Sashe 58
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ajiyar xuciya hindu tayi, tana kallonsu tayi d'an guntun murmushi,
"hakane umma kallon ku kawai innayi ni kadai nasan irin farin cikin dana keji ina jina kamar yau na fara rayuwa hakane sbd bansan da dangiba ni kad'ai natashi daga ni sai babana sai kuma yaranshi wato barandansa wannan kad'ai ya isa yasani cikin farin ciki ubangiji Allah ya yafe min kura kuraina suka amsa da amin dady yayi addu'a suka tashi yamma tayi sosai
bayan sallar magrub da kyar momy ta lallashesu suyi hkr su xauna suka hkr sbd tabar su rubayya da zahra sai anty jidda da itama tace ba inda xata dady yace baxai barta anan ba har sai takira mijinta ya amince ba yanda taso haka ta kira danjuma yace bakomai dama ranar ya yini xur bai ganta ba duk yana cikin damuwa shi baiyi tunanin ma tana da numbers ba jin muryarta ba k'aramin dadi yaji ba,
sai da dady yakira danjuma dakansa yace "eh ya amince sannan suka tafi shi kuwa ya khaleel yana jin sun fara zancen tafiya ya sulale ya koma b'angarensa dan baijin xai iya barin jannat dinsa anan ya tafi gida ba
dady ya hau cigiyarsa hjy murja tace,
"dady khaleel ai yaxama namu abar mana shi dan ba inda xashi muna tare cikin wasa hajiyarmu tace,
"ba inda mijina xashi ya barni,
suna dariya suka tafi,
suna komawa d'aki danjuma yaita kiran jidda awaya komawa gefe tayi tasa wayar agaba tana hawaye,
cike da tausayawa jannat tace "anty jidda meyasa kike son takurawa kanki da kad'darar Allah ajiyar xuciya tayi tana kallon jannat,
muryarta adashe tace
"baxaki gane bane jannat,
girgixa kai jannat tayi "plx anty jidda ki d'aga wayan nan kada ki shiga fushin Allah,
ba ydda jidda taso haka ta d'aga wayan
sautin kukanshi kawai takeji ganin haka yasa tasa wayan a hansfree suna jinshi yana ta uban kuka dan shi yafi jidda jin takaicin halin daya ke ciki
cike da mugun tausayinsa suke sauraronsa hawaye masu k'una suka sauko mata ta kashe wayan had'e da fashewa da kuka dukansu sukayo kanta suna rarrashinta cikin kuka take mgn,
" daga shi har ni babu mai maraba da juna na cuci kaina ! wllh nayi nadama ngd wa Allah da abin ya tsaya iya haka wllh ni kaina ina jin tausayin halin dana jefa bawan Allah taya ya xamuyi rayuwa ?
rubayya ce tai mgn cike da gwarin gwiwa
" anty jidda akwai mana akwai yadda xakiyi rayuwa dashi mai dad'i idan har xaki cire girman kai dukansu suka kalli rubayyan da itama idonta ya cicciko dan tana da tausayi sosai itakam tafi tausayin danjuma dan shi baiji ba bai gani ba
" meye laifin danjuma ?
kawai sbd talaka ne kodan kina tunanin kin fishi wayewa ?
tab'e baki ruby tayi,
"babu macen datafi namiji wayewa sai dai kawai ya kalleki kina masa kallon sakarai yana miki kallon shashasha kiyi hkr ki tallafi mijinki ki nuna masa irin yanda kikeso ki ganshi danjuma fa kyakkyawane farin bafillace dayaji gyara xakiyi mamakin yanda xai koma ki sashi a hanyar da kikeso da bakinshi ya fad'awa dady yayi diploma da sauri suka kalleshi d'aga musu kai tayi
" haka yace har takaddunshi ya nunawa dady plx anty jidda kinga yanxu haka kinsa shi cikin mugun yanayi har yanxun inajin sautin kukansa ki kirashi ki lallashesa wallahi idan ba haka ba xaki kwasowa kanki wani hakin wanda kuma sai Allah ya saka masa
da sauri jidda ta xaro ido hannunta na rawa ta d'auki wayarta ta kirashi a hansfree tasaka ring d'aya tayi ya d'aga still kukan yakeyi bak'in ciki ya taso mata ta kanne da kyar ta lallashe sa yayi shiru
" kukan me kakeyi ?
muryarshi asanyaye yace,
" inajin mugun sonki araina ina jin zan iya komai akanki ina kukane sbd d'axu naga kamar ranki ab'ace yake kika kirani rashin sanin meya b'ata miki rai ne yasa ni wannan kukan dan ji nakeyi ko cemin kikayi na kashe kaina zan kashe idan har hakan xai saki nishad'i,
kuka ya taso mata ta danneshi da kyar su kansu tausayinshi kama su yayi sukayi jugum suna sauraronsa ya cigaba da mgn
"d'axu nayi kwalliya irin ta y'an gayu nasan xakiji dad'i in kika ganni kud'ina na kwashe duka naje boutique na siyo irin kayan da oga khaleel yake sawa kuma nayi hakan ne dan na birgeki dana shiga cikin gidan yayi jimmm ya cigaba da mgn jikinsa asanyaye
" hjy umma ta k'i kulani sai hjy Aisha ce tace min bakyanan kin fita da dady jidda kibawa ummanmu hkr idan nai maita laifi,
share hawayenta jidda tayi dan sai yanxu tafara jin tausayinsa muryar ta tai mugun taushi
" zan bata hkr nasan ba laifi kai mata ba bata jin dad'ine tayi k'aryar ne kawai dan tasa yasaki ransa,
suna jin yasaki ajiyar xuciya yacigaba da mgn,
" Alhmdllh ngd wa Allah dayasa ba laifi nai mata ba kinga jiddata har turare na siyo mai kamshi dama oga khaleel yabani takalma da agoguna kada ki damu kinji tawan tabb ! ai ni nan da kika ganni mugun d'an gayune a k'auyen mu fa nafi kowa gaye da kinje gezawa tasha in dai kikace a kaiki gidansu danjuma MUGUN GAYE nine nan yayi dariya cike da son ya birgeta kowa ya sanni wllh jidda ko wankan asdown kike so zan miki
zamess ba wllh duk na iya yadda nake sonki ke ni k'arshe ma har wankan sark'a irin ta gayu ma inkina so xan miki kona d'an kunne duk na iya,
wani tuk'ikin bak'in ciki ya taso mata
sulthana kam gimtse bakinta tayi dan kad'an yarage ta tuntsire da dariya jannat ce ta d'inka dingurinta tana kyaf kyaf ta mata ido kada tayi dariya amma ina tuni dariya takwace mata jin tayi dariyar dama suma dauriya ce suka tayata ciki harda jiddan sulthana tace wai MUGUN GAYE wllh sunan dariya yabani kashe wayan jidda tayi suna dariya kira ya kumayi ta d'aga muryarshi asanyaye yace
"kululuwata
da sauri jidda tace
"what ? ranta na suya yayi dariya shi gani yake ya birgeta yace,
" ai sunan mak'ociyar mu ne wata yar baby sunan ku d'aya hauwa'u kululuwa yarinyar nan tasoni kamar ta kashe kanta,
wani mugun tsaki jidda tayi ta kashe wayan still su sulthana dariya suka kumayi zahra tace "yanda na fuskance shi da gsk guy d'inne amma akwai kauyanci kad'an ba wata wahala xakiyi ba wajan gyarashi kafin tai mgn ya kuma kira da jin haushi jidda tai ashar,
"wannan ai iskancine ya dameni haba ,
zahra tace,
"hkr xakiyi ki d'aga kice xakiyi bacci shima ya kwanta ya huta,
afusace jidda ta d'aga wayan da sauri yace,
"kululuwata yana ga kin kashe waya ?
takaici ya kamata kamar xata sa ihu tace,
"plx kadaina kirana da wannan sunan bana so
da sauri yace
"har abada bazan kuma ba naga shima sunan nagayune amma na daina jiddata kiyi hkr
"ok ina jin bacci sai da safe,
dariya yai,
"ki kwana lafiya my love i love u ki shiga fa cikin net kar sauro ya cijemin ke
tsaki tayi dan ya mugun k'ular da ita
" ok toh naji sukayi sallama takashe wayan
by
*Ummee Garkuwa*
[2:09PM, 12/20/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
91&92
*Ummee Garkuwa*
kashe wayan jidda tayi had'e da xuba tagumi xuciyarta kamar ta fashe dan bak'in ciki ta d'ago idanuwanta ta kallesu suma kallonta suke,
tayi ajiyar xuciya
" ina danasani arayuwata,
rubayya datake kusa da ita ta amshi wayar hannun jidda ta kashe ta kalleta,
"anty jidda babu kyau danasani sbd komai muk'addarine daga Allah hk Allah ya tsara miki rayuwa ni banga aibun danjuma ba tunda mutun ne shima,
kuka jidda ta saka,
"bazaki ga aibinsa ba rubayya ni nagani uwa uba gidadancin sa tayaya kamata xatayi rayuwar aure da irin danjuma ??
Zahra da ta gefensu ce tayi kwafa,
"nifa anty jidda kina ban mmk ya xakiyi da ikon Allah ? ke kika halicci kanki da xaki xab'awa kanki rayuwar da ta dace dake ? ubangijin daya halicceki ya fiki sanin rayuwar da ta kamace ki, duk abinda ubangiji ya baka toh shine alkairi aruwarka ki rik'e kaddarar Allah hannu bibbiyu ki rungumeta sai Allah ya sauk'a k'a miki ni na ce me ? kina jin abinda dady yace xai aura min duk wanda yaga dama kuma na hkr nasan duk wanda na aura in dai bana sonshi shine k'addara ta kuma shine zab'in ubangijina babu abinda kuka xai miki kwarama ki hkr ki godewa Allah idan kina ganin yai miki gidadanci da yawa kisa dady ya maida shi skul ko h.n.d ne ya k'arasa tunda yayi diploma.
tunda zahra ta fara mgn suke kallonta dan sunga kamar ak'ufule take zance,
y'ake jidda tayi ta sunkuyar dakai
"hakane zahra nasan idan ya koma skul myb xai rage wannan kauyanci kina jin fa irin k'auyancin da yai min d'axu wai sunan shi mugun gaye mtsww,
jannat ce tayi mgn bayan tayi ajiyar xuciya,
" toh menene dan yace sunan shi mugun gaye?
anan ma cikin birni in kikaji wani sunan sai kanki yai ciwo dan takaici skul d'in kawai zai koma sai ki sa masa ido ki janyo shi jikinki ki kula da shigarsa harda yanayin maganganun sa cikin lokaci k'alilan zaki ga ya saki,
hindu ta sauke hannunta daga tagumin da tayi,
"ni ko dan fan san soyayya ba shiyasa nake ganin kamar d'orawa kai wahala ne ?
anriga an d'aura aure tsakanin ki dashi me ya rage miki ?
kibi duk hnyr da kikasan zaki gyarashi tunda yana sonki tsab xai bi abinda kikeso,
sulthana ta mik'e,
"wllh anty jidda ki saki ranki kada ki d'orawa kanki damuwa wani ciwo ya kamaki akan abinda xaki iya maganin sa cikin lokaci k'alilan in dai na miji na sonki ai aikin gama ya gama ubangiji Allah ya hadamu da masu sonmu so na Allah jikinsu asanyaye suka amsa da "amin suna shirin kwanciya hjy murja ta shigo d'akin
"ina afrah, ta rik'e baki oh sorry ina jannat tashi maza kije wajan mijinki zaki barshi shi kadai muje,turo baki jannat tayi ,
"umma bacci nakeji
"jeki cen kiyi baccin
rik'o hannunta tayi,
"hakane umma kallon ku kawai innayi ni kadai nasan irin farin cikin dana keji ina jina kamar yau na fara rayuwa hakane sbd bansan da dangiba ni kad'ai natashi daga ni sai babana sai kuma yaranshi wato barandansa wannan kad'ai ya isa yasani cikin farin ciki ubangiji Allah ya yafe min kura kuraina suka amsa da amin dady yayi addu'a suka tashi yamma tayi sosai
bayan sallar magrub da kyar momy ta lallashesu suyi hkr su xauna suka hkr sbd tabar su rubayya da zahra sai anty jidda da itama tace ba inda xata dady yace baxai barta anan ba har sai takira mijinta ya amince ba yanda taso haka ta kira danjuma yace bakomai dama ranar ya yini xur bai ganta ba duk yana cikin damuwa shi baiyi tunanin ma tana da numbers ba jin muryarta ba k'aramin dadi yaji ba,
sai da dady yakira danjuma dakansa yace "eh ya amince sannan suka tafi shi kuwa ya khaleel yana jin sun fara zancen tafiya ya sulale ya koma b'angarensa dan baijin xai iya barin jannat dinsa anan ya tafi gida ba
dady ya hau cigiyarsa hjy murja tace,
"dady khaleel ai yaxama namu abar mana shi dan ba inda xashi muna tare cikin wasa hajiyarmu tace,
"ba inda mijina xashi ya barni,
suna dariya suka tafi,
suna komawa d'aki danjuma yaita kiran jidda awaya komawa gefe tayi tasa wayar agaba tana hawaye,
cike da tausayawa jannat tace "anty jidda meyasa kike son takurawa kanki da kad'darar Allah ajiyar xuciya tayi tana kallon jannat,
muryarta adashe tace
"baxaki gane bane jannat,
girgixa kai jannat tayi "plx anty jidda ki d'aga wayan nan kada ki shiga fushin Allah,
ba ydda jidda taso haka ta d'aga wayan
sautin kukanshi kawai takeji ganin haka yasa tasa wayan a hansfree suna jinshi yana ta uban kuka dan shi yafi jidda jin takaicin halin daya ke ciki
cike da mugun tausayinsa suke sauraronsa hawaye masu k'una suka sauko mata ta kashe wayan had'e da fashewa da kuka dukansu sukayo kanta suna rarrashinta cikin kuka take mgn,
" daga shi har ni babu mai maraba da juna na cuci kaina ! wllh nayi nadama ngd wa Allah da abin ya tsaya iya haka wllh ni kaina ina jin tausayin halin dana jefa bawan Allah taya ya xamuyi rayuwa ?
rubayya ce tai mgn cike da gwarin gwiwa
" anty jidda akwai mana akwai yadda xakiyi rayuwa dashi mai dad'i idan har xaki cire girman kai dukansu suka kalli rubayyan da itama idonta ya cicciko dan tana da tausayi sosai itakam tafi tausayin danjuma dan shi baiji ba bai gani ba
" meye laifin danjuma ?
kawai sbd talaka ne kodan kina tunanin kin fishi wayewa ?
tab'e baki ruby tayi,
"babu macen datafi namiji wayewa sai dai kawai ya kalleki kina masa kallon sakarai yana miki kallon shashasha kiyi hkr ki tallafi mijinki ki nuna masa irin yanda kikeso ki ganshi danjuma fa kyakkyawane farin bafillace dayaji gyara xakiyi mamakin yanda xai koma ki sashi a hanyar da kikeso da bakinshi ya fad'awa dady yayi diploma da sauri suka kalleshi d'aga musu kai tayi
" haka yace har takaddunshi ya nunawa dady plx anty jidda kinga yanxu haka kinsa shi cikin mugun yanayi har yanxun inajin sautin kukansa ki kirashi ki lallashesa wallahi idan ba haka ba xaki kwasowa kanki wani hakin wanda kuma sai Allah ya saka masa
da sauri jidda ta xaro ido hannunta na rawa ta d'auki wayarta ta kirashi a hansfree tasaka ring d'aya tayi ya d'aga still kukan yakeyi bak'in ciki ya taso mata ta kanne da kyar ta lallashe sa yayi shiru
" kukan me kakeyi ?
muryarshi asanyaye yace,
" inajin mugun sonki araina ina jin zan iya komai akanki ina kukane sbd d'axu naga kamar ranki ab'ace yake kika kirani rashin sanin meya b'ata miki rai ne yasa ni wannan kukan dan ji nakeyi ko cemin kikayi na kashe kaina zan kashe idan har hakan xai saki nishad'i,
kuka ya taso mata ta danneshi da kyar su kansu tausayinshi kama su yayi sukayi jugum suna sauraronsa ya cigaba da mgn
"d'axu nayi kwalliya irin ta y'an gayu nasan xakiji dad'i in kika ganni kud'ina na kwashe duka naje boutique na siyo irin kayan da oga khaleel yake sawa kuma nayi hakan ne dan na birgeki dana shiga cikin gidan yayi jimmm ya cigaba da mgn jikinsa asanyaye
" hjy umma ta k'i kulani sai hjy Aisha ce tace min bakyanan kin fita da dady jidda kibawa ummanmu hkr idan nai maita laifi,
share hawayenta jidda tayi dan sai yanxu tafara jin tausayinsa muryar ta tai mugun taushi
" zan bata hkr nasan ba laifi kai mata ba bata jin dad'ine tayi k'aryar ne kawai dan tasa yasaki ransa,
suna jin yasaki ajiyar xuciya yacigaba da mgn,
" Alhmdllh ngd wa Allah dayasa ba laifi nai mata ba kinga jiddata har turare na siyo mai kamshi dama oga khaleel yabani takalma da agoguna kada ki damu kinji tawan tabb ! ai ni nan da kika ganni mugun d'an gayune a k'auyen mu fa nafi kowa gaye da kinje gezawa tasha in dai kikace a kaiki gidansu danjuma MUGUN GAYE nine nan yayi dariya cike da son ya birgeta kowa ya sanni wllh jidda ko wankan asdown kike so zan miki
zamess ba wllh duk na iya yadda nake sonki ke ni k'arshe ma har wankan sark'a irin ta gayu ma inkina so xan miki kona d'an kunne duk na iya,
wani tuk'ikin bak'in ciki ya taso mata
sulthana kam gimtse bakinta tayi dan kad'an yarage ta tuntsire da dariya jannat ce ta d'inka dingurinta tana kyaf kyaf ta mata ido kada tayi dariya amma ina tuni dariya takwace mata jin tayi dariyar dama suma dauriya ce suka tayata ciki harda jiddan sulthana tace wai MUGUN GAYE wllh sunan dariya yabani kashe wayan jidda tayi suna dariya kira ya kumayi ta d'aga muryarshi asanyaye yace
"kululuwata
da sauri jidda tace
"what ? ranta na suya yayi dariya shi gani yake ya birgeta yace,
" ai sunan mak'ociyar mu ne wata yar baby sunan ku d'aya hauwa'u kululuwa yarinyar nan tasoni kamar ta kashe kanta,
wani mugun tsaki jidda tayi ta kashe wayan still su sulthana dariya suka kumayi zahra tace "yanda na fuskance shi da gsk guy d'inne amma akwai kauyanci kad'an ba wata wahala xakiyi ba wajan gyarashi kafin tai mgn ya kuma kira da jin haushi jidda tai ashar,
"wannan ai iskancine ya dameni haba ,
zahra tace,
"hkr xakiyi ki d'aga kice xakiyi bacci shima ya kwanta ya huta,
afusace jidda ta d'aga wayan da sauri yace,
"kululuwata yana ga kin kashe waya ?
takaici ya kamata kamar xata sa ihu tace,
"plx kadaina kirana da wannan sunan bana so
da sauri yace
"har abada bazan kuma ba naga shima sunan nagayune amma na daina jiddata kiyi hkr
"ok ina jin bacci sai da safe,
dariya yai,
"ki kwana lafiya my love i love u ki shiga fa cikin net kar sauro ya cijemin ke
tsaki tayi dan ya mugun k'ular da ita
" ok toh naji sukayi sallama takashe wayan
by
*Ummee Garkuwa*
[2:09PM, 12/20/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
91&92
*Ummee Garkuwa*
kashe wayan jidda tayi had'e da xuba tagumi xuciyarta kamar ta fashe dan bak'in ciki ta d'ago idanuwanta ta kallesu suma kallonta suke,
tayi ajiyar xuciya
" ina danasani arayuwata,
rubayya datake kusa da ita ta amshi wayar hannun jidda ta kashe ta kalleta,
"anty jidda babu kyau danasani sbd komai muk'addarine daga Allah hk Allah ya tsara miki rayuwa ni banga aibun danjuma ba tunda mutun ne shima,
kuka jidda ta saka,
"bazaki ga aibinsa ba rubayya ni nagani uwa uba gidadancin sa tayaya kamata xatayi rayuwar aure da irin danjuma ??
Zahra da ta gefensu ce tayi kwafa,
"nifa anty jidda kina ban mmk ya xakiyi da ikon Allah ? ke kika halicci kanki da xaki xab'awa kanki rayuwar da ta dace dake ? ubangijin daya halicceki ya fiki sanin rayuwar da ta kamace ki, duk abinda ubangiji ya baka toh shine alkairi aruwarka ki rik'e kaddarar Allah hannu bibbiyu ki rungumeta sai Allah ya sauk'a k'a miki ni na ce me ? kina jin abinda dady yace xai aura min duk wanda yaga dama kuma na hkr nasan duk wanda na aura in dai bana sonshi shine k'addara ta kuma shine zab'in ubangijina babu abinda kuka xai miki kwarama ki hkr ki godewa Allah idan kina ganin yai miki gidadanci da yawa kisa dady ya maida shi skul ko h.n.d ne ya k'arasa tunda yayi diploma.
tunda zahra ta fara mgn suke kallonta dan sunga kamar ak'ufule take zance,
y'ake jidda tayi ta sunkuyar dakai
"hakane zahra nasan idan ya koma skul myb xai rage wannan kauyanci kina jin fa irin k'auyancin da yai min d'axu wai sunan shi mugun gaye mtsww,
jannat ce tayi mgn bayan tayi ajiyar xuciya,
" toh menene dan yace sunan shi mugun gaye?
anan ma cikin birni in kikaji wani sunan sai kanki yai ciwo dan takaici skul d'in kawai zai koma sai ki sa masa ido ki janyo shi jikinki ki kula da shigarsa harda yanayin maganganun sa cikin lokaci k'alilan zaki ga ya saki,
hindu ta sauke hannunta daga tagumin da tayi,
"ni ko dan fan san soyayya ba shiyasa nake ganin kamar d'orawa kai wahala ne ?
anriga an d'aura aure tsakanin ki dashi me ya rage miki ?
kibi duk hnyr da kikasan zaki gyarashi tunda yana sonki tsab xai bi abinda kikeso,
sulthana ta mik'e,
"wllh anty jidda ki saki ranki kada ki d'orawa kanki damuwa wani ciwo ya kamaki akan abinda xaki iya maganin sa cikin lokaci k'alilan in dai na miji na sonki ai aikin gama ya gama ubangiji Allah ya hadamu da masu sonmu so na Allah jikinsu asanyaye suka amsa da "amin suna shirin kwanciya hjy murja ta shigo d'akin
"ina afrah, ta rik'e baki oh sorry ina jannat tashi maza kije wajan mijinki zaki barshi shi kadai muje,turo baki jannat tayi ,
"umma bacci nakeji
"jeki cen kiyi baccin
rik'o hannunta tayi,