Sashe 84
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"hakane ya khaleel Allah ya rabamu da sharrinsa Allah yai mana tsari dashi" ya amsa da "amin"
ranar cikin farin ciki suka yini suka kwana suna nuna missing d'in junansu
kwanaki satittika watanni biyu suka wuce wato yanxu cikinta wata biyar cur jidda ta haihu ta haifi d'anta namiji me kama da fulani sak dan kamarsa d'aya da babansa nan da nan dangi suka cika gidan zahra ma taxo da cikinta wata uku ita da ammy da ya mukarram da ysuf xuka xo sai sati na xagayo wa aka sawa d'an sunan dady Bashir anyi shagali kam dan abokanan mugun gaye sun xo na cen kauyan su sunyi irin nasu shagalin da wasan da sukeyi idan ammu su haihuwa .
ranar sunan hjy Nabila taja jannat gefe tana bata lbrn Hindu mahboob ke sonta ta k'e k'ashe k'asa tace bata so sam wai abin sai yai yawa asalima ita bata son auren xumunci dan ita mahbobb wane awajan hjy Nabila ranta asoshe take mgnr
" ni har mmk take bani tunda aurenta ya mutu da hafiz take gidansu mahboob d'in kuma yace yana so ta k'i Dadyn naku yace ba mai mata dole shi kuma Abbanku yace ko tana so ko bata so sai ya d'aura auren y'ar'uwar ku ce kuyi mata fad'a"
"umma kwantar da hnklinki zan mata mgn komai xai wuce Allah ya xab'a mata abinda ya fi alkairi"
ta amsa da "amin"
wata d'aya da sunan jidda jannat ta kira hindu kan mgnr ta da mahboob
"Hindu meyasa bakyason mahboob ?"
"nba sonsa bane banayi bana son auren zumunci ne kawai wllh ina son sa sai dai hkr dannyi yanxu ma na turawa dady wanda nake so"
xaro ido jannat tayi
"waxaki aura to"
"wani ne sunansa Auwal"
"haba Hindu ya mahboob d'inta fa ?"
kallon jannat d'in tayi ta girgixa kai
"jannat abun yayi yawa ke kina auren khaleel sulthana na auren haisam sannan ace dole sai na auri mahboob? yes dukanku ba dole akayi muku ba asalima ku kuka had'a kanku amma baxan iya ba iya taku ta isa ni mahboob wana ne yayana ne baxan iya auren shi ba idan kuma damuna xakiyi da mgnr xanyi tafiya ta dan ban son maganar"
"hmmm Hindu kenan Allah shi ya had'a ba wani ba idan Allah yai mijinki ne ya xakiyi?"
shiru hindun tayi jannat d'in na mata nasiha fur tak'i sauraron ta dole ta kyaleta
ba ajima ba akasa ranar hindu da Auwal mahboob da meenat budurwar sa duk wata biyu kwanci tashi har wata biyun ta cika suka fara hidimar biki zahra taxo da cikinta d'an wata 6
ana sauran 1 week a d'aura aure
Hindu na kwance wayarta tai k'ara tana dubawa taga Auwal d'inta tai murmushi ta d'aga suka gaisa had'e da d'an tab'a hira kamar yanda suka sa ba bayan sun gama wayan bata kashe ba tana tunanin ya kashe ta ajjiye wayan ta koma ta kwanta kanta na dai dai inda wayan take taji surutun su Auwal d'in tana k'ok'arin kashewa maganar data ji sunayi ne yasa ta d'auke wan numfashi
hankalinta yai masifar tashi mmk da haushi da takaici ya dirar mata lokaci d'ya taji tana mugun danasani
*Ummee Garkuwa*
[8:25PM, 1/16/2017] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
127&128
*Ummee Garkuwa*
wata murya ta bata sani ba taji ana mgn
"Auwal kai fa shege ne wai da gaske kake y'ar gidan Adam ched'e ce ? nasan ka mak'aryaci ne idan kuwa yarinyar y'ar shi ce gsky kayi babban kamu ka kamo mana k'aton kifin daxamu dink'a cin kitse"
"zauna nan d'an iska wallahi nayi mmkin yarinyar nan data soni bata son ni d'in shege bane aureta xanyi kaga nima nan gaba afara kirana Auwal ched'e hahahh"
"tasan kuwa kana da mata?"
"mahaukaci ne ni xan fad'a mata ina da mata ? naiwa kaina asara bata son komai akaina ba kuma baxata sani ba ni dai nasan har ga Allah banda arxik'in gidansu wllh baxan sota ba naji fa lbrn ta tab'a yin aure kwana 3 auren ya mutu sannan ance ma yarinyar karuwa ce ta dad'e tana karuwanci da larabawa a dubai kai k'ar she ma kasan baxan b'oye maka komai ba wllh y'ar damfara ce kasan waye ya fad'a min ? k'anin matar da ta auri mijinta shiya bani labarinta ful,
da na aure ta tasan komai akaina tace xatai min hayaniya nima intada nawa b'allin kin fad'a min ke karuwa ce ? kaga dole tayi shiru,
hhhhh abokina sama taka Allah yai min arxik'i kuma dole kusamu naku"
"kai yanxu da hnklinka xaka auri y'ar damfara Auwalu?"
"ai nima babban d'an damfaran ne tunda nima damfare ta zanyi ita da ubanta ni banda mu wllh koka d'an bana sonta kud'in su kawai nakeso dana samu sakin ta xanyi,
d'an xaman danayi da ita na fuskanci bata da son hayaniya so wannan yana sa inajin tausayin ta shiyasa baxan wani d'au dogon lokaci tare da ita ba"
takaicine yahanata jin k'arshen maganar ta kashe wayan had'e ta fa shewa da kuka ta dad'e tana kukan sannan ta shi da sauri ta tafi gidan su a falo ta tarar da Abbanta yana duba jarida ta xauna had'e da sama sa kuka
da sauri ya ajjiye jaridan yana tambayan ta lfy dan bai son abinda xai tab'a masa y'arsa cikin kuka take mgn
"Dady kabani 10 millions dan Allah"
jim yayi yana kallonta hannunsa yasa akanta
"Hindu me xakiyi dasu?"
"akwai muhimman abinda xanyi dasu Abba"
ta kwashe lbr ta fad'a masa tagumi yayi maganganun yaron su sosa masa rai amma ya xaiyi ? k'addara ce ba son ranta ba gashi yanxu ammata gori
check ya d'auko ya rubuta kud'in ya mik'a mata ta amsa had'e da ajiyar xuciya
"Abba xuwa xanyi na bashi tunda dan su yake sona amayar masa da komai nasa nafasa aurensa xan bashi wannan ne dan yarage masa rad'ad'in abinda xaiji ko kad'an bana son akan abin duniya wani yaji haushi na"
Abba kamar yai kwalla ya ce
"shikenan Hindu Allah yai miki albarka Allah ya baki wanda ba xai goranta miki ba"
ta amsa da amin ta fice yabi bayanta da kallo yana girgixa kai.
ta kirashi awaya yaxo suka gaisa cikin walwala da sakin fuska tana duba check d'in ta bashi ya amsa yana mmk ta fad'a masa taji komai ga wannan ta bashi kyauta ta wuce tai tafiyar ta kasa xaman gidan tayi tayo gidan jannat
tana xuwa tasawa jannat kuka ta dad'e tana rarrashin ta sannan ta bata lbrn komai jannat ta girgixa taji kuma dad'i da Allah yasa sukaji hakan
"ina son mahboob lokaci ya k'ure min Allah yabani miji nagari abin ma ni yafara ban tsoro ko wanne ba sa'a ?"
"kiyi hkr Hindu komai daga Allah ne Allah yayi ba maxajen ki bane Allah ya baki nagari"
tadad'e agidan hindu sannan ta tafi tana tafiya jannat takira Abba tafad'a masa hindu da bakinta tace tana son mahboob yaji dad'i yasa musu alvarka
ranara d'aurin auren duka mahboob aka bashi matan sai da aka fara d'aura auren shi hindu sannan aka d'aura dana meenat yaji dad'i sosai sbd yasami abinda yakeso ita kanta hindun tayi mmk dan bata sani ba sai da aka d'aura
anyi shagali anyi bikin al'adu kala kala an kuma kashe nera anyi watsi da ita fatanmu Allah ya basu xaman lafiya haka akayi shagalin bikin jannat na jan tsohon cikinta haihuwa ko yau ko gobe.
sati d'aya da bikin bak'i na shirin komawa zahra taxo gidanta suyi ban kwana sbd gobe xasu wuce suna hira Muhammad yaro mai wayau ya girma sosai dan ba inda baya xuwa da k'afarsa yanxu ma rigima yake shi sai an kaisa gidan abokinsa Abba jannat na rarrashinsa kamar k'ara tura sa take ta kira ya khaleel tafad'a masa yace gashi nan xuwa ya kaisa gidan Abban yana dawowa khaleel d'in ya wuce da zahran gidan Abba tai musu sallama bayan ya dawo ya tadda jannat d'in a dalo tana ta murk'usu su bayanta da marar ta na ciwo bai jira komai ba ya sunkuce ta sukaje asibiti ana dubawa aka ga haihuwa ce
cikin daren Allah ya sauketa lafiya ta haifi y'an biyu maxa kyawawa lafiyayyu cikin daren asibitin ya cika da dangi doctors d'in sun so sallamar ta dan dai dare yayi safiya nayi suka sallamesu komawar da zahra batayi ba kenan sai da akaci suna da su itama dai da cikinta 7 months
y'an biyun sunci sunan Dady da Abba Bashir (fawazz) da Adam (sa'ud) anyi shagali kamar na Muhammad fatanmu Allah ya raya y'an biyu.
watan su fawaz da sa'ud uku zahra ta haihu ta haifi d'anta namiji dangi daya suka shirya suka je saudiyya har da su Abba da Dady
ranar suna tana cikin y'an'uwa suna hira taga kiran wayan ya khaleel ta bar wajan hiran ta fito harabar gidan ta xauna suna waya dashi a lallai sai taxo masaukinsu ya ganta dan tun asuba rabon ta dashi rarrashin sa takeyi sbd tasan muddin taje baxai bar tadawo da wuri ba da kyar ta rarrashesa akan ya jirata xata xo ammafa sai da yamma tana gama wayan tayi ajiyar xuciya tana murmushi
wata zazzak'an murya taji tai mata sallama a hankali ta waiwaya kyakkyawar matashiyar mace tagani me kyau sanye cikin abaya tayi rolling d'in kanta da gyalen abayan hannunta rik'e da jaka madaidaiciya kalan stone d'in abayar ta tunda taxo wajan ya d'umi da k'amshin jikinta.
amsa mata sallamar jannat tayi tana mmk ganin tana mmk yasa tayi murmushi ta mik'o mata hannu alamun su gaisa
"sunana JASRA BELLO MOD'IBBO munxo sunan Zahra ne mijinta abokin mijina ne, naga kema y'ar 9ja ce"
murmushi jannat tayi tana tuna sunan tabbas tasan sunan a kano
"sunana JANNAT ADAMU CHED'E"
ware ido jasra tayi cike da mmk tace
"mashaa Allah tabbas nasan sunan nan a Kano na kuma san sunan ahhh...."
tayi dariya bata k'arasa ba dariya itama janna tayi
"...a ina kika san sunan?"
".... awajan Ummee Garkuwa"
tak'ara sa tana kallon jannat
far tayi da ido
"tabbas hakane a novel d'inta Jennifer ko ?"
d'aga kai jasra tayi had'e da xama kusa da ita
ranar cikin farin ciki suka yini suka kwana suna nuna missing d'in junansu
kwanaki satittika watanni biyu suka wuce wato yanxu cikinta wata biyar cur jidda ta haihu ta haifi d'anta namiji me kama da fulani sak dan kamarsa d'aya da babansa nan da nan dangi suka cika gidan zahra ma taxo da cikinta wata uku ita da ammy da ya mukarram da ysuf xuka xo sai sati na xagayo wa aka sawa d'an sunan dady Bashir anyi shagali kam dan abokanan mugun gaye sun xo na cen kauyan su sunyi irin nasu shagalin da wasan da sukeyi idan ammu su haihuwa .
ranar sunan hjy Nabila taja jannat gefe tana bata lbrn Hindu mahboob ke sonta ta k'e k'ashe k'asa tace bata so sam wai abin sai yai yawa asalima ita bata son auren xumunci dan ita mahbobb wane awajan hjy Nabila ranta asoshe take mgnr
" ni har mmk take bani tunda aurenta ya mutu da hafiz take gidansu mahboob d'in kuma yace yana so ta k'i Dadyn naku yace ba mai mata dole shi kuma Abbanku yace ko tana so ko bata so sai ya d'aura auren y'ar'uwar ku ce kuyi mata fad'a"
"umma kwantar da hnklinki zan mata mgn komai xai wuce Allah ya xab'a mata abinda ya fi alkairi"
ta amsa da "amin"
wata d'aya da sunan jidda jannat ta kira hindu kan mgnr ta da mahboob
"Hindu meyasa bakyason mahboob ?"
"nba sonsa bane banayi bana son auren zumunci ne kawai wllh ina son sa sai dai hkr dannyi yanxu ma na turawa dady wanda nake so"
xaro ido jannat tayi
"waxaki aura to"
"wani ne sunansa Auwal"
"haba Hindu ya mahboob d'inta fa ?"
kallon jannat d'in tayi ta girgixa kai
"jannat abun yayi yawa ke kina auren khaleel sulthana na auren haisam sannan ace dole sai na auri mahboob? yes dukanku ba dole akayi muku ba asalima ku kuka had'a kanku amma baxan iya ba iya taku ta isa ni mahboob wana ne yayana ne baxan iya auren shi ba idan kuma damuna xakiyi da mgnr xanyi tafiya ta dan ban son maganar"
"hmmm Hindu kenan Allah shi ya had'a ba wani ba idan Allah yai mijinki ne ya xakiyi?"
shiru hindun tayi jannat d'in na mata nasiha fur tak'i sauraron ta dole ta kyaleta
ba ajima ba akasa ranar hindu da Auwal mahboob da meenat budurwar sa duk wata biyu kwanci tashi har wata biyun ta cika suka fara hidimar biki zahra taxo da cikinta d'an wata 6
ana sauran 1 week a d'aura aure
Hindu na kwance wayarta tai k'ara tana dubawa taga Auwal d'inta tai murmushi ta d'aga suka gaisa had'e da d'an tab'a hira kamar yanda suka sa ba bayan sun gama wayan bata kashe ba tana tunanin ya kashe ta ajjiye wayan ta koma ta kwanta kanta na dai dai inda wayan take taji surutun su Auwal d'in tana k'ok'arin kashewa maganar data ji sunayi ne yasa ta d'auke wan numfashi
hankalinta yai masifar tashi mmk da haushi da takaici ya dirar mata lokaci d'ya taji tana mugun danasani
*Ummee Garkuwa*
[8:25PM, 1/16/2017] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
127&128
*Ummee Garkuwa*
wata murya ta bata sani ba taji ana mgn
"Auwal kai fa shege ne wai da gaske kake y'ar gidan Adam ched'e ce ? nasan ka mak'aryaci ne idan kuwa yarinyar y'ar shi ce gsky kayi babban kamu ka kamo mana k'aton kifin daxamu dink'a cin kitse"
"zauna nan d'an iska wallahi nayi mmkin yarinyar nan data soni bata son ni d'in shege bane aureta xanyi kaga nima nan gaba afara kirana Auwal ched'e hahahh"
"tasan kuwa kana da mata?"
"mahaukaci ne ni xan fad'a mata ina da mata ? naiwa kaina asara bata son komai akaina ba kuma baxata sani ba ni dai nasan har ga Allah banda arxik'in gidansu wllh baxan sota ba naji fa lbrn ta tab'a yin aure kwana 3 auren ya mutu sannan ance ma yarinyar karuwa ce ta dad'e tana karuwanci da larabawa a dubai kai k'ar she ma kasan baxan b'oye maka komai ba wllh y'ar damfara ce kasan waye ya fad'a min ? k'anin matar da ta auri mijinta shiya bani labarinta ful,
da na aure ta tasan komai akaina tace xatai min hayaniya nima intada nawa b'allin kin fad'a min ke karuwa ce ? kaga dole tayi shiru,
hhhhh abokina sama taka Allah yai min arxik'i kuma dole kusamu naku"
"kai yanxu da hnklinka xaka auri y'ar damfara Auwalu?"
"ai nima babban d'an damfaran ne tunda nima damfare ta zanyi ita da ubanta ni banda mu wllh koka d'an bana sonta kud'in su kawai nakeso dana samu sakin ta xanyi,
d'an xaman danayi da ita na fuskanci bata da son hayaniya so wannan yana sa inajin tausayin ta shiyasa baxan wani d'au dogon lokaci tare da ita ba"
takaicine yahanata jin k'arshen maganar ta kashe wayan had'e ta fa shewa da kuka ta dad'e tana kukan sannan ta shi da sauri ta tafi gidan su a falo ta tarar da Abbanta yana duba jarida ta xauna had'e da sama sa kuka
da sauri ya ajjiye jaridan yana tambayan ta lfy dan bai son abinda xai tab'a masa y'arsa cikin kuka take mgn
"Dady kabani 10 millions dan Allah"
jim yayi yana kallonta hannunsa yasa akanta
"Hindu me xakiyi dasu?"
"akwai muhimman abinda xanyi dasu Abba"
ta kwashe lbr ta fad'a masa tagumi yayi maganganun yaron su sosa masa rai amma ya xaiyi ? k'addara ce ba son ranta ba gashi yanxu ammata gori
check ya d'auko ya rubuta kud'in ya mik'a mata ta amsa had'e da ajiyar xuciya
"Abba xuwa xanyi na bashi tunda dan su yake sona amayar masa da komai nasa nafasa aurensa xan bashi wannan ne dan yarage masa rad'ad'in abinda xaiji ko kad'an bana son akan abin duniya wani yaji haushi na"
Abba kamar yai kwalla ya ce
"shikenan Hindu Allah yai miki albarka Allah ya baki wanda ba xai goranta miki ba"
ta amsa da amin ta fice yabi bayanta da kallo yana girgixa kai.
ta kirashi awaya yaxo suka gaisa cikin walwala da sakin fuska tana duba check d'in ta bashi ya amsa yana mmk ta fad'a masa taji komai ga wannan ta bashi kyauta ta wuce tai tafiyar ta kasa xaman gidan tayi tayo gidan jannat
tana xuwa tasawa jannat kuka ta dad'e tana rarrashin ta sannan ta bata lbrn komai jannat ta girgixa taji kuma dad'i da Allah yasa sukaji hakan
"ina son mahboob lokaci ya k'ure min Allah yabani miji nagari abin ma ni yafara ban tsoro ko wanne ba sa'a ?"
"kiyi hkr Hindu komai daga Allah ne Allah yayi ba maxajen ki bane Allah ya baki nagari"
tadad'e agidan hindu sannan ta tafi tana tafiya jannat takira Abba tafad'a masa hindu da bakinta tace tana son mahboob yaji dad'i yasa musu alvarka
ranara d'aurin auren duka mahboob aka bashi matan sai da aka fara d'aura auren shi hindu sannan aka d'aura dana meenat yaji dad'i sosai sbd yasami abinda yakeso ita kanta hindun tayi mmk dan bata sani ba sai da aka d'aura
anyi shagali anyi bikin al'adu kala kala an kuma kashe nera anyi watsi da ita fatanmu Allah ya basu xaman lafiya haka akayi shagalin bikin jannat na jan tsohon cikinta haihuwa ko yau ko gobe.
sati d'aya da bikin bak'i na shirin komawa zahra taxo gidanta suyi ban kwana sbd gobe xasu wuce suna hira Muhammad yaro mai wayau ya girma sosai dan ba inda baya xuwa da k'afarsa yanxu ma rigima yake shi sai an kaisa gidan abokinsa Abba jannat na rarrashinsa kamar k'ara tura sa take ta kira ya khaleel tafad'a masa yace gashi nan xuwa ya kaisa gidan Abban yana dawowa khaleel d'in ya wuce da zahran gidan Abba tai musu sallama bayan ya dawo ya tadda jannat d'in a dalo tana ta murk'usu su bayanta da marar ta na ciwo bai jira komai ba ya sunkuce ta sukaje asibiti ana dubawa aka ga haihuwa ce
cikin daren Allah ya sauketa lafiya ta haifi y'an biyu maxa kyawawa lafiyayyu cikin daren asibitin ya cika da dangi doctors d'in sun so sallamar ta dan dai dare yayi safiya nayi suka sallamesu komawar da zahra batayi ba kenan sai da akaci suna da su itama dai da cikinta 7 months
y'an biyun sunci sunan Dady da Abba Bashir (fawazz) da Adam (sa'ud) anyi shagali kamar na Muhammad fatanmu Allah ya raya y'an biyu.
watan su fawaz da sa'ud uku zahra ta haihu ta haifi d'anta namiji dangi daya suka shirya suka je saudiyya har da su Abba da Dady
ranar suna tana cikin y'an'uwa suna hira taga kiran wayan ya khaleel ta bar wajan hiran ta fito harabar gidan ta xauna suna waya dashi a lallai sai taxo masaukinsu ya ganta dan tun asuba rabon ta dashi rarrashin sa takeyi sbd tasan muddin taje baxai bar tadawo da wuri ba da kyar ta rarrashesa akan ya jirata xata xo ammafa sai da yamma tana gama wayan tayi ajiyar xuciya tana murmushi
wata zazzak'an murya taji tai mata sallama a hankali ta waiwaya kyakkyawar matashiyar mace tagani me kyau sanye cikin abaya tayi rolling d'in kanta da gyalen abayan hannunta rik'e da jaka madaidaiciya kalan stone d'in abayar ta tunda taxo wajan ya d'umi da k'amshin jikinta.
amsa mata sallamar jannat tayi tana mmk ganin tana mmk yasa tayi murmushi ta mik'o mata hannu alamun su gaisa
"sunana JASRA BELLO MOD'IBBO munxo sunan Zahra ne mijinta abokin mijina ne, naga kema y'ar 9ja ce"
murmushi jannat tayi tana tuna sunan tabbas tasan sunan a kano
"sunana JANNAT ADAMU CHED'E"
ware ido jasra tayi cike da mmk tace
"mashaa Allah tabbas nasan sunan nan a Kano na kuma san sunan ahhh...."
tayi dariya bata k'arasa ba dariya itama janna tayi
"...a ina kika san sunan?"
".... awajan Ummee Garkuwa"
tak'ara sa tana kallon jannat
far tayi da ido
"tabbas hakane a novel d'inta Jennifer ko ?"
d'aga kai jasra tayi had'e da xama kusa da ita