Sashe 57
Tsintar Aya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Wata Raba yara sun tafi yawon farauta wacce take ta al'adace sukan d'auki kibau suje farautar b'eraye ko burguna da zomaye acen aka dawo mana da gawar duk au biyun, a yanda aka sanar damu Zaki ne ya ritsastu abinda muka gani ajikinsu tabbas yagace sosai wannan ya sanya aka je neman zakin amma babu labarin sa a wannan dawar, dan haka mukabar maganar sa akayita jajantawa sarki, Bayan shekaru uku sega ciki ya bayyana acikin Maryama wanda iko da mulki a lokacin ya tashi, har akam Mulkin taga Sarki Tahir yanaji da ita sabida cikin ta d'akko k'anin ta daga masarautar su acewarta tunda mahaifiyarsu ta mutu ake wulak'anta sa me suna JAY. Alokacin dayazo ganin girmansa ya sanya gaba d'aya Tahir yace ya dawo masarautar sarauni awurina inda nice na rainesa alokacin yanada shekaru goma nikuwa ina rainon Barra ya kasamce sun taso atare shine uban rainonta.
Babu wanda yasan da ciki ajikin Surbajo se ranar da akace Maryama tana Nak'uda anan itama aka sanar akan nak'udar take, nayi mamaki sosai dukda na dad'e ina zargin cikin nata amma ban nuna ba sabida ta b'oye kanta tun mutuwar yaranta, haka aka had'asu d'aki d'aya da ungozoma ta masarautar ta karb'i haihuwar su rana d'aya a tare!!!! Dukkansu kusan atare aka sanar da haihuwar su cewar Maryama ta haifi D'a Namiji ita kuwa ta haifi Tamace sedai ta macen ma takoma, fada ana murna ana kuka haka aka wuni akai kwana bakwai aka samu Namiji D'an bahillace kyakyawa sosai yana tsananin kamanni da yayan sa Marwan amma shi seyaci sunan Hammood, Maryama tanata iyayi itace me magaji hankalina yak'i kwanciya nidai banga gawar 'yar jinjirar surbajo ba amma kullum ita kuka take babu bakin magana daga bisani cutar Hauka ta kamata yanxu haka tana nan a masarautar yamma ana kula da ita, hakanan yanayin kamanin Hammood da yaran Surbajo a wancen lokacin ya sanya akayita gulmar cewar kamar Surbajo.ta haifo Hammood amma waya isa yace haka uwar tanata fara'a akan yaro jinin 'yan uwasa marigaya ya d'akko kuma kowa yasan ze iya kamanni dasu koda kuwa uwarsu suka yo. Ana haka Ungozoma tazomun da wata magana me girma amma senak'i aminta jikina yana rawa sena kwasa naje gun Maryama amma me daga ranar dana b'ulguta mata kwanan maganar se gaba d'aya ta dawomun kurma tak'i bud'e baki tayi magana nayi nayi wai tanaji amma ammata asiri bata magana akan haka ta kwanta ciwo har rainon Hammood ya dawo hannuna inda adole Jay ya dinga kulawa dashi. Iyakar abinda zance dai shine Hafsa Jay yana matuk'ar k'aunar Hammood yaran nan harya shekara 2 lafiyar sa k'alau kawai daga baya ya dena magana, haka seda ya shekara goma da taimakon addu'a ya soma ji amma baya magana, nafi shekaru goma da sanin maganar sa ta dawo amma narasa dalilin Jay na hanashi bud'e baki, ban yadda da kowa ba hafsah har Jay, banaji Maryama ita tahaifi d'an nan, Jay ya auri Barra kafin in gama gano cewar bashida hali me kyau dukda zargi nake amma yana tsananin bani tsoro bansan komai ba se zargi amma akwai abinda yake faruwa ta k'ark'ashin k'asa tun sanda ya k'ara aure na fahimci hakan, har yau Maminku batawa kowa magana amma tanayi da Jay, abun tamabaya anan shine akanme batawa mijinta magana tsawon shekaru a zuwan maganarta ya d'auke yayita yawo k'asashen duniya sunce lafiyarta k'alau muka barshi akan asiri ne, har yau batawa kowa magana se Jay shi d'inma a asirice bata san na saniba shin akan me? Har gobe batada kyakyawar alak'a da Hammood shin akan me, ga usman da tashi tawagar yace mulki na ubansa ne rik'on k'warya aka baiwa Marwan harya barwa Tahir a maimakon sa, gaba d'aya na rasa gane komai akan masarautar nan, badan komai nake kuka ba sedan ganin bansan halin da zuri'a ta take ciki ba, kullum addu'a ta anan itace kar Allah ya karb'i raina senasan ainahin gaskiyar wacece mahaifiyar Hammood, menene tarihin ciwon Surbajo, mesa gaba d'aya Tahir baya maganar ta koda yakaita turai kowani wurin neman magani, waye Jay? Meyake acikin zuri'ata? Su waye suke neman ran Hammood? Wannan itace damuwata Hafsa" Cikin tausayi hawaye yana zuba a idan Hafsa tace
"Wannan al'amarine me rikitarwa, wannan duka labarin a dunk'ule yake abu ne dayake neman fashin bak'i akowace kalma, gaba d'aya rayuwar tundaga kan haihuwar a baud'e take, banaji Jay yana turbar damuke masa fata amma kuma Mami! Bantab'a kawota a macuta ba, sedai kuma a maganar farko ban yarda da itaba, akwai zambo a juyewar samartakar gauro, ki kwantar da hankalinki Bahar zanyi amfani da zamani insan me ake ciki a wannan rumfar me duhuwar gaske, ban saniba ko zamuyi aiki a tare? Bahar tana kallon ta tace
"Ashekarun k'uruciya ma ban tab'uka komai ba se yanzu da tsufa ya dabaibayeni" Murmishi hafsou tayi kafin tace
"Ki koma Nigeria Bahar, aiki yanzu yake akanmu, so nake ki bibiyi dalilin b'arewar cikin dake jikin Anty Barra dan ni ban yadda da wannan aikin na rashin haihuwar taba" Da tuhuma Bahar ta kalleta
"Me kike tunani kuma ata ina zan fara? Murmushi me ciwo tayi
"Ki nemi likitan daduk ya dubata a asirce, yanada kyau ki fara amfani da ruwan darham na wannan daular, ki siyeshi da kud'i kisan menene asalin abinda ya b'arar da cikin! Barin Bahar U.S kuwa tazo gun 'yarta cikin hikima seta gabo wani abu, cewar tabbas Uncle Jay shine yake bata k'wayar hana d'aukar ciki a hikimce kuma duk indai zata samu seya zubar! Lokacin da hafsa nan a bada labarin Mik'ewa tsaye Hammood yayi
"Hafsa wai kanki d'aya kuwa? Mik'ewa itama tayi
"Idan ka fara haka a yanzu yaya zakayi idan kaji sauran labaran? Inyi tsammanin zaka zauce mana inna tabbatar maka cewar Surbajo dake a turu itace mahaifiyarka ta haihuwa!
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN*
*HAFSATY AN RIGIMA GA SHAFIN DARE NAN NA SAUKAR MIKI DASHI,NADAI CIKI ALK'AWARI KO?😂
30.
Maganar data fad'a ne ya k'wank'wasa kansa akan labarin daya gabaci wannan, hannayenta ya rik'o ita kanta seda ya bata tausayi jikinsa yana b'ari kansa yana sara masa yace.
"Hafsa please tell me more, banaso ya kasance tunanina ya tabbata gaskia ne, its being long danaga Baba Surbajo, nakanje gaidata Bahar tana turani wurin ta sosai, apart from Uncle Jay Baba Surbajo kad'ai tasan ina magana, that woman suffered alot, tana fama da matsaloli lafiyar ta k'alau but she still have to act like she's mentally ill, when ever i visit her, tanamun nasiha wa'azi and tana yawan gayamun cewan she's doing everything for me, Hafsa kin tab'a ganinta, muna kama sosai ko? Sadda kai k'asa hafsa tayi hawaye yana zuba daga idanta sabida tsananin tausayin hammood dataji ya kama, muryanta yana rawa tace
"Nikanje gayar da ita sosai Hammood she help me with alot of information, she's ur mother she loves u so much yaa Mood, she endue everything alot of pain just so you live, am sorry to say amma gaskia Uncle Jay da Mami bazasuga annabi ba" Had'e jikinsa da nata yayi yana wani kuka me sauti tare murza bayanta da hannayensa da k'arfi, sosai ya matseta dankuwa taji zafin matsar gunjin kukansa ya sanya ta sake wani kuka meban tausayi ita kanta se yanzu abubuwa suke dawo mata sosai, lallai an cutar da Mood, acikin k'ank'anin lokaci Allah ya taimaketa tasan komai dole ta kwantar wa Mood da hankali, wannan shine time datake jira tayi calming nasa, cikin murya k'asa k'asa tace kusa da kunnenshi
"Ka saurareni , ka kwantar da hankalinka muyi mahana Yaa Mood, ka d'auka duk abinda zakaji jinsa shine mafi alkhairi agareka kaji" Data ne ya mik'e ya janyo hannun sa shima ya soma ban baki "kayi hak'uri Hammood, dama haka rayuwar nan take ups and down ne sukayi yawa acikinta, dik abubuwan dazakaji tamkar a film kawai akeyinsu wlh anan ma anayi a duniyar zahiri sukan faru, balantana rayuwar sarauta mutane da Mulki da kuma Kud'i suna iyayin komai a kansa, akwai labarin wani gidan sarautar dana sani d'a ya kashe mahaifin dayake gargarar mutuwa yana fama da ciwo shekaru kusan biyar be mutu ba kuma be bashi sarautar ba kawai yaran nan ya kashe uban yace ya gaji da jiran sa tunda shi mulki yake so, ashe naka bame sauk'i bane ba? Ehm Hammood" kwantar da kanshi yayi ajikin Data tamkar wani k'aramin yaro yashiga sauke gaurayen ajiyan zuciya, seda Hafsa ta hadiyi zuciya sannan taci gaba
"Lokacin dana ziyarci Baba Surbajo kallo d'aya na mata k'irjina ya doka sabida tsananin kamannin datake da Mood,lokaci d'aya na harbo bakin zaren, sabida ita kuyangar dataje da maganar awurin barra batada cikakken ililmi akan meya faru a wannan daren da lokacin haihuwar, bayan na zauna kusa da ita na gaisheta bata amsani ba haka kuma bata nunamun hankalin ta sosai yake ajikinta ba, seda nai gyaran zama nace ina kallon ta
"Baba ina wuni, ya lafiyar jikinki? Bata amsani ba har lokacin wannan ya sanya kawai na zauna na kama kanta nayi addu'a tare da mata fatan samun lafiya sannan a tak'aice nace da ita
Babu wanda yasan da ciki ajikin Surbajo se ranar da akace Maryama tana Nak'uda anan itama aka sanar akan nak'udar take, nayi mamaki sosai dukda na dad'e ina zargin cikin nata amma ban nuna ba sabida ta b'oye kanta tun mutuwar yaranta, haka aka had'asu d'aki d'aya da ungozoma ta masarautar ta karb'i haihuwar su rana d'aya a tare!!!! Dukkansu kusan atare aka sanar da haihuwar su cewar Maryama ta haifi D'a Namiji ita kuwa ta haifi Tamace sedai ta macen ma takoma, fada ana murna ana kuka haka aka wuni akai kwana bakwai aka samu Namiji D'an bahillace kyakyawa sosai yana tsananin kamanni da yayan sa Marwan amma shi seyaci sunan Hammood, Maryama tanata iyayi itace me magaji hankalina yak'i kwanciya nidai banga gawar 'yar jinjirar surbajo ba amma kullum ita kuka take babu bakin magana daga bisani cutar Hauka ta kamata yanxu haka tana nan a masarautar yamma ana kula da ita, hakanan yanayin kamanin Hammood da yaran Surbajo a wancen lokacin ya sanya akayita gulmar cewar kamar Surbajo.ta haifo Hammood amma waya isa yace haka uwar tanata fara'a akan yaro jinin 'yan uwasa marigaya ya d'akko kuma kowa yasan ze iya kamanni dasu koda kuwa uwarsu suka yo. Ana haka Ungozoma tazomun da wata magana me girma amma senak'i aminta jikina yana rawa sena kwasa naje gun Maryama amma me daga ranar dana b'ulguta mata kwanan maganar se gaba d'aya ta dawomun kurma tak'i bud'e baki tayi magana nayi nayi wai tanaji amma ammata asiri bata magana akan haka ta kwanta ciwo har rainon Hammood ya dawo hannuna inda adole Jay ya dinga kulawa dashi. Iyakar abinda zance dai shine Hafsa Jay yana matuk'ar k'aunar Hammood yaran nan harya shekara 2 lafiyar sa k'alau kawai daga baya ya dena magana, haka seda ya shekara goma da taimakon addu'a ya soma ji amma baya magana, nafi shekaru goma da sanin maganar sa ta dawo amma narasa dalilin Jay na hanashi bud'e baki, ban yadda da kowa ba hafsah har Jay, banaji Maryama ita tahaifi d'an nan, Jay ya auri Barra kafin in gama gano cewar bashida hali me kyau dukda zargi nake amma yana tsananin bani tsoro bansan komai ba se zargi amma akwai abinda yake faruwa ta k'ark'ashin k'asa tun sanda ya k'ara aure na fahimci hakan, har yau Maminku batawa kowa magana amma tanayi da Jay, abun tamabaya anan shine akanme batawa mijinta magana tsawon shekaru a zuwan maganarta ya d'auke yayita yawo k'asashen duniya sunce lafiyarta k'alau muka barshi akan asiri ne, har yau batawa kowa magana se Jay shi d'inma a asirice bata san na saniba shin akan me? Har gobe batada kyakyawar alak'a da Hammood shin akan me, ga usman da tashi tawagar yace mulki na ubansa ne rik'on k'warya aka baiwa Marwan harya barwa Tahir a maimakon sa, gaba d'aya na rasa gane komai akan masarautar nan, badan komai nake kuka ba sedan ganin bansan halin da zuri'a ta take ciki ba, kullum addu'a ta anan itace kar Allah ya karb'i raina senasan ainahin gaskiyar wacece mahaifiyar Hammood, menene tarihin ciwon Surbajo, mesa gaba d'aya Tahir baya maganar ta koda yakaita turai kowani wurin neman magani, waye Jay? Meyake acikin zuri'ata? Su waye suke neman ran Hammood? Wannan itace damuwata Hafsa" Cikin tausayi hawaye yana zuba a idan Hafsa tace
"Wannan al'amarine me rikitarwa, wannan duka labarin a dunk'ule yake abu ne dayake neman fashin bak'i akowace kalma, gaba d'aya rayuwar tundaga kan haihuwar a baud'e take, banaji Jay yana turbar damuke masa fata amma kuma Mami! Bantab'a kawota a macuta ba, sedai kuma a maganar farko ban yarda da itaba, akwai zambo a juyewar samartakar gauro, ki kwantar da hankalinki Bahar zanyi amfani da zamani insan me ake ciki a wannan rumfar me duhuwar gaske, ban saniba ko zamuyi aiki a tare? Bahar tana kallon ta tace
"Ashekarun k'uruciya ma ban tab'uka komai ba se yanzu da tsufa ya dabaibayeni" Murmishi hafsou tayi kafin tace
"Ki koma Nigeria Bahar, aiki yanzu yake akanmu, so nake ki bibiyi dalilin b'arewar cikin dake jikin Anty Barra dan ni ban yadda da wannan aikin na rashin haihuwar taba" Da tuhuma Bahar ta kalleta
"Me kike tunani kuma ata ina zan fara? Murmushi me ciwo tayi
"Ki nemi likitan daduk ya dubata a asirce, yanada kyau ki fara amfani da ruwan darham na wannan daular, ki siyeshi da kud'i kisan menene asalin abinda ya b'arar da cikin! Barin Bahar U.S kuwa tazo gun 'yarta cikin hikima seta gabo wani abu, cewar tabbas Uncle Jay shine yake bata k'wayar hana d'aukar ciki a hikimce kuma duk indai zata samu seya zubar! Lokacin da hafsa nan a bada labarin Mik'ewa tsaye Hammood yayi
"Hafsa wai kanki d'aya kuwa? Mik'ewa itama tayi
"Idan ka fara haka a yanzu yaya zakayi idan kaji sauran labaran? Inyi tsammanin zaka zauce mana inna tabbatar maka cewar Surbajo dake a turu itace mahaifiyarka ta haihuwa!
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN*
*HAFSATY AN RIGIMA GA SHAFIN DARE NAN NA SAUKAR MIKI DASHI,NADAI CIKI ALK'AWARI KO?😂
30.
Maganar data fad'a ne ya k'wank'wasa kansa akan labarin daya gabaci wannan, hannayenta ya rik'o ita kanta seda ya bata tausayi jikinsa yana b'ari kansa yana sara masa yace.
"Hafsa please tell me more, banaso ya kasance tunanina ya tabbata gaskia ne, its being long danaga Baba Surbajo, nakanje gaidata Bahar tana turani wurin ta sosai, apart from Uncle Jay Baba Surbajo kad'ai tasan ina magana, that woman suffered alot, tana fama da matsaloli lafiyar ta k'alau but she still have to act like she's mentally ill, when ever i visit her, tanamun nasiha wa'azi and tana yawan gayamun cewan she's doing everything for me, Hafsa kin tab'a ganinta, muna kama sosai ko? Sadda kai k'asa hafsa tayi hawaye yana zuba daga idanta sabida tsananin tausayin hammood dataji ya kama, muryanta yana rawa tace
"Nikanje gayar da ita sosai Hammood she help me with alot of information, she's ur mother she loves u so much yaa Mood, she endue everything alot of pain just so you live, am sorry to say amma gaskia Uncle Jay da Mami bazasuga annabi ba" Had'e jikinsa da nata yayi yana wani kuka me sauti tare murza bayanta da hannayensa da k'arfi, sosai ya matseta dankuwa taji zafin matsar gunjin kukansa ya sanya ta sake wani kuka meban tausayi ita kanta se yanzu abubuwa suke dawo mata sosai, lallai an cutar da Mood, acikin k'ank'anin lokaci Allah ya taimaketa tasan komai dole ta kwantar wa Mood da hankali, wannan shine time datake jira tayi calming nasa, cikin murya k'asa k'asa tace kusa da kunnenshi
"Ka saurareni , ka kwantar da hankalinka muyi mahana Yaa Mood, ka d'auka duk abinda zakaji jinsa shine mafi alkhairi agareka kaji" Data ne ya mik'e ya janyo hannun sa shima ya soma ban baki "kayi hak'uri Hammood, dama haka rayuwar nan take ups and down ne sukayi yawa acikinta, dik abubuwan dazakaji tamkar a film kawai akeyinsu wlh anan ma anayi a duniyar zahiri sukan faru, balantana rayuwar sarauta mutane da Mulki da kuma Kud'i suna iyayin komai a kansa, akwai labarin wani gidan sarautar dana sani d'a ya kashe mahaifin dayake gargarar mutuwa yana fama da ciwo shekaru kusan biyar be mutu ba kuma be bashi sarautar ba kawai yaran nan ya kashe uban yace ya gaji da jiran sa tunda shi mulki yake so, ashe naka bame sauk'i bane ba? Ehm Hammood" kwantar da kanshi yayi ajikin Data tamkar wani k'aramin yaro yashiga sauke gaurayen ajiyan zuciya, seda Hafsa ta hadiyi zuciya sannan taci gaba
"Lokacin dana ziyarci Baba Surbajo kallo d'aya na mata k'irjina ya doka sabida tsananin kamannin datake da Mood,lokaci d'aya na harbo bakin zaren, sabida ita kuyangar dataje da maganar awurin barra batada cikakken ililmi akan meya faru a wannan daren da lokacin haihuwar, bayan na zauna kusa da ita na gaisheta bata amsani ba haka kuma bata nunamun hankalin ta sosai yake ajikinta ba, seda nai gyaran zama nace ina kallon ta
"Baba ina wuni, ya lafiyar jikinki? Bata amsani ba har lokacin wannan ya sanya kawai na zauna na kama kanta nayi addu'a tare da mata fatan samun lafiya sannan a tak'aice nace da ita