Sashe 57
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" sorry beautyna nina isa koda nace ina sonki ma haka kika d'unga jamin class kika sani cikin wani mugun yanayi ga tsiwa da kika tsira a time d'in
beautyna kin axabtar da xuciya ta lokacin sosai coffee kawai nake iya sha ya k'arasa da harararta irin Hararar wasa,
" sorry ya khaleel d'ina,
kwantar da kanta yayi k'irjinsa
" plx beautyna kada ki k'ara axabtar dani gaba dan kikai min komai xai iya faruwa dani,
" shafa cinyar hannunsa tayi ta lumshe ido tana jin mugun sonsa,
" ya khaleel wahalar da kai wahalar da xuciyata ne tayaya mutum xai wahalar da xuciyar sa ?
k'ara manneta yayi ajikinsa
" baxaiyiyu ba beautyna Allah ya nuna min ranar da xangan ki d'auke da ajiyar babyna a cikin nan naki
" muryarta a sanyaye tace amin,
" kin San lokacin Dana fara dakon soyayyarki axuciya ta ?
girgixa masa kai tayi,
" tun lokacin dana fara ganinki a wajan maman david, kin tuna ranar,
" nasani mana baxan manta ba,
" ina son Na ganki kusa dani shiyasa Na ke kiranki kullum ki kawo min coffee,
ina son naga motsinki kusa dani kada ki b'oyemin komai nasan kina sona kema shiyasa nake waya da Jidda kuma ina ganin sauyawar fuskarki,
alaman kina kishi Na
duk da haka in kikai wani abun a time din xuciyata tai ta waswasin any'a kuwa kina sona ?
bakya nemana idan bani nace kixo ba sannan ba kyamin mgn sai dai Na wuce ki wuce,
Na yadda da wannan ke ta musamman ce,
gani tayi xai yi tone tone ta waske had'e da janyo bargo
" ya khaleel bacci xanyi, janye bargon yayi "ba yanxu ba sai mun gama hira, ta zaro ido
" mundad'e muna hira fa kalli agoga ya kalla 2:40 ya d'an xa ro ido dare yayi ya had'ata da jikinsa kafin mu kwanta kiyi min gud nyt,
kiss tai masa a goshi shi,
ya tab'e baki
" ni d'anki ne daxa kiyi min kiss a goshi ?
dariya tayi tai masa a kumatu,
" anan xakiyi ya nuna mata leb'enshi,
batayi musu ba tayi Dan bacci takeji bayan ta masa ya lumshe ido ya k'amk'ameta ajikinsa sukayi baccin tare kamar xasu had'iye juna
washegari da safe suka had'u dukansu a dining sukayi breakfast y'an uwan dady suna ta kiranshi akan ya dawo suna son ganin y'ay'ansu da safe yace su jira Dan bai basu lbrn yanda akayi yaran suka dawo gida ba baxai je ba har sai dady ya xo tukunna suxo tare
dady ba suxo ba sai wajan 11:00 sukaxo tare da Jidda Dan rigima tasa masa akan yaka wota wajan y'an uwanta ta gansu yabar su ummanta agida sbd har yanxu basu San lbrn komai ba kuma shi dadyn bai fad$a musu ba ko nan ma da xasu da jiddan bata San komai ba, shiyasa koda suka xo take ta mmkin komai tana ta ujjibin meye had'in su jannat da way'annan hamshak'an mutanen,
suma su jannat sunyi murna da ganinta,
basu Dad'e da xuwa ba suka tafi can main house dinsu ched'e estate taron da suka gani ya basu mmk Dan yaransu ta manyansu sunci ado abinka ga Fulani kyawawa sunyi kyau sun gyara wani babbn falo sun k'ayata shi tamkar masu wani had'ad'dan biki cike da mmkinsu muke kallonsu duk yawan nan Nasu ba bare kowa ka gani dan'uwane ko ba'a fad'a ba Kamannin su kusan d'ayane Dan hancinsu iri d'ayane da idanuwansu haka suka k'ayata wajan suka d'inka gabatar da Kansu awajan su jannat bayan sun gama dady ya kwashe lbrn irin rayuwar da y'ay'ansa sukayi nan da nan waje ya rud'e da hayaniya babu abinda suke sai aibata da tsinewa Wanda ya jefa rayuwarsu ga halaka da kyar hayaniyar ta lafa wasu ma kuka suka sa suna mmkin rashin imani Na wanda ya aikata wannan D'an yan aikin,
ita kanta jidda mmk tayi sosai dajin lbrn Dan sai yanxu taji komai tuni taji kunya tako ina danasani ta kamata irin gorin da cin mutuncin da tai musu ashe su d'in yan dangine dangima babban dangi masu ji da kyau da arxiki Alhaji Adam ya gabatar da dady da iyalinsa da kuma khaleel Wanda yake surikinsu suka jinjinawa dady da ya khaleel suda Kansu sukace dady da yayansa sun xama nasu duk irin yadda suke da kyamatar bare shi kanshi Alhaji yayi mmk amma duk da haka gefe guda Na xuciyarshi mugun haushin dangin nasa yake Dan yana xargin b'atan y'ay'ansa har da sa hannunsu yana tare da sune kawai sbd yan'uwan
sa ne amma shi kad'ai yasan me yakeji game dasu
by
*Ummee Garkuwa*
[2:09PM, 12/20/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
89&90
duk abubuwan dasu ka faru xuciyar shi na cike da xargin y'an'uwansa dan tun farkon aurenshi da mahaifiyar su basa so hakama lokacin da Allah bai basu haihuwa ba suka dameshi da sai ya k'ara aure ya auri danginsu,
kallonsu kawai yakeyi dan aransa yanda yakeji da ana sauya dangi da ya sauya uwa uba rigimarsu suna damunshi,
su kam farin ciki suke tayi sun had'a k'aramar waleema anan suke fad'awa Alhaji Adam din cewa wannan kwarya kwaryar liyafa ce suna nan suna shirin hada babba dan sununa farin cikinsu da jin dad'insu na dawowar y'ay'ansu gida shikam yak'e kawai yake musu ya kuma bisu da toh ba yadda ya iya,
yasan bai isa yace ah ah ba yanxu yanxun nan su tada fitina da tashin hnkl haka akayi ta lafiya aka gama
kaf dangin ched'e sunyi wa dady da iyalansa kyakkyawar addu'a,
basu koma gida ba sai wajan 5:00 na yamma agajiye suka koma gida sbd gajiya jidda kam jikinta a sanyaye yake ga azababbiyar kunyarsu datake ji ganin yanda take d'ari d'ari dasu yasa suka d'inka janta jikinsu bayan sunyi wanka suna xaune a d'aki dukansu suna hira hjy murja ta kira su falonta wasu manya manyan akwatuna ne masu shegen kyau ko wanne dank'are da kaya acikinsa tace kowacce ta d'auka anjima xa'a k'aro wasu sulthana tace
"toh kafin mu k'anana mu xab'a sai manya sun fara anty jidda itace babba ki fara,
turus tayi a kunyace tarasa yaxatayi hjy murja dake bata san komai ba da murna tace " plx anty ki dauka mana idan kuma duka kikeso to ba matsala anjima suma aka wo musu,
xaro ido tayi jiddan da sauri ta girgixa kai ta d'auki biyu,
hjy murja ta mik'e tana mgn
" sai nayi da gaske dan naga alamar kunk'i sakin jiki dani nifa mahaifiyarku ce bari ni na xab'a muku tunda kunki xab'a ta janyo akwatunan ta rarraba musu tace,
"anjima xa a kawo sauran tace su koma d'aki baxa su iya d'auka ba xata sa ma'aikata suka wo musu
d'aki suka koma suna hira suna jin dad'in ganinsu tare ba rigima ko tashin hnkl bayan sun huta Alhaji ya kira su babban falo dukansu yace,
"Afrah ke ce babba da kanki xan fara,
turo baki tayi
"dady nifa sunana jannat,
murmushi yayi
" toh jannat ina so ki fad'amin marik'an ki ina son ganawa dasu dukansu,
cikin murna tace,
" toh Abba yanxu ma kuwa,
ya kalli sulthana,
"kema jasrah ki kirasu a waya ki fad'a musu ciki satin nan xansa aje ata ho dasu,
ashagwabe tace
" dady nifa sunana Zainab shi ammina tasamin sunan mamanta shine ta saya da sulthana,
dariya yayi cike da jin dad'i
"ikon Allah kinga sunan jannat kenan a da sunan hajiyarmu,
itama hajiyarmu dariya tayi "to takwarata Allah dai ya ramin ku,
suka amsa da amin
ya kalli hindu sai kuma yai shiru had'e da xuba mata ido itama idonta tane ya cicciko da hawaye da sunkuyar da kanta sai kuma ta d'ago kai kamar xata fashe da kuka,
" Abba ni nawa marik'in yana kurkuku amma ya bani kariya sannan ya gatantani alfarma d'aya nakeso Abba kaimin
da sauri yace, "ina jinki akwai wata alfarma da xaku nema wacce xan kasa yi muku ?
sai dai inbani da yadda xanyi in dai kud'i na maganin alfarmar konawa ne zan miki
mik'ewa tayi "ina xuwa Abba tai b'angaren su bata dad'e ba ta dawo hannunta rik'e da wasu takaddu ta mik'awa Abba ya amsa yana kallon takaddun bayan yagama dubawa ya d'ago kai yana kallon ta cike da rashin fahimtar abinda take nufi,
"Hindu ban fahimci me kikeso ba naga sunan mutum goma da wasu kud'ade,
ajiyar xuciya tayi
"hakane Abba sunan mutanen dana karb'ewa kud'ine ina so abiya su,
"girgixa kai yayi cike da takaicin yanda aka wulakanta masa y'a "kada kidamu hindu ko so kike a ninka musu kud'insu sau miliyan zan musu bare wannan d'an abin da bai wuce ko ke kiyishi da kanki ba,
Ya khaleel ne yai magana,
tabbas wannan shine dai dai dan dama sharud'd'an tuba irin wannan na tsakaninka da mutun guda 4
na farko shine
ka daina aikatawa kwata kwata
sannan kayi nadama akan aikata xunubin da kayi
na uku shine
ka k'udirce aranka baxaka k'ara ai kata shi ba har abada
na hud'u shine ka nemi ya fiyar wanda ka cuta idan ya kasance dukiyane sai ka mayar masa da ita,
haka yayi sosai ubangiji Allah ya yafe mana dukkan xunubanmu jikinsh asanyaye suka amsa da amin ita kam hindu kuka ta saka
mahaifiyarta ta kalleta ta runtse ido tana jin takaici mara misaltuwa hakama hajiyarmu kamar tasa ihu dan takaici tsam hjy murja ta mik'e jikinta asanyaye ta dawo kusa da hindu datake ta rusa kuka muryar hajiya murja asanyaye kamar xata sa ihu dan bak'in ciki ta rungumota jikinta,
"hinduna ki daina kuka kad'dara ce kuma daga Allah take kisani wannan halin da kika tsinci kanki aciki ba da son ranki ba bada niyyanki ba kin san shi addini gaba d'aya yana tafiya ne akan niyya Allah yaga niyyanki banda an rabamu dake da baxaki tab'a tsintar kanki a wannan halin ba baxama kisan da xaman masu aikata shi aduniya ba Allah mai gafara ne da kuma rahma ki daina wannan kukan tunda ayanxu komai ya wuce ya xama tarihi yatafi yaxama kamar ba ayi ba ki daina da mun kanki ki d'inka d'aukan kanki tamkar sabuwa addu'a kawai xaki dage kinji hishma ta ,
beautyna kin axabtar da xuciya ta lokacin sosai coffee kawai nake iya sha ya k'arasa da harararta irin Hararar wasa,
" sorry ya khaleel d'ina,
kwantar da kanta yayi k'irjinsa
" plx beautyna kada ki k'ara axabtar dani gaba dan kikai min komai xai iya faruwa dani,
" shafa cinyar hannunsa tayi ta lumshe ido tana jin mugun sonsa,
" ya khaleel wahalar da kai wahalar da xuciyata ne tayaya mutum xai wahalar da xuciyar sa ?
k'ara manneta yayi ajikinsa
" baxaiyiyu ba beautyna Allah ya nuna min ranar da xangan ki d'auke da ajiyar babyna a cikin nan naki
" muryarta a sanyaye tace amin,
" kin San lokacin Dana fara dakon soyayyarki axuciya ta ?
girgixa masa kai tayi,
" tun lokacin dana fara ganinki a wajan maman david, kin tuna ranar,
" nasani mana baxan manta ba,
" ina son Na ganki kusa dani shiyasa Na ke kiranki kullum ki kawo min coffee,
ina son naga motsinki kusa dani kada ki b'oyemin komai nasan kina sona kema shiyasa nake waya da Jidda kuma ina ganin sauyawar fuskarki,
alaman kina kishi Na
duk da haka in kikai wani abun a time din xuciyata tai ta waswasin any'a kuwa kina sona ?
bakya nemana idan bani nace kixo ba sannan ba kyamin mgn sai dai Na wuce ki wuce,
Na yadda da wannan ke ta musamman ce,
gani tayi xai yi tone tone ta waske had'e da janyo bargo
" ya khaleel bacci xanyi, janye bargon yayi "ba yanxu ba sai mun gama hira, ta zaro ido
" mundad'e muna hira fa kalli agoga ya kalla 2:40 ya d'an xa ro ido dare yayi ya had'ata da jikinsa kafin mu kwanta kiyi min gud nyt,
kiss tai masa a goshi shi,
ya tab'e baki
" ni d'anki ne daxa kiyi min kiss a goshi ?
dariya tayi tai masa a kumatu,
" anan xakiyi ya nuna mata leb'enshi,
batayi musu ba tayi Dan bacci takeji bayan ta masa ya lumshe ido ya k'amk'ameta ajikinsa sukayi baccin tare kamar xasu had'iye juna
washegari da safe suka had'u dukansu a dining sukayi breakfast y'an uwan dady suna ta kiranshi akan ya dawo suna son ganin y'ay'ansu da safe yace su jira Dan bai basu lbrn yanda akayi yaran suka dawo gida ba baxai je ba har sai dady ya xo tukunna suxo tare
dady ba suxo ba sai wajan 11:00 sukaxo tare da Jidda Dan rigima tasa masa akan yaka wota wajan y'an uwanta ta gansu yabar su ummanta agida sbd har yanxu basu San lbrn komai ba kuma shi dadyn bai fad$a musu ba ko nan ma da xasu da jiddan bata San komai ba, shiyasa koda suka xo take ta mmkin komai tana ta ujjibin meye had'in su jannat da way'annan hamshak'an mutanen,
suma su jannat sunyi murna da ganinta,
basu Dad'e da xuwa ba suka tafi can main house dinsu ched'e estate taron da suka gani ya basu mmk Dan yaransu ta manyansu sunci ado abinka ga Fulani kyawawa sunyi kyau sun gyara wani babbn falo sun k'ayata shi tamkar masu wani had'ad'dan biki cike da mmkinsu muke kallonsu duk yawan nan Nasu ba bare kowa ka gani dan'uwane ko ba'a fad'a ba Kamannin su kusan d'ayane Dan hancinsu iri d'ayane da idanuwansu haka suka k'ayata wajan suka d'inka gabatar da Kansu awajan su jannat bayan sun gama dady ya kwashe lbrn irin rayuwar da y'ay'ansa sukayi nan da nan waje ya rud'e da hayaniya babu abinda suke sai aibata da tsinewa Wanda ya jefa rayuwarsu ga halaka da kyar hayaniyar ta lafa wasu ma kuka suka sa suna mmkin rashin imani Na wanda ya aikata wannan D'an yan aikin,
ita kanta jidda mmk tayi sosai dajin lbrn Dan sai yanxu taji komai tuni taji kunya tako ina danasani ta kamata irin gorin da cin mutuncin da tai musu ashe su d'in yan dangine dangima babban dangi masu ji da kyau da arxiki Alhaji Adam ya gabatar da dady da iyalinsa da kuma khaleel Wanda yake surikinsu suka jinjinawa dady da ya khaleel suda Kansu sukace dady da yayansa sun xama nasu duk irin yadda suke da kyamatar bare shi kanshi Alhaji yayi mmk amma duk da haka gefe guda Na xuciyarshi mugun haushin dangin nasa yake Dan yana xargin b'atan y'ay'ansa har da sa hannunsu yana tare da sune kawai sbd yan'uwan
sa ne amma shi kad'ai yasan me yakeji game dasu
by
*Ummee Garkuwa*
[2:09PM, 12/20/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
89&90
duk abubuwan dasu ka faru xuciyar shi na cike da xargin y'an'uwansa dan tun farkon aurenshi da mahaifiyar su basa so hakama lokacin da Allah bai basu haihuwa ba suka dameshi da sai ya k'ara aure ya auri danginsu,
kallonsu kawai yakeyi dan aransa yanda yakeji da ana sauya dangi da ya sauya uwa uba rigimarsu suna damunshi,
su kam farin ciki suke tayi sun had'a k'aramar waleema anan suke fad'awa Alhaji Adam din cewa wannan kwarya kwaryar liyafa ce suna nan suna shirin hada babba dan sununa farin cikinsu da jin dad'insu na dawowar y'ay'ansu gida shikam yak'e kawai yake musu ya kuma bisu da toh ba yadda ya iya,
yasan bai isa yace ah ah ba yanxu yanxun nan su tada fitina da tashin hnkl haka akayi ta lafiya aka gama
kaf dangin ched'e sunyi wa dady da iyalansa kyakkyawar addu'a,
basu koma gida ba sai wajan 5:00 na yamma agajiye suka koma gida sbd gajiya jidda kam jikinta a sanyaye yake ga azababbiyar kunyarsu datake ji ganin yanda take d'ari d'ari dasu yasa suka d'inka janta jikinsu bayan sunyi wanka suna xaune a d'aki dukansu suna hira hjy murja ta kira su falonta wasu manya manyan akwatuna ne masu shegen kyau ko wanne dank'are da kaya acikinsa tace kowacce ta d'auka anjima xa'a k'aro wasu sulthana tace
"toh kafin mu k'anana mu xab'a sai manya sun fara anty jidda itace babba ki fara,
turus tayi a kunyace tarasa yaxatayi hjy murja dake bata san komai ba da murna tace " plx anty ki dauka mana idan kuma duka kikeso to ba matsala anjima suma aka wo musu,
xaro ido tayi jiddan da sauri ta girgixa kai ta d'auki biyu,
hjy murja ta mik'e tana mgn
" sai nayi da gaske dan naga alamar kunk'i sakin jiki dani nifa mahaifiyarku ce bari ni na xab'a muku tunda kunki xab'a ta janyo akwatunan ta rarraba musu tace,
"anjima xa a kawo sauran tace su koma d'aki baxa su iya d'auka ba xata sa ma'aikata suka wo musu
d'aki suka koma suna hira suna jin dad'in ganinsu tare ba rigima ko tashin hnkl bayan sun huta Alhaji ya kira su babban falo dukansu yace,
"Afrah ke ce babba da kanki xan fara,
turo baki tayi
"dady nifa sunana jannat,
murmushi yayi
" toh jannat ina so ki fad'amin marik'an ki ina son ganawa dasu dukansu,
cikin murna tace,
" toh Abba yanxu ma kuwa,
ya kalli sulthana,
"kema jasrah ki kirasu a waya ki fad'a musu ciki satin nan xansa aje ata ho dasu,
ashagwabe tace
" dady nifa sunana Zainab shi ammina tasamin sunan mamanta shine ta saya da sulthana,
dariya yayi cike da jin dad'i
"ikon Allah kinga sunan jannat kenan a da sunan hajiyarmu,
itama hajiyarmu dariya tayi "to takwarata Allah dai ya ramin ku,
suka amsa da amin
ya kalli hindu sai kuma yai shiru had'e da xuba mata ido itama idonta tane ya cicciko da hawaye da sunkuyar da kanta sai kuma ta d'ago kai kamar xata fashe da kuka,
" Abba ni nawa marik'in yana kurkuku amma ya bani kariya sannan ya gatantani alfarma d'aya nakeso Abba kaimin
da sauri yace, "ina jinki akwai wata alfarma da xaku nema wacce xan kasa yi muku ?
sai dai inbani da yadda xanyi in dai kud'i na maganin alfarmar konawa ne zan miki
mik'ewa tayi "ina xuwa Abba tai b'angaren su bata dad'e ba ta dawo hannunta rik'e da wasu takaddu ta mik'awa Abba ya amsa yana kallon takaddun bayan yagama dubawa ya d'ago kai yana kallon ta cike da rashin fahimtar abinda take nufi,
"Hindu ban fahimci me kikeso ba naga sunan mutum goma da wasu kud'ade,
ajiyar xuciya tayi
"hakane Abba sunan mutanen dana karb'ewa kud'ine ina so abiya su,
"girgixa kai yayi cike da takaicin yanda aka wulakanta masa y'a "kada kidamu hindu ko so kike a ninka musu kud'insu sau miliyan zan musu bare wannan d'an abin da bai wuce ko ke kiyishi da kanki ba,
Ya khaleel ne yai magana,
tabbas wannan shine dai dai dan dama sharud'd'an tuba irin wannan na tsakaninka da mutun guda 4
na farko shine
ka daina aikatawa kwata kwata
sannan kayi nadama akan aikata xunubin da kayi
na uku shine
ka k'udirce aranka baxaka k'ara ai kata shi ba har abada
na hud'u shine ka nemi ya fiyar wanda ka cuta idan ya kasance dukiyane sai ka mayar masa da ita,
haka yayi sosai ubangiji Allah ya yafe mana dukkan xunubanmu jikinsh asanyaye suka amsa da amin ita kam hindu kuka ta saka
mahaifiyarta ta kalleta ta runtse ido tana jin takaici mara misaltuwa hakama hajiyarmu kamar tasa ihu dan takaici tsam hjy murja ta mik'e jikinta asanyaye ta dawo kusa da hindu datake ta rusa kuka muryar hajiya murja asanyaye kamar xata sa ihu dan bak'in ciki ta rungumota jikinta,
"hinduna ki daina kuka kad'dara ce kuma daga Allah take kisani wannan halin da kika tsinci kanki aciki ba da son ranki ba bada niyyanki ba kin san shi addini gaba d'aya yana tafiya ne akan niyya Allah yaga niyyanki banda an rabamu dake da baxaki tab'a tsintar kanki a wannan halin ba baxama kisan da xaman masu aikata shi aduniya ba Allah mai gafara ne da kuma rahma ki daina wannan kukan tunda ayanxu komai ya wuce ya xama tarihi yatafi yaxama kamar ba ayi ba ki daina da mun kanki ki d'inka d'aukan kanki tamkar sabuwa addu'a kawai xaki dage kinji hishma ta ,