a al'amarin hukuncin daya dace dashi a kotu. Dan haka kowa ya kama gabansa gidan yayi lafiya. Bilal yaci k'aniyar sa sosai dan kuwa am masa kaciyar k'arfin hali dukda momy ta tabbatar musu su mayar masa da dukiyar sa dan duk lalacewar da Bilal yayi itace sila, abu d'aya ne batada haKk'i a kansa shine muguwar halayyar sa mara kyau! Dan haka shida kanshi ya tuba yashiga taitayin sa ya komawa Allah.

***************
"Hafsah gaba d'aya abinda kike nufi ne bam gane ba, anyi anyi dake ki tare part d'inki babu abinda babu aciki sai ke, hatta hadimai da komai an zuba miki amma kin k'i ki tare kin mayar dani sakarai dabesan meyake ba, su Bahar sun zura miki ido kin mik'e k'afa kina abinda kika ga dama to wlh ki shirya yau zaki tare dan bazaki mayar dani sakarai ba" Turo baki tayi tana d'auke kanta gefe guda sannan ta ce da shi "Gaba d'aya so kake kamun tilas a auren ka sekace ana dole,nikam tunda nace banayi ana dole ne? Kallon takaici ya bi ta da shi sannan yace "Maganar banza zaki gayamun?" Tsaki taja masa gajere "kaine dai kaja koma meye auren namu na zobe ne da baze rabu ba?" Hannun sa yakai ya daki bakin ta seda tayi k'ara sannan ya ce "Idan har kika mayar dani sa'an ki duk maganar da ta fita a bakinki kikace zaki gaya mun kinsan Allah se na b'arar da rabin hak'orin ki, na gaya miki yau by 8 ki shirya ki tare tun muna shaida juna, na sanar da Bahar Saraki yana buk'atar matar sa" Tana rik'e da bakin ta daya daka ta ce "Doki ne ba saraki ba" Zabura yayi ze cafko ta ta ruga aguje tabar masa wurin seda tayi nisa ta tsaya ta waigo shi tace "Banya banya tunda kaci zali na" Gudu ya soma yi akan ya cafko ta ta k'arawa dokin ta linzami. Juyawa yayi yana dariya wato yarinyar nan gaba seta mayar dashi abun kwatance a masarau tar nan, gaba d'aya idan al'amarin wasu ne ta iya zama serious amma lamari idan ya shafe sa gaba d'aya koma masa takeyi wata irin yarinya 'yar shekaru sha biyu.

Tunda Bahar ta sanya ta a gaba akan seta koma ta shiga rikici, sam bazata je wurin Mood ba zalin ta yake ci, seda aka kirawo momyn ta sannan aka yi mata tilas aka kaita part d'in ta da sunan amarya.
Bata b'ata lokaci ba wankan ta tayi ta shirya acikin rigar bacci kara nauyi me asalin santsi kalar purple, ta tufke gashin kan ta da roba fara siririya a tsakiya. Har lokacin da Hammood ya shigo da ledoji a hannun sa bakinta yana nan da tsini tana mita. Da sallama ya shiga d'akin yanda ta kwasa aguje ne ya tilasta masa tsayawa kallon ta, hijabi ta soma nema bata samu ba,ba wani zani a kusa kuma kawai setayi cikinsa ta k'ank'ameshi

"Dan Allah kafita kafin inga hijabi na,ko ka nemomun zani in d'aura kaji" kallon ta yake yana mamakin meye hakan takeyi? Ba yau ya saba ganinta da suturu maka mantan wad'an nan ba, mesa zatayi haka?

"Ki sake ni mana, meye hakan?

"Yaya zaka ganni a haka wai? dan Allah ka fita waje" Sake kayan hannun sa yayi yana dariya "Naji bazan gan ki a haka ba amma tayaya to?" K'ara matse shi tayi ga gam "Fita zakayi waje mana" "Idan so kike na fita ba sai ki sakeni ba in fita, nifa na gano abin 'yan iska kike mun" bud'e idanta tayi da sauri taja baya sega kuka wiwi "Sharrin dazaka mun kenan? Ina kaine ka shigo mun har cikin d'akina babu sallama, tunda kamun sharri banya banya... bakinta ya kaiwa duka "Idan kika k'arasa fad'ar kalmar nan sena b'abb'a laki anan, maza zoki tattare kayan nan" kallon jikin ta ta kuma yi sannan tace

"Zan tattare amma dan Allah ka fita" Ma tsawa ya dinga yi kusa da ita tanaja baya har suka manne a bangon d'akin, yanayin fuskar sa ba k'aramin tsoratar da ita yayi ba, ya wani had'a rai tamkar be tab'a dariya ba, hannun sa ya kai a saman waist d'inta ya saukar da hannun a hankali sannan yabi santsin rigar zuwa bayan tsararta ya murza a hankali, numfashin ta yana sark'ewa ta d'age kanta a sama tare da rufe idanta, a hankali ya gangara da hannun sa zuwa saman mazaunan ta, wanda abun ya zo mata a bazata da sauri ta kai hannunta tana shirin b'anb'are nasa,hannayenta duka biyu yaja zuwa saman ginin ya manne su da bangon ya soma lalubar bakinta, janye fuskarta ta soma yi tak'i tsaya amma ta kasa magana, da hanzari ya rik'o hab'arta ya manna bakin sa da nata ya soma kissing nata tamkar mayunwacin zaki, tun tana k'ok'arin k'watar kanta harta sare da wannan ta barshi yafi 15mns a bakin ta seda ta soma jin zafi a saman lips nata tamkar ze ciresu ya wurgar. Yana sakin ta ta soma neman hanyar guduwa rik'o hannun ta yayi, a zabure ta kalle sa cikin tsoro sannan ta ce murya yana rawa "Kayi hak'uri bazan k'ara fad'an banya banya ba d'in tunda baka so" Ganin abinda yakeso yayi tasiri akanta wato tsoron sa yasa yace

"In k'arajin bakin tsiwa anan kin gama raini, maza ki tattare kayan nan ki nemo plate kizo nan" Kallon sa tayi ta sunkuya tana tattare wa amma k'unk'uni takeyi, hannunta ya rik'o ta kuma kallon sa a zabure, yana tsare ta da idan sa yace "Me kike cewa? Zo nan naga alama bakin ki bawai ya nutsu bane" k'walla ne ya taru a idan ta "kayi hakuri yaa Mood wlh na tuba har yanzu baki na zugi lips d'ina suke mun" Mik'ar da ita yayi tsaye "Da yana miki zuk'i baza kimun mita ba hajiya, maza zo in k'ara hora ki" Warce hannun ta ta ruga aguje "wlh gun bahar zan koma, bazan zauna kanacin zalina ba mugu kawai" Zama yayi akan gadon sabida yasan halinta ba inda be k'ulle ba ya zare key's d'in ya tabbatar yau akan daru a zaune zasu kwana.

Mom Nu'aiym.

*TSINTAR AYA* FREE BOOK

*BILLY GALADANCHI*

*SHAFI NA TALATIN DA BAKWAI*

*ƊAN ƊANO DAGA LITTAFIN SIRRIN MU*

Yadda kake tunanin rayuwa ba haka take ba,da lokota da dama kana iya gane SIRRIN wasu, Amma wani lokaci naka SIRRIN dake bibiyar Rayuwarka wahalar gane masa kake,Yau Uban daya haifesa ya kawosa Duniya shine da gansa ya masa sharri,Shi ne ya saka za'a kai shi gidan yari,Matar da yafi so fiye da komai nasa,wacce ta zame masa Uwa,Uba,Yaya,Ƙanwa,Aboki yau itace Mahaifinsa ya kwanta da ita har ta ɗauki cikinsa,Kuma yanzu shine ake cewa shi yay mata CIKIN,da me zaiji? Da nakasar da take damunsa?ko kuma da BAƘON YANAYIN daya tunkaro sa?Wannan SIRRIN MU ne bai kamata ace kowa ya jishi ba,SIRRIN MU ne nida mahaifi na,SIRRIN MU ne nida Matar da nakeso, SIRRIN MU ni da Aljanun da suke tare da ita.

_JAMA'A WANNAN MARUBUCIYAR CE DAI WACCE TA NISHAƊANTAR DAKU A LITTAFIN *MOON* DA *UNCLE NE* GA KUMA *THE NEW EMIR* SBD NIN DAƊIN MASOYA YASA SAI TA GAMA PART ONE ZATA FARA SAKINSA WANDA ZATA NA BAWA ƳAN *VIP* POSTING 2 KULLUM A RANA ƳAN *NRML GRP* KUMA POSTING ƊAYA A RANA NASAN KUSAN *NIMCYLUV* TAURARUWAR MARUBUCIYA MAI TASHE😂

ZAKU IYA PAYMENT TA WANNAN ACCOUNT ƊIN

0116886423
Sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616

400 for nrml grp
600 for vip

Nima BILLYGALADANCI na shiryar tsaf domin karanta littafin *SIRRIN MU*

37.

Ihu ta k'walla ganin batada hanyar fita, iyakar k'arfinta ta saka tana jan handle na k'ofar fita daga gidan amma gaba d'aya nauyin k'ofar kad'ai ya isheta, dawowa tayi tana zagayar d'akunan dake part d'in gaba d'aya ko ina a k'ulle, zama tayi parlor akan kujera tana kuka a hankali. Kukan magen sataji acikin parlon shine abinda yafi tayar mata da hankali fiye da komai, takure wa tayi wuri d'aya har zuwa sanda magen tazo ta soma lasar k'afar ta, uwar k'ara data k'walla ne ya janyo hankalin Hammood daya ware kayan baccin sa yana shirin sakawa bayan ya fito daga wanka, da farko har ya so zuwa yaji me take wa ihu se kuma ya banza tar da ita sabida sabin hali da akace yafi sanin gari! Yana shirin saka rigar sa ya ware hannayen sa asama kawai ji yayi amfad'o jikin sa anan ihu, mamakin yake anya kan Hafsa d'aya kuwa? Wannan wane irin shashan ci ne haka? Zare rigar yayi yanda ta ruk'unk'u ne shi ta bayan sa abin ba'a magana, towel d'in jikin sa ya ware ya zame k'asa, shida kanshi k'ok'ari yake ya sunkuya ya d'akko towel d'in amma yarinyar yanda kasan biri haka ta mak'ale shi tana ihu
Chapter 65 · 0% Book details