Sashe 22
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Wannan wlh idan kika kuma gayani da Allah sena ci ubanki, uwarki batada imani so nawa nakewa 'ya'yan mutane ciki wanda take d'akkowa aiki sannan tasanya in mayar dasu gidajensu akan bani bane, so nawa inawa yara fyad'e masu aikin datake d'akkowa amma daga k'arshe ta d'auremun gindi su basuda iyaye ne? kokuma A'a su kalan gabanki daban nasu daban, idan ban wulak'anta kiba naga na kawar da budurcinki hankalina baze tab'a kwanciyaba wlh, duk nabarki a haka taci bulus, na fahimci bazan samu kanki ba ta hanyar lallami ko desire fills, Raping naki zanyi setafi jin zafi in kuma gayyatota tazo se inga yanda zatayi idan ta ganki a halin datake tilastani d'aukar 'yan aikinta ina mayarwa da iyayensu akan wanine yayi, ai irin uwarki tun a duniya ake fata hukunta su, ninan dakike ganina na tabbatar hukuncina yana nan zuwa, amma wlh sedai idan bana numfashi zan tafi ki tsammacemi duk ranar dakika cika sati d'aya da zuwa gidan nan, duk gidannan idone, inada me gadi a waje ba inda zaki iya zuwa balantana ma a d'akin nan zan rufeki kyasha ruwan toilet idan na fridge ya k'are tsinanniya d'iyar tsinannu" Yana kaiwa nan ya zira rigarsa ya fice atawajen d'akin ya rufota ya rufe ko ina na gidan yayi ficewar sa...
****(*********
Gabaki d'aya hankalin Masarauta ya tashi Princess Riyya ta b'ata, Anna ita kad'ai seda aka kwantar da ita asibiti, sannan babu wanda ya kula da wayoyinta da wasik'ar data rubuta har aka kwana uku, se'a kwana na hud'u sannan Hadimarta Innori taga takardar da wayoyinta akai, bata b'ata lokaci ba wurin kaiwa matar sarki tunda Annah batasa lapia, nan take hankalin kowabya tashi dajin abinda ta rubuta, sarki kuwa ransa ya b'aci sosai yakai kar a kuma neman ta, amma a sirri seya aika gidan mahaifiyarta a duba masa sedai me hankalin Momy ne ya tashi dan kuwa Riyyar batazo mata ba hasalima kwana biyu ko wayarta bata samu!!
Wayarsa tayi ringing daidai a lokacin da yake parking a parking lot na gidan, kallon allon wayar yayi yaga momy ce, d'an gajeran tsaki yaja sannan yayi cikin gidan yana k'unk'uni aransa, da sallama ya shiga parlor sannan ya nemi wuri ya zauna suka gaisa
"Bakaga ina kiran wayar ka bane Bilal?" Kallon sama da k'asa yayi mata sannan yace
"To tunda cikin gidan zan shigo dole saina d'auka ainasan kina nan yau weekends, ya maganar resighning danace kiyi a awurin aiki kinyi kuwa?
"Na rubuta ainace zan ajiye aikin ko"
"Ahtoh dan naga son aikin naki ya rabaki da sarki bareni talaka, kika guji me kud'i bareni talaka" Labgwab'ar dakai tayi abinda ya ishe ta ya isheta
"Bilal danna sanar dakai asalin labarine bashi ze baka damar riqa jifana da duk kalaman dasukazo bakin kaba" Tab'e baki yayi
"Dama ita gaskia ai d'aci ne da ita, inba rashin hankalin mata ba yaya kina auren sarki ki zab'i aure akansa, ni mace tamun wannan izgilancin wlh bazan sake taba" Batace masa komai ba akam magamar se cewa tayi
"Bilal ina cikin matsananciyar hali, khairiyya ta gudu daga gida wai dan zasu auramata d'an sarkin garin nan, bata sansa sabida kurma ne, Bilal tsoro nakeji, khairiyya is just 18 fa, an binciki card d'inta kotana withrawing kud'i amma card d'in yana hhunnun wata me sayar da abinci a school nasu akan wai tana sayawa mutame abinci kullum ana zarewa kaji wani shirme, ance tabar wayoyinta gida ta rubuta letter akan bazata dawo se idan an fasa aura mata kurman, narasa yanda zanyi kartq fad'a hannun b'ata gari" Kansa ya sosa
"Ai kaji shi ake gudu, uwa ta guji aure gashi 'yama tunkafin a ayi auren tana gudunshi, yarinyar nan so take ta d'aga mana hankali abanza wlh, yanzu meye mafita nikam? Kallon sa tayi
"Sunce sati d'aya ta bayar, kuma mahaifinta yace koda zata shiga duniya baze fasa aura mata shiba sabida shi baya magana biyu" Tab'e baki yayi kafin yace
"Ki kwantar da hankalinki tunda har da k'afarta tabar gida ai zata koma ne, tashin hankalin duk befi ace kidnapping d'inta akayi ba, kokuma ma babu wani labari akanta, amma yarinyar jami'a aitasan inda ta dosa kam" Nisawa tayi kumafa haka ne
"To Bilal maganar yarinyar daka nema aure fa? nifa bannaso awuce nanda watanni biyu, sabida kagafa wlh kasan halina" Murmushi yayi
"'Yar talakawa ce, sunce basuda zarafin kayan d'akinta senanda shekaru biyu imzan jira, dama maganar danazo muyi kenan" Kashingida tayi
"Bilal amma nikam aikasan bazan juraba, kace zamu basu kud'in gara, dana kayan d'akin duka" Kallon k'asan ido ya mata yana murmushi
"Abubuwa bazasu miki yawa ba,kud'i fa ba'a musu haka" Mik'ewa zaune tayi
"Bilal kasani ina kud'i kud'in dabammasan adadin su ba ni kaina, abubuwa da yawa dakakemun Bilal ina sane dasu batun yauba, kanata mun barazana da videos d'in nan kana karb'ar kud'i a wurina Bilal, gani kake kamar bana gabe komai, ka sani ina gane komai dakakemun, kawai banida zab'in daya wuce in kare mutunci na dabazan baka ba, bazaka karyani ba Bilal, koda kuwa zakayi shekaru hamsin kullum kana karb'a Bilal wani abun nama manta dashi a kadarorina, wata dukiyar tawama sekaje Sudan wurin dangin mamana, Bilal wata dukiyar tawa ma sekaga Bilal wata dukiyar tawa bata hannuna bare kaci Bilal, wlh idan kazamarmun d'a ,kamun adalci kazamarmun miji na gari sekafi kowa jin dad'i arayuwa danni banda 'ya'yana banida komai, Khairiyya kad'ai tanada dukiyar dazata isheka zaman duniya menene na had'ama, me kake tunani akaina ne wai? kasani har gobe ban yadda cewar wai zaka aureni ba ina kallon kane kawai, na k'udurta araina idan ka cutar dani hmmmm" Murmushi yayi
"Momy kenan, ashe kice bansan komai ba ni shirme nake" Tana dariya yanzu kam tace
"Bilal hoo, Bilal matsalar da aka samu tunkan kayi wayau nasanka, nasan halinka fiye da tunanin me tunani, na san duk abinda kake nufi da sanda ake nufin abu da gaske da sanda bada gaske kake ba, nasan idan kanaso ka cuci mutum yanda kakeyi, inada yak'inin shirinka akan idan ka auri zab'inka bazaka bari ka aureni ba, nasan ka sayar da filin dana saya ayi gini domin bada gaske maganar ginin ba, nasan cewar akwai mugun abun dakake shiryawa a k'asan ranka yanzu haka, tashin hankali na daya bansan menene kake shiryawa ba, ina sane da cewar ka tura su Baba Niger ne sabida idan ka gama koma me kake kabi bayansu, ka nunamun sun tafine su sanar da maganar aurenka amma nasan k'arya kake" Mik'ewa yayi
"Idan kina tsammanin kinada dukiyar dazanyi k'arya akan zan aureki to kije naji haka d'inne, amma yanzu na fasa, ina dai ina acc number ki, zan turo miliyan hamsin na gini dakika turamun, da kuma kud'in dana sayarda fili miliyan takwas, shikenan na fasa bari re ranar auren na fasa" kallon mamaki ta masa, bata zata wuyan Bilal yayi k'wari haka sam, lallai ya tara dukiya a yanda yake gani fa, ga mamakin sa seyaji tace
"Ba komai Ni manager main branch d'inmu yace ze aureni, kaje zan maka auren da kud'in ginin da zaka maidomun inaga ai sun isheka ko? Gwara na auri manager dan duk videos dakake turamun ya gama saninsu na nuna masa, shima yanada irin matsalata akwai me videos na lalatar dasukayi kaga munyi matching, and above all we r so rich, far far away from what u ever think so zamu resighning mubar muku Nigeria" Cikin tsananin fusata yace
"Wlh baki isaba, sena gama da tsufanki yanda kime shirin gamawa da k'uruciya ta" Dafe kanta tayi kad'an, Bilal kenan, idan kasan wata ai inaga bakasan wata ba ko? k'uruciya yana d'awainiya dakai ur not thinking straight" A fusace ya kama hanyar waje tace tana d'an murmushi
"Bilal kada ka manta bakada wani acc se k'waya biyu wanda duk nice na bud'asu, d'aya a banki na d'ayar kuma a d'ayan bankin da k'awata ke aiki, banyi niyyan maka butulciba nima amma na tabbatar so kake ka cutar dani kaci mutunci na, kaje ka sake videos d'in abune fa dazeyi trending for just a week, niba kowa ya sanni ba, yarana duk yaran manya ne tsaf zasu auru amma kai fa? Bilal kona baka kud'i koban baka kud'iba seka watsa wannan videos, nashaji kana ikirarin d'aukar fansa akaina waina b'ata maka k'uruciya, na yarda nice na koyar dakai koma miye amma shin nace ka kai yanzu kana bibiyana? ba abinda kakeso sama da kud'i kaida Lami, toni meye nawa aciki, acc naka duka na gama kaomai akan kanamun sata kaine kake transfer da kanka dan haka tas banki sun k'ank'are acc d'inka duka biyu tare da mayarmun da kudad'ena a acc d'ina, alert ma dabaka gani nina saka akayi de-activating nasa, ka tsira da gida amma duk motocinka wacce kake hawa ce kad'ai da sunan ka, wawa kawai" Ta k'arashe maganar a fusace, Bilal duk se ya rud'e ya haukace
"Ni zaki zalinta? ni zaki cuta wlh sekinyi kuka, sekinyi dana sanin sanina a rayuwarki wlh, yau zan nuna miki koni wanene wlh" Zama tayi tana mirmushi
"Kaine macuci Bilal, ka shirya cutana sosai kawai ni sa'a nayi nayi tuban gaske Allah ya duba lamarina yake d'aurani a kanka,kaikuma greadyness ya maka yawa, son duniya ya saka ko gabanka baka gani se kud'i, maye kawai" yanata faman banbami ya fita agidan..
Mood gabaki d'aya hankalin sa ya tashi tunda yaji labarin guduwar khairiyya akan maganar auren sa, yaya ze rayu da tunanin 'yar wani ta shiga wata rayuwa sabida shi? ta dawo abinta ze fasa auren kwata kwata indan shine, meye dole aciki shikam! Sauri yake ze tafi gun muhseen yaci karo da Hafsat tayi shiga irinta alfarma tana sanye da kaya irin na 'ya'yan sarakuna harda alkyabba, tsayawa sukayi kallon juna na wuccin gadi, ita bataga abunso awurin Mood ba wlh, namiji banda k'irar jikinsa zaka rantse macene? koda yake mahaifiyarsa tas yayo dole yayi fusjar mata da kyau, koda yake yana kama sosai da Uncle jay...Tab'e baki yayi aransa yace
****(*********
Gabaki d'aya hankalin Masarauta ya tashi Princess Riyya ta b'ata, Anna ita kad'ai seda aka kwantar da ita asibiti, sannan babu wanda ya kula da wayoyinta da wasik'ar data rubuta har aka kwana uku, se'a kwana na hud'u sannan Hadimarta Innori taga takardar da wayoyinta akai, bata b'ata lokaci ba wurin kaiwa matar sarki tunda Annah batasa lapia, nan take hankalin kowabya tashi dajin abinda ta rubuta, sarki kuwa ransa ya b'aci sosai yakai kar a kuma neman ta, amma a sirri seya aika gidan mahaifiyarta a duba masa sedai me hankalin Momy ne ya tashi dan kuwa Riyyar batazo mata ba hasalima kwana biyu ko wayarta bata samu!!
Wayarsa tayi ringing daidai a lokacin da yake parking a parking lot na gidan, kallon allon wayar yayi yaga momy ce, d'an gajeran tsaki yaja sannan yayi cikin gidan yana k'unk'uni aransa, da sallama ya shiga parlor sannan ya nemi wuri ya zauna suka gaisa
"Bakaga ina kiran wayar ka bane Bilal?" Kallon sama da k'asa yayi mata sannan yace
"To tunda cikin gidan zan shigo dole saina d'auka ainasan kina nan yau weekends, ya maganar resighning danace kiyi a awurin aiki kinyi kuwa?
"Na rubuta ainace zan ajiye aikin ko"
"Ahtoh dan naga son aikin naki ya rabaki da sarki bareni talaka, kika guji me kud'i bareni talaka" Labgwab'ar dakai tayi abinda ya ishe ta ya isheta
"Bilal danna sanar dakai asalin labarine bashi ze baka damar riqa jifana da duk kalaman dasukazo bakin kaba" Tab'e baki yayi
"Dama ita gaskia ai d'aci ne da ita, inba rashin hankalin mata ba yaya kina auren sarki ki zab'i aure akansa, ni mace tamun wannan izgilancin wlh bazan sake taba" Batace masa komai ba akam magamar se cewa tayi
"Bilal ina cikin matsananciyar hali, khairiyya ta gudu daga gida wai dan zasu auramata d'an sarkin garin nan, bata sansa sabida kurma ne, Bilal tsoro nakeji, khairiyya is just 18 fa, an binciki card d'inta kotana withrawing kud'i amma card d'in yana hhunnun wata me sayar da abinci a school nasu akan wai tana sayawa mutame abinci kullum ana zarewa kaji wani shirme, ance tabar wayoyinta gida ta rubuta letter akan bazata dawo se idan an fasa aura mata kurman, narasa yanda zanyi kartq fad'a hannun b'ata gari" Kansa ya sosa
"Ai kaji shi ake gudu, uwa ta guji aure gashi 'yama tunkafin a ayi auren tana gudunshi, yarinyar nan so take ta d'aga mana hankali abanza wlh, yanzu meye mafita nikam? Kallon sa tayi
"Sunce sati d'aya ta bayar, kuma mahaifinta yace koda zata shiga duniya baze fasa aura mata shiba sabida shi baya magana biyu" Tab'e baki yayi kafin yace
"Ki kwantar da hankalinki tunda har da k'afarta tabar gida ai zata koma ne, tashin hankalin duk befi ace kidnapping d'inta akayi ba, kokuma ma babu wani labari akanta, amma yarinyar jami'a aitasan inda ta dosa kam" Nisawa tayi kumafa haka ne
"To Bilal maganar yarinyar daka nema aure fa? nifa bannaso awuce nanda watanni biyu, sabida kagafa wlh kasan halina" Murmushi yayi
"'Yar talakawa ce, sunce basuda zarafin kayan d'akinta senanda shekaru biyu imzan jira, dama maganar danazo muyi kenan" Kashingida tayi
"Bilal amma nikam aikasan bazan juraba, kace zamu basu kud'in gara, dana kayan d'akin duka" Kallon k'asan ido ya mata yana murmushi
"Abubuwa bazasu miki yawa ba,kud'i fa ba'a musu haka" Mik'ewa zaune tayi
"Bilal kasani ina kud'i kud'in dabammasan adadin su ba ni kaina, abubuwa da yawa dakakemun Bilal ina sane dasu batun yauba, kanata mun barazana da videos d'in nan kana karb'ar kud'i a wurina Bilal, gani kake kamar bana gabe komai, ka sani ina gane komai dakakemun, kawai banida zab'in daya wuce in kare mutunci na dabazan baka ba, bazaka karyani ba Bilal, koda kuwa zakayi shekaru hamsin kullum kana karb'a Bilal wani abun nama manta dashi a kadarorina, wata dukiyar tawama sekaje Sudan wurin dangin mamana, Bilal wata dukiyar tawa ma sekaga Bilal wata dukiyar tawa bata hannuna bare kaci Bilal, wlh idan kazamarmun d'a ,kamun adalci kazamarmun miji na gari sekafi kowa jin dad'i arayuwa danni banda 'ya'yana banida komai, Khairiyya kad'ai tanada dukiyar dazata isheka zaman duniya menene na had'ama, me kake tunani akaina ne wai? kasani har gobe ban yadda cewar wai zaka aureni ba ina kallon kane kawai, na k'udurta araina idan ka cutar dani hmmmm" Murmushi yayi
"Momy kenan, ashe kice bansan komai ba ni shirme nake" Tana dariya yanzu kam tace
"Bilal hoo, Bilal matsalar da aka samu tunkan kayi wayau nasanka, nasan halinka fiye da tunanin me tunani, na san duk abinda kake nufi da sanda ake nufin abu da gaske da sanda bada gaske kake ba, nasan idan kanaso ka cuci mutum yanda kakeyi, inada yak'inin shirinka akan idan ka auri zab'inka bazaka bari ka aureni ba, nasan ka sayar da filin dana saya ayi gini domin bada gaske maganar ginin ba, nasan cewar akwai mugun abun dakake shiryawa a k'asan ranka yanzu haka, tashin hankali na daya bansan menene kake shiryawa ba, ina sane da cewar ka tura su Baba Niger ne sabida idan ka gama koma me kake kabi bayansu, ka nunamun sun tafine su sanar da maganar aurenka amma nasan k'arya kake" Mik'ewa yayi
"Idan kina tsammanin kinada dukiyar dazanyi k'arya akan zan aureki to kije naji haka d'inne, amma yanzu na fasa, ina dai ina acc number ki, zan turo miliyan hamsin na gini dakika turamun, da kuma kud'in dana sayarda fili miliyan takwas, shikenan na fasa bari re ranar auren na fasa" kallon mamaki ta masa, bata zata wuyan Bilal yayi k'wari haka sam, lallai ya tara dukiya a yanda yake gani fa, ga mamakin sa seyaji tace
"Ba komai Ni manager main branch d'inmu yace ze aureni, kaje zan maka auren da kud'in ginin da zaka maidomun inaga ai sun isheka ko? Gwara na auri manager dan duk videos dakake turamun ya gama saninsu na nuna masa, shima yanada irin matsalata akwai me videos na lalatar dasukayi kaga munyi matching, and above all we r so rich, far far away from what u ever think so zamu resighning mubar muku Nigeria" Cikin tsananin fusata yace
"Wlh baki isaba, sena gama da tsufanki yanda kime shirin gamawa da k'uruciya ta" Dafe kanta tayi kad'an, Bilal kenan, idan kasan wata ai inaga bakasan wata ba ko? k'uruciya yana d'awainiya dakai ur not thinking straight" A fusace ya kama hanyar waje tace tana d'an murmushi
"Bilal kada ka manta bakada wani acc se k'waya biyu wanda duk nice na bud'asu, d'aya a banki na d'ayar kuma a d'ayan bankin da k'awata ke aiki, banyi niyyan maka butulciba nima amma na tabbatar so kake ka cutar dani kaci mutunci na, kaje ka sake videos d'in abune fa dazeyi trending for just a week, niba kowa ya sanni ba, yarana duk yaran manya ne tsaf zasu auru amma kai fa? Bilal kona baka kud'i koban baka kud'iba seka watsa wannan videos, nashaji kana ikirarin d'aukar fansa akaina waina b'ata maka k'uruciya, na yarda nice na koyar dakai koma miye amma shin nace ka kai yanzu kana bibiyana? ba abinda kakeso sama da kud'i kaida Lami, toni meye nawa aciki, acc naka duka na gama kaomai akan kanamun sata kaine kake transfer da kanka dan haka tas banki sun k'ank'are acc d'inka duka biyu tare da mayarmun da kudad'ena a acc d'ina, alert ma dabaka gani nina saka akayi de-activating nasa, ka tsira da gida amma duk motocinka wacce kake hawa ce kad'ai da sunan ka, wawa kawai" Ta k'arashe maganar a fusace, Bilal duk se ya rud'e ya haukace
"Ni zaki zalinta? ni zaki cuta wlh sekinyi kuka, sekinyi dana sanin sanina a rayuwarki wlh, yau zan nuna miki koni wanene wlh" Zama tayi tana mirmushi
"Kaine macuci Bilal, ka shirya cutana sosai kawai ni sa'a nayi nayi tuban gaske Allah ya duba lamarina yake d'aurani a kanka,kaikuma greadyness ya maka yawa, son duniya ya saka ko gabanka baka gani se kud'i, maye kawai" yanata faman banbami ya fita agidan..
Mood gabaki d'aya hankalin sa ya tashi tunda yaji labarin guduwar khairiyya akan maganar auren sa, yaya ze rayu da tunanin 'yar wani ta shiga wata rayuwa sabida shi? ta dawo abinta ze fasa auren kwata kwata indan shine, meye dole aciki shikam! Sauri yake ze tafi gun muhseen yaci karo da Hafsat tayi shiga irinta alfarma tana sanye da kaya irin na 'ya'yan sarakuna harda alkyabba, tsayawa sukayi kallon juna na wuccin gadi, ita bataga abunso awurin Mood ba wlh, namiji banda k'irar jikinsa zaka rantse macene? koda yake mahaifiyarsa tas yayo dole yayi fusjar mata da kyau, koda yake yana kama sosai da Uncle jay...Tab'e baki yayi aransa yace