Sashe 13
Komai Nisan Dare Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ranar Monday da safe Inna ta shirya A'isha cikin uniform suka tafi Makarantar su. Ta yi Sa'a suna shiga shi ma Malam Buba ya shigo, ganin Inna da A'isha ya gane mahaifiyarta ce, cikin girmamawa ya ce. "Sannunku da zuwa, Ina kwana Baaba?" Inna ta ce. "Lafiya ƙalau, ya ƙoƙari?" Malam Buba ya ce. "Alhamdulillah." Sannan ya dubi A'isha ya ce. "A'isha ba magana?" Murmurshi ta yi ta ce. "Ina kwana." Ya ce. "Lafiya ƙalau, ya jiki_jiki kuma? Asma'u ta ce kin sha jinya." A'isha ta ce. "Da sauƙi." Ya ce. "To Allah ya ƙara afuwa." Suka amsa da Amin, sannan ya ce da Inna su ƙarasa office ɗinsu bayan ta yi masa bayanin abun da yake tafe da ita. Bayan sun zauna Inna ta ce masa. "Dama akan maganar Jarrabawar da A'isha ta ce an zaɓe ta zata zana na zo, na ce ko za'a bari sai wata shekarar duba da lalurar da ta same ta, kafin nan insha Allahu an yi mata magani ta warke." Malam Buba ya ce. "Wai har yanzu ba ta gani? Na ɗauka ai idon ya buɗe." Inna ta ce. "Tukunna dai, muna nan muna ta addu'a." Malam Buba ya ce. "Subhanallahi, Sannu A'isha, Allah ya yaye miki." Inna ta ce. "Amin." Malam Buba ya ce. "To Baaba tunda ana saka rai idon zai buɗe ta zana jarrabawar a hakan kawai, zan yi mata registration da komai da sunanta da hotonta, akwai k'anwata Mairo sai ta zana mata, tunda jarrabawar ta rana ɗaya ce." Inna ta ce. "Kana ganin hakan zai yiyu?" Malam Buba ya ce. "Insha Allahu, ai nine exam officer, Ni nake yin komai na jarrabawar, shugaban makarantar ma bani da matsala da shi, ina yi masa magana zai yarda." Inna ta ce. "Toh shikenan Allah ya ba da sa'a, na gode sosai ɗana, Allah ya saka da Alkhairi." Malam Buba ya yi murmushi ya ce. "Babu komai Baaba, Allah ya ba ta lafiya ita kuma." Inna ta ce. "Amin." Malam Buba yana kallon A'isha ya ce. "Indodo kin daina magana ne? Na ji kin yi tsit kamar ba ke ce mai cika mana aji da surutu ba." Murmurshi A'isha ta yi, tare da saurin rufe fuskarta da hannunta. Inna ta ce. "Ko godiya ba ta iya ba." Cikin sanyin murya ta ce. "Mun gode Malam." Murmurshi kawai Malam Buba ya yi, haka kawai A'isha take burge shi, saboda nutsuwarta da hankalinta, ba shiru_shiru ba ce ita dan ba ta barin ta kwana, indai aka faɗa mata sai ta rama, amma ba ta da tsokana, in dai ka ji an yi faɗa da ita to tsokanarta aka yi. Yana jin tausayinta kuma a cikin ransa saboda tsangwamar da take fuskanta a gurin abokan karatunta. Abun da yake ƙara burge shi da ita tana da ƙoƙari dai_dai misali, indai an yi musu karatu tana fuskanta. Anan Inna ta bar ta bayan ta biya kuɗin jarrabawar da na passport ɗin da za'a yi mata. Yau A'isha murna fal ciki ta zo makaranta, duk da ba ta ganin komai amma dai ta ji daɗi, kuma babu wanda ya tsokane ta, saboda Malam Buba ne ya kai ta har aji ya kuma jawa yaran kunne akan kar wanda ya tsokane ta, duk wanda ya tsokane ta sai ya zane shi........
Rayuwa ta cigaba da tafiyar wa da su A'isha cikin godiyar Ubangiji, an zana common entrance ɗin har ma ta fito, A'isha da Ma'u duk sun ci makarantar sakandare dake cikin garin. Tare Kawunsu Ma'u ya yi musu komai kama daga kan uniform da su takalmi da jakar makaranta da littattafai. Har lokacin Inna ba ta gama tara kuɗin kai A'isha asibitin Kano ba saboda sha'anin rayuwa. Zuwa lokacin kowa na cikin garin ya san A'isha ta makance, labari ya gama baza ko'ina, Iya da Matan gidansu kullum cikin yiwa Inna gorin ƴarta ta makance amma ta kasa kai ta asibiti a yi mata magani saboda baƙin talauci, Inna dai ba ta kula su dan ba ta su take ba. A'isha kuwa zuwa yanzu har ta saba da rashin ganin. Da farko da aka kai su A'isha makaranta ƙin karɓar ta aka yi, Malaman suka ce ai kamata ya yi a kai ta makarantar makafi ba wai nan ba, Malam Buba ne ya yi ruwa ya yi tsaki daƙyar aka samu aka ɗauki A'isha, shi ma dan ya yi musu dabara ne da cewa, an kai ta asibiti sun ɗora ta akan magani tana kan shan maganin ne, sai ta gama shan maganin za'a yi mata aiki wanda idon zai buɗe. Ma'u ce take yi mata rubutu idan ta gama nata, ita dai kawai in ta je makarantar zama ne nata da saurare. Sai kuma wata sabuwar matsala da A'isha take fuskanta a garin, ba ta isa ta fito waje ba sai yara sun yi mata ihun Makauniya sun cinye idon wasu ya dawo kansu.
Yau Laraba, da daddare Inna ta É—auko kuÉ—in da take tarawa na kai A'isha asibiti ta irga, ta ga kuÉ—in ya kai dubu shida da Æ´an kai, zai isa su yi kuÉ—in Mota da kuma É—an abun da take tunanin za'a buÆ™ata a asibitin, dan haka ta yanke shawarar gobe za su je asibitin Kanon da yardar Allah......âœï¸
*By*
*Zeey Kumurya*
*💖 KOMAI NISAN DARE.....! 💖*
_By_
_Zeey Kumurya_
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*0ï¸âƒ£8ï¸âƒ£*
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 08066268951
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaciðŸ™ðŸ»_
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_
_07084653262_
Rayuwa ta cigaba da tafiyar wa da su A'isha cikin godiyar Ubangiji, an zana common entrance ɗin har ma ta fito, A'isha da Ma'u duk sun ci makarantar sakandare dake cikin garin. Tare Kawunsu Ma'u ya yi musu komai kama daga kan uniform da su takalmi da jakar makaranta da littattafai. Har lokacin Inna ba ta gama tara kuɗin kai A'isha asibitin Kano ba saboda sha'anin rayuwa. Zuwa lokacin kowa na cikin garin ya san A'isha ta makance, labari ya gama baza ko'ina, Iya da Matan gidansu kullum cikin yiwa Inna gorin ƴarta ta makance amma ta kasa kai ta asibiti a yi mata magani saboda baƙin talauci, Inna dai ba ta kula su dan ba ta su take ba. A'isha kuwa zuwa yanzu har ta saba da rashin ganin. Da farko da aka kai su A'isha makaranta ƙin karɓar ta aka yi, Malaman suka ce ai kamata ya yi a kai ta makarantar makafi ba wai nan ba, Malam Buba ne ya yi ruwa ya yi tsaki daƙyar aka samu aka ɗauki A'isha, shi ma dan ya yi musu dabara ne da cewa, an kai ta asibiti sun ɗora ta akan magani tana kan shan maganin ne, sai ta gama shan maganin za'a yi mata aiki wanda idon zai buɗe. Ma'u ce take yi mata rubutu idan ta gama nata, ita dai kawai in ta je makarantar zama ne nata da saurare. Sai kuma wata sabuwar matsala da A'isha take fuskanta a garin, ba ta isa ta fito waje ba sai yara sun yi mata ihun Makauniya sun cinye idon wasu ya dawo kansu.
Yau Laraba, da daddare Inna ta É—auko kuÉ—in da take tarawa na kai A'isha asibiti ta irga, ta ga kuÉ—in ya kai dubu shida da Æ´an kai, zai isa su yi kuÉ—in Mota da kuma É—an abun da take tunanin za'a buÆ™ata a asibitin, dan haka ta yanke shawarar gobe za su je asibitin Kanon da yardar Allah......âœï¸
*By*
*Zeey Kumurya*
*💖 KOMAI NISAN DARE.....! 💖*
_By_
_Zeey Kumurya_
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*0ï¸âƒ£8ï¸âƒ£*
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 08066268951
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaciðŸ™ðŸ»_
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_
_07084653262_