Sashe 51
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Na tasone a hannun kakata wacce ta haifi ubana, tun sanda na bud'i idona na ganni duniya nake kuma shaida mutane babu abinda nafi sabawa dashi sama da fuskar kakata, bansan waye Babata ba amma tabbas yanayin d'acin harshe na yana tabbatar mun da cewar babu saukar d'and'anon nono uwar haihuwa acikin sa, yanayin yanda gabb'an jikina,zuciya da ruhina suka kwad'aita dason jin dumi irin na mahaifiya ya tabbatar mun dacewar tabbas ban tab'a sanin d'imin jikin uwar haihuwa ta ajikina ba, wacce na bud'i ido da ita itace Baba suwai kakata kenan. Na taso gidan yawa gidan shugaban wani babban gari na fulani me zaman kansa, gaba d'aya ba ruga bace babban garine me d'auke da sassa sassa na fulani acikin ruga iri iri, wanda duk wannan suna k'ark'ashin kulawar Kakana Baba Jere wanda shine limamin garin shine kuma babban me gari na duka yankunan garin da kuma rugagen dake mak'otaka da ahalin garin sa. Acikin gidan namu akwai tarin samari da 'yan mata wanda idan wannan ba uwarku d'aya ba tokuwa d'an qanin uba ko wan uba ne, acikin fulani dana sani gidan Baba jere kad'aine basuda gadon kiwo ko noma sedai k'ira, mak'era ne da suka shahara a wannan fannin sedai irin fulanin nan ne dasam basuda d'igon addini a al'amuran su, gaba d'aya komai nasu yana tafiya ne bisa wata wahaltacciyar al'ada mara tushe,ko kak'i kokaso tilas ne kabi wannan al'adar, koda na tashi bansan sunana Hafsah ba sedaga baya 'yar shara shine sunan danasan yake mallakina, bayaga haka banida wani suna agidan, kyara da tsangwama yanda kukasan a duniya niba mutum bace wata halittace ta daban, inada shekaru shida a duniya akazo neman yara masu son aikatau kawai se Baba suwai ta rok'i alfarmar Baba jere yabarni in tafi burni aikatau nan take kuwa yace dama ya tsani d'aga ido yaga 'yar shara acikin gidan sa, dan haka in tattara in tafi har yau kalaman sa sunamun amsa kuwwa sanda yafito ya kalleni ina musu sallama yace
"Garin da ubanki ya tafi be dawo ba Allah ya sanya dagacen kibi bayanshi 'yar shara" Bansan menene asalin tarihina ba seda na shekara biyu a birni a lokacin ina aiki wani gida na wata malamar makaranta ina mata rainon yarta dan haka dani take zuwa makaranta, aji biyu take d'auka a wancen lokacin nikuwa seya zamana duk karatun da akewa yaran yana nan daram akaina bayako motsi kuma banida wata wasa abakina se karatun nan, ganin haka malama ta sanyani aji d'aya a primary, dukna girmi yan ajinmu dankuwa nafi shekaru shida haka na dage Allah ya sanya inada tsananin k'ok'ari matsala ta d'aya ce inada kafiya, fad'a ga kuma rashin kunya, sam bana lank'wasuwa wanda wannan ya sanya ina aji shida a primary a lokacin ina shekaru sha biyu kawai na rasa aikina agidan malama, ina gama common interance ta mayar dani gida akan wai banajin magana ana fad'a ina fad'a, nan Baba jere yamun duka ya kusa sumar dani, daganan duk inda akazo d'eban yara 'yan aiki sekiga ance nayi girma har Allah ya kawo Hajiya Barira garin ita kuwa ta dawo ne dame mata aiki akan tayi shege bataji kuma ita batason yara, ana haka aka ce gani nan take Baba jere ya hau gaya mata mugwayen halayena, inda tace aid'a na kowa ne, dan haka ita taji ta gani ba akan 'yar aiki bama ta d'aukeni a matsayin 'yar rik'o, zata rik'eni amana dukda halina, haka muka kwaso muna dawowa Burni na nuna mata takardar primary na nace nifa so nake in zama lauya Baba jere zan d'aure, haka na shiga bata baki harta sakani secondry school aji d'aya nake zuwa abuna, na zama yar gidan masu kud'i bana mason ace yau inje k'auyen mu, haka nazo bayan nakai S.S 1 se wani al'amari ya soma faruwa dani mara dad'i, dama cen daga secondry school danake zuwa kullum se an kawowa momy k'arana, nayiwa malami kaza rashin kunya nayiwa malami kaza rashin kunya, wannan ya sanya momy setake sanya D'an me gadin ta wato Yaya Bilal daya xama d'an gida kamar ni yakemun duka wannan ya sanya a duniya banida wanda nake tsoro sama da yaa Bilal, sabida muguntar sa yaga damar ya sanyani tsallen kwad'o idan banyi ba kuma inci duka, hakan ya tilastani rage yiwa malamai na rashin kunya sekuma abun ya dawo kullum se anmun tsakani da wani a class d'inmu danni sam banida hak'uri kona kwabo ni kaina na sani, haka akayita gwagwarmaya dani momy tanata hak'uri har zuwa lokacin da Yaa Billal ya tsiro da wata d'abi'ar banza a kaina" shiru tayi tana kallon su wanda dukkansu ita suke se Hammood ne dake k'arawa matsowa kusa da ita cikin tashin hankali
"Wane irin d'abi'a ne wannan? Meyake miki duka? Share hawayen idanta tayi ta girgiza masa kanta
"Tab'amun jikina yake yana cewa zeyi iskanci dani, kuma idan ban tsayaba ya dinga marina yana cewa seya k'ullamun sharri, koda wane lokaci Allah ze kawo dalilin daze hanashi cimma mugun burinsa akaina, ta wata hanya mafi sauk'o, tsoron abinda yakemun ya sanya duk sanda nadawo saga school kafin momy ta dawo daga gun aiki nake sauri inbar gidan zuwa gun wata bishiyar bayan layin mu indai yana gari, be tab'a sanin inda nake zuwa ba, da haka har wata rana yazo yadinga yagalgalar jikina yana dukana, katsam sega momy ta dawo lokacin dabata saba dawowa ba, ba wannan lokacin na saba jiyo sautukan zantuttukan banza da iface iface marasa kan gado agidan ba tsakanin Momy da Bilal amma tabbas a wannan ranar na gano ihun meye nakeji, hankalina ya tashi akan yanayi mummunar alak'ar dana fahimta akwai tsakanin su, dake banida hankali nima se kawai naje na samu Baba Lami wadda itace uwar Bilal na zayyane mata komai nan naga rashin dattako dan kuwa atake taje ta gayawa momy wai ina mata sharri itada Bilal momy bata fad'i mummunan kalma ko d'aya akaina ba kawai tace bilal ya mayar dani gida, dama kuma yasan k'auyen mu kuma shine yake kaini, akwai lokacin daya soma koyamun mota acewar momy inna iya inyana school koda cefane na rik'a yi mata amma seyazo da iskancin sa seban iya sosai ba na dena zuwa kawai, dama Bilal yana cike da haushi na yanzu kuma gani gashi abanza ance ya kaini k'auyenmu" kuka ta tsaya ta d'anyi wanda da sauri Hmmood ya matso ya rik'e hannun ta, meya miki dayaje kaiki gida? Tab'aki ya kuma yi? Wani abun ya faru ne" tana share k'wallah tace
"Banaji mahaifiyata da akace ta mutu batamun addu'a har wannan lokacin, sabida Bilal bayan ya kaini gida seyace da kakana inji Hajiya Barira wai a mayar dani sabida nayi cikin shege, wannan ya sanya kakana da dama baida imani yace yanda yayida uban haihuwata haka zemun nima, kayan k'ira ya d'akko seda suka d'auli wuta ya mannamun a tafukan k'afana wanda daganan bansan meya faru ba se farkawa nayi na ganni abakin titin garinmu yashe, haka nasha dukan ruwan sama na tuna kafin Bilal ya tafi ya bani kud'i da katin sa waina nemesa a waya danyasan in aka koreni dole naje na bashi kaina, amma duk wad'annan abubuwan ba abinda na tsira dashi face suturun jikina" Da sauri yakai hannu ya d'aga k'afarta ga wannan tabon nan kowacce k'afa wuri biyu, zuface ta keto masa yana jinjinawa rashin imani irinna wadancen mutanen, murmushi tayi sannan taci gaba
"Da k'yar na samu nahau wata mota tayi loding kayan masarufi sukace zan basu hamsin haka na yadda koda mukazo banida ko anini, na hadu da shakiyanci karen motar yace ajikina ze fanshe hamsin dinsa hankalina be kuma tashiba seda wani ya baiwa karen motar dari bakwai yake cewa aini me tsadane ga dari bakwai yabar masa ni, da k'arfin hali da rashin kunyar da ake cewa inada ita a wannan lokacin sesukamun amfani na fatattakesu na baiwa karen motar zoben azurfata nayi tafiyata ayanayin dako tak'a k'afana bana iyayi sabisa rad'ad'i da zabar k'una, a haka nayi yunk'urin komawa gidan momy da k'afa, na yanke shawarar bazan nemi taimakon kowa ba dukda nisan dake ga unguwar sabida naga kowama dan iskane, haka nake tafiya a d'age har dare a tsala cen k'afa ta d'auke sega zauna gari banza suka afka mun sesukayi rashin sa'a ina cikin al'adata, dan haka sumamun duka suka gudu abunsu, bansha wahalar neman taimako ba dan kuwa a wannan lokacin hammood yazo mun, daganan ya d'aukeni har gidan su a lokacin bankosan shi waye ba, zuwa wayewar garin ranar sena fahimci a gidan sarki nake, maganganun da ake akan cewar d'an sarki yamun fyad'e sune abubuwan dana yi karin safiyar ranar dasu! Haka nan wasu mutane suka sameni suka ce na basu labarina ban boye musu komai ba kuwa na zayyane musu labarin abinda ya sameni kamar yanda na baku, senaga suna dariya d'aya daga cikin su yace
"Garin da ubanki ya tafi be dawo ba Allah ya sanya dagacen kibi bayanshi 'yar shara" Bansan menene asalin tarihina ba seda na shekara biyu a birni a lokacin ina aiki wani gida na wata malamar makaranta ina mata rainon yarta dan haka dani take zuwa makaranta, aji biyu take d'auka a wancen lokacin nikuwa seya zamana duk karatun da akewa yaran yana nan daram akaina bayako motsi kuma banida wata wasa abakina se karatun nan, ganin haka malama ta sanyani aji d'aya a primary, dukna girmi yan ajinmu dankuwa nafi shekaru shida haka na dage Allah ya sanya inada tsananin k'ok'ari matsala ta d'aya ce inada kafiya, fad'a ga kuma rashin kunya, sam bana lank'wasuwa wanda wannan ya sanya ina aji shida a primary a lokacin ina shekaru sha biyu kawai na rasa aikina agidan malama, ina gama common interance ta mayar dani gida akan wai banajin magana ana fad'a ina fad'a, nan Baba jere yamun duka ya kusa sumar dani, daganan duk inda akazo d'eban yara 'yan aiki sekiga ance nayi girma har Allah ya kawo Hajiya Barira garin ita kuwa ta dawo ne dame mata aiki akan tayi shege bataji kuma ita batason yara, ana haka aka ce gani nan take Baba jere ya hau gaya mata mugwayen halayena, inda tace aid'a na kowa ne, dan haka ita taji ta gani ba akan 'yar aiki bama ta d'aukeni a matsayin 'yar rik'o, zata rik'eni amana dukda halina, haka muka kwaso muna dawowa Burni na nuna mata takardar primary na nace nifa so nake in zama lauya Baba jere zan d'aure, haka na shiga bata baki harta sakani secondry school aji d'aya nake zuwa abuna, na zama yar gidan masu kud'i bana mason ace yau inje k'auyen mu, haka nazo bayan nakai S.S 1 se wani al'amari ya soma faruwa dani mara dad'i, dama cen daga secondry school danake zuwa kullum se an kawowa momy k'arana, nayiwa malami kaza rashin kunya nayiwa malami kaza rashin kunya, wannan ya sanya momy setake sanya D'an me gadin ta wato Yaya Bilal daya xama d'an gida kamar ni yakemun duka wannan ya sanya a duniya banida wanda nake tsoro sama da yaa Bilal, sabida muguntar sa yaga damar ya sanyani tsallen kwad'o idan banyi ba kuma inci duka, hakan ya tilastani rage yiwa malamai na rashin kunya sekuma abun ya dawo kullum se anmun tsakani da wani a class d'inmu danni sam banida hak'uri kona kwabo ni kaina na sani, haka akayita gwagwarmaya dani momy tanata hak'uri har zuwa lokacin da Yaa Billal ya tsiro da wata d'abi'ar banza a kaina" shiru tayi tana kallon su wanda dukkansu ita suke se Hammood ne dake k'arawa matsowa kusa da ita cikin tashin hankali
"Wane irin d'abi'a ne wannan? Meyake miki duka? Share hawayen idanta tayi ta girgiza masa kanta
"Tab'amun jikina yake yana cewa zeyi iskanci dani, kuma idan ban tsayaba ya dinga marina yana cewa seya k'ullamun sharri, koda wane lokaci Allah ze kawo dalilin daze hanashi cimma mugun burinsa akaina, ta wata hanya mafi sauk'o, tsoron abinda yakemun ya sanya duk sanda nadawo saga school kafin momy ta dawo daga gun aiki nake sauri inbar gidan zuwa gun wata bishiyar bayan layin mu indai yana gari, be tab'a sanin inda nake zuwa ba, da haka har wata rana yazo yadinga yagalgalar jikina yana dukana, katsam sega momy ta dawo lokacin dabata saba dawowa ba, ba wannan lokacin na saba jiyo sautukan zantuttukan banza da iface iface marasa kan gado agidan ba tsakanin Momy da Bilal amma tabbas a wannan ranar na gano ihun meye nakeji, hankalina ya tashi akan yanayi mummunar alak'ar dana fahimta akwai tsakanin su, dake banida hankali nima se kawai naje na samu Baba Lami wadda itace uwar Bilal na zayyane mata komai nan naga rashin dattako dan kuwa atake taje ta gayawa momy wai ina mata sharri itada Bilal momy bata fad'i mummunan kalma ko d'aya akaina ba kawai tace bilal ya mayar dani gida, dama kuma yasan k'auyen mu kuma shine yake kaini, akwai lokacin daya soma koyamun mota acewar momy inna iya inyana school koda cefane na rik'a yi mata amma seyazo da iskancin sa seban iya sosai ba na dena zuwa kawai, dama Bilal yana cike da haushi na yanzu kuma gani gashi abanza ance ya kaini k'auyenmu" kuka ta tsaya ta d'anyi wanda da sauri Hmmood ya matso ya rik'e hannun ta, meya miki dayaje kaiki gida? Tab'aki ya kuma yi? Wani abun ya faru ne" tana share k'wallah tace
"Banaji mahaifiyata da akace ta mutu batamun addu'a har wannan lokacin, sabida Bilal bayan ya kaini gida seyace da kakana inji Hajiya Barira wai a mayar dani sabida nayi cikin shege, wannan ya sanya kakana da dama baida imani yace yanda yayida uban haihuwata haka zemun nima, kayan k'ira ya d'akko seda suka d'auli wuta ya mannamun a tafukan k'afana wanda daganan bansan meya faru ba se farkawa nayi na ganni abakin titin garinmu yashe, haka nasha dukan ruwan sama na tuna kafin Bilal ya tafi ya bani kud'i da katin sa waina nemesa a waya danyasan in aka koreni dole naje na bashi kaina, amma duk wad'annan abubuwan ba abinda na tsira dashi face suturun jikina" Da sauri yakai hannu ya d'aga k'afarta ga wannan tabon nan kowacce k'afa wuri biyu, zuface ta keto masa yana jinjinawa rashin imani irinna wadancen mutanen, murmushi tayi sannan taci gaba
"Da k'yar na samu nahau wata mota tayi loding kayan masarufi sukace zan basu hamsin haka na yadda koda mukazo banida ko anini, na hadu da shakiyanci karen motar yace ajikina ze fanshe hamsin dinsa hankalina be kuma tashiba seda wani ya baiwa karen motar dari bakwai yake cewa aini me tsadane ga dari bakwai yabar masa ni, da k'arfin hali da rashin kunyar da ake cewa inada ita a wannan lokacin sesukamun amfani na fatattakesu na baiwa karen motar zoben azurfata nayi tafiyata ayanayin dako tak'a k'afana bana iyayi sabisa rad'ad'i da zabar k'una, a haka nayi yunk'urin komawa gidan momy da k'afa, na yanke shawarar bazan nemi taimakon kowa ba dukda nisan dake ga unguwar sabida naga kowama dan iskane, haka nake tafiya a d'age har dare a tsala cen k'afa ta d'auke sega zauna gari banza suka afka mun sesukayi rashin sa'a ina cikin al'adata, dan haka sumamun duka suka gudu abunsu, bansha wahalar neman taimako ba dan kuwa a wannan lokacin hammood yazo mun, daganan ya d'aukeni har gidan su a lokacin bankosan shi waye ba, zuwa wayewar garin ranar sena fahimci a gidan sarki nake, maganganun da ake akan cewar d'an sarki yamun fyad'e sune abubuwan dana yi karin safiyar ranar dasu! Haka nan wasu mutane suka sameni suka ce na basu labarina ban boye musu komai ba kuwa na zayyane musu labarin abinda ya sameni kamar yanda na baku, senaga suna dariya d'aya daga cikin su yace