Sashe 31
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Alhamdulillah na tarakune anan dan mu tattauna gagarumar matsalar da muke ciki kan rashin lfyr Jennifer ya kalleta kallo na tausayawa Jennifer ! Yakira sunanta ta amsa kanta akasa mun yanke shawarar xamu auraar dake ga musulmi kan shawo matslarki kin amince ? Gabanta ne yai mummunan faduwa da sauri tace eh jikinta na rawa Hamdala dady yayi sannan ya kwshe yadda sukayi da malan yasanar dasu, kije kiyi tunani Jennifer idan kina da Wanda kikeso Wanda kika yadda da ingancin addininsa nan da xuwa gobe ki fadamin da kyar ta iya bude baki sbd nauyin d yai mata tace toh
Sulthana ce tace dady nima kaimin auren plx ! Da sauri hade da mmk dukansu suka kalleta murmushi dadi yayi sulthana ! Yakira sunanta kiyi hkr itama Jennifer kinji babban dalilin daxaisa ayi auren, dady nima myb in ammin auren matsalata ta yaye ka auramin ya haisam ! Dariya ta subcewa dady ! Ta shagwabe fuska plx dady ina sonshi, ki yi hkr akwai time in dai yana sonki lokaci kuma yayi tsab xan aura miki shi,
A a dady ko baya sona kai mishi auren dole dani, tsawa haisam yai mata baki da kunya ko ? Wani kallo tai masa tunda kasani maimai cin me kk ? so kafasan bani da kunya name xaka tmby ni ita ? Kunya tayi yamma ni nayi kudu tafada hade da murguda masa baki girgixa kai dady yayi cike da tausayinta mace da akasani da kunya ita anxare mata ta ta da karfin sihiri, dady ta katse masa tunaninsa cikin fuskar tausayi ni nasan baxai soni ba ! Sbd bani da kunya ni fitsararriyace amma ina sonshi ni kaina bansan lokacin Dana ke futsara ba ta fashe da kuka me tsuma rai dady inaji dama babuni na tsani kaina kai da Momy ne kadai kukemin kwarjini amma koya kallo daya nake mishi da kaina, cikin matukar tausayawa Momy tace kiyi hkr sulthana kowanne mutun da irin kaddararsa in shaa Allah komai xai wuce kutashi kuje kuyi sallah ankira dukansu suka mike kowa da abinda yake sakawa aransa
***************
Suna kwance karfe 3 na dare sulthana ta tashi ta dauro alwala tana fitowa daga toilet ta kalli yan'uwanta su 2 da jenny da da hindu suna barci hnklinsu kwance wata kiyayyarsu taji me xafin gaske frige ta bude ta dauko ruwa me sanyi ta juye musu shi ajikinsu pirgit suka tashi ganin itace tai musu aikin yasa hindu ta mike a kule ubanwa yasaki ki xubamin ruwa ? Da kallon raini tace ubanwa yasaki ki mike kafa kina barci cikin kwanciyar hnkl kamar baki da wata matsala a rayuwa alhali kin fi ubanwa Iowa matsla kitashi ki fada wa ubangiji bukatanku, da jin haushi hindu tace shine xaki tasheni da ruwan sanyi
Tsaki sulthana tayi ki godewa Allah daba tafashash she bane
Wanka mata mari hindu tayi
Wani kara sulthana tayi hade da kaiwa hindu duka da roban ruwan sanyin data tashesu, takaici ya kama jenny ta fashe da kuka hade da rufesu da duka dukansu suka kacamai da fadan gaske irin Wanda suka farayi daren ranar da suka dawo hotoro karar fadan nasuce ya tashi mutanen gidan dukansu sukayo dakin nasu hnklinsu atashe samun sukayi sun kacame da fada akai akai su rabu suka ki hnklin dady atashe ya kira ya khaleel yana xuwa ya kwatsa musu tsawa suka tsaya da fadan dady hnklinshi atashe yace meya hadaku cikin Daren nan ? Hindu tana haki tace dady wannan shegiyar futsararriyarce muna bacci ta xuba mana ruwan sanyi,
Cikin fada sulthana tace niba shegiya bace, kece dai shegiyar futsarariya,
Jenny ce wawuro center table din dakin kwara na kasheku na huta dan jaraba dadyna yana muku mgn baxaku daina ba,
Da sauri sulthana ta janyo lokar mirror din dakin wllh kina bugamin nima zan buga miki,
aguje hindu ta bude Jakarta ta xaro bindiga ta nunasu da ita wannan shine kuskuren da muka kara yi haduwa waje daya kun manta maganin da boka ya bamu muka xuba akofar wancen gidan bamu xuba anan ba wannnan magnin shiyake rage mana karfin kiyayyar juna nagaji ! Nagaji ! Kwara na kasheku na kashe kaina mu huta ta nuna su da bindiga
By
*Ummee Garkuwa*
[7:22PM, 12/5/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
51&52
A raxane dady yace hindu ! Menene haka ? Yan 'uwanki ne fa ? Ki ajjiye bindugar nan, ta kalli dady fuskar ta a daure tana xubda hawaye tace, dady baxamu gyaru ba, baxamu ga iyayenmu ba, ka barmu mu mutu mu huta, mutuwa itace kawai hutunmu, cikin fada khaleel yace, ki ajjiye wanann bindigar, kada ki kuskura ki harbesu, girgixa masa kai tayi yaxama dole kodan mu rabaku da wahala, jenny ta harareta ta rike kugu ki harba wayake tsoran baraxanarki ?? Dariya sulthana tayi hawaye na xubar mata amma kafin kiyi Harbin ki duba bulet din kiga xai isheki ?? Tayi tsaki kin San fanko ? To hk bindigar nan take, nida jenny mun kwashe bullet din mun watsa shi a toilet munyi flushing sbd shegiyar baraxanar da kikewa mutane da bindigar, sai ki harba mugani,
Sauke hannunta tayi, ta xauna gefen gado hade da ajjiye bindigar kusa da ita amma kun shammaceni banxaye barayi,
Jenny tace abinda kikeyi ne mukai miki, dan kece cikakkiyar barauniya,
Dady da sauran yan gidan kallonsu kawai suke suna mmkin wannan ikon Allah, sun fara cacar baki ya katsesu,
Tunda abin yxama haka zan raba muku wajan kwanciya xuwa gobe amma kafin nan ke hindu jeki dakin zahra ke kuma sulthana kije dakin rubayya,
Cikin shagwaba sulthana tace a dady ni dai dakin waccen me ji da kan xani ta nuna xahra naga tunda muka xo gidan nan take wani fusge fusge a dakin ki nakeso na kwana kikai min wani rashin kyautawa na miki dukan tsiya dan bani da mutunci, ta gallawa xahran harara, tsaki xahran tayi, tayi gaba kafin dady yayi mgn sulthana tabi bayanta, dady yace sulthana axauna lfy plx,
tace to dady karka damu,
Ajiyar xuciya dady yayi yabi bayansu da kallo Rubayya tace hindu, xo muje suka tafi aka watse akabar jenny ta rufe dakin ta rungume filow tana tausayawa rayuwarsu bata da buri arayuwarta yanxu irin ta musulunta taga iyayenta hawaye ya sauko mata ta runtse ido Allah ka kawo mana agaji Allah ka cikamin wannan burin nawa tasa kanta jikin filow yanda taga rana haka ta karashe daren bata runtsa ba
****************
Washe gari da safe misalin 11:00 malan ya kawo musu magunguna na karya sihiri kowanne iri Wanda shari'ah ta yadda dashi ya fada musu yanda xasu dinka amfani dashi dukansu amma banda jenny dake suma abin ya ishesu yana kawowa suka fara amfani dasu babban burinsu shine suga iyayensu
Da yamma suna xaune a falo bayan sun gama cin abinci hindu tace dady ina son mgn dakai ya kallete yana naxarin fuskarta ya fuskance ta tunda suka xo gidan nan Sam bata da nutsuwa ko da yaushe a cikin damuwa take, ina jinki hindu,
Dady narasa ta inda xan fara bin ciken inda iyayenmu suke,
Jinjina kai dady yayi ni kaina narasa ta ina xan fara, abinda yakamata muyi shine mu dogara da Allah mu mike tsaye mudage da ambatonsa da naiman daukinsa sbd Allah da kansa yace mu rokeshi xai amsa mana,
Jenny tace dady ko xamuje gidajen radio da jaridu,ko xa'a dace ?
Shiru yayi yana naxarin xancen,
Momy tace ganina wannan ba mafita bace, tayaya xa'a fara cigiyar ? Ace wacce ta yadda yayanta har 3 shekaru goma sha takwas? Ta ina xa'a sameta ? Hakan ma kamar jawo wata masifar ne sannan ga tonon asiri muddin yan jarida suka San da haka sun dinka yayata zancen kenan Ku xama abin nuni a gari kunya ma ta ishe ku,
Addu'a itace mafita ko ba'aga iyayen Ku ba ni Ku daukeni matsayin uwa dan ni tuntuni na maidaku yayana,
Sunthana ta fashe da kuka ta daga hannayenta sama dukansu suka kalleta da tausaya wa, ya Allah ya ubangijina gareka na dogara gareka na ke naiman taimako ya Allah kasa kafin na koma gareka Allah kahadani da fuskar mahaifiyata na ganta ta ganni, tana kuka sosai
hindu ta runtse ido hade da mikewa ta bar wajan,
Jenny ma kukan takeyi batason lokacin da ta fara fadin inaji ajikina xan hadu iyayena amma narasa ta ina ta wacce hanya ? Mikewa itama tayi ta bar sulthana anan tana kuka,
Dady ne yai karfin halin rarrashinta dan duk tausayinsu ya kamasu kiyi shiru sulthana ko mai tsanani yana tare da sauki duk jarabawa tana tare da falala nan gaba wannan jarabawa ce kuma babu mahlukin da xai guje mata Allah ya fada a alkur'ani, inna kulla shai'in kalaq nahu bi kadar wama amruna illah wahidatan kalam hin bil basr, komai da Allah ya halicceshi sai da ya halicci kaddararsa, idan Allah yaga dama cikin kankanin lokaci sai Allah ya hadaku da iyayen naku, kuyi kokari Ku cinye jarabawar nan taku Allah yana tare daku sannan ubangiji yana amsar addu'ar Wanda aka xalunta da gaggawa, anxalunce ku duk Wanda yai muku wannan danyan aikin ya xalunceku, ya jinjina kai kowaye kubarshi da rabbil ixxati, mudage da addu'a dan ubangiji mai jine mai ganine yana kallon kowa, masani ne akan komai Allah ya kawo mana mafita Allah ya baiyana su,
Cikin kuka ta amsa da Amin ta mike xata hau Sama, da sauri ya dakatar da ita. Sulthana ! Banda fada plx kuxauna lfy kai ta daga ta wuce sama
Jidda ta ya mutsa fuska ita tun xuwan gidan Sam tsarin bai mata ba ta gwammace ta koma gidansu, tunda burinta ya cika an Sa ranar aurenta da ya khaleel,
Ashagwabe tace dady ina son komawa kd naga ummana kallonta yayi, yace ba damuwa duk lokacin da kika shirya sai akaiki, tamike xahara tabi bayanta suka hau sama,
Jingina yai da kujerar dayake xaune yana jinjina al'amrin yaran nan mai sarkakiya yaran suna matukar bashi tausayi lallai xaiyi aiki da jikinsa da dukiyarsa wajan taimakonsu dan ya cika musu burinsu,
Sulthana ce tace dady nima kaimin auren plx ! Da sauri hade da mmk dukansu suka kalleta murmushi dadi yayi sulthana ! Yakira sunanta kiyi hkr itama Jennifer kinji babban dalilin daxaisa ayi auren, dady nima myb in ammin auren matsalata ta yaye ka auramin ya haisam ! Dariya ta subcewa dady ! Ta shagwabe fuska plx dady ina sonshi, ki yi hkr akwai time in dai yana sonki lokaci kuma yayi tsab xan aura miki shi,
A a dady ko baya sona kai mishi auren dole dani, tsawa haisam yai mata baki da kunya ko ? Wani kallo tai masa tunda kasani maimai cin me kk ? so kafasan bani da kunya name xaka tmby ni ita ? Kunya tayi yamma ni nayi kudu tafada hade da murguda masa baki girgixa kai dady yayi cike da tausayinta mace da akasani da kunya ita anxare mata ta ta da karfin sihiri, dady ta katse masa tunaninsa cikin fuskar tausayi ni nasan baxai soni ba ! Sbd bani da kunya ni fitsararriyace amma ina sonshi ni kaina bansan lokacin Dana ke futsara ba ta fashe da kuka me tsuma rai dady inaji dama babuni na tsani kaina kai da Momy ne kadai kukemin kwarjini amma koya kallo daya nake mishi da kaina, cikin matukar tausayawa Momy tace kiyi hkr sulthana kowanne mutun da irin kaddararsa in shaa Allah komai xai wuce kutashi kuje kuyi sallah ankira dukansu suka mike kowa da abinda yake sakawa aransa
***************
Suna kwance karfe 3 na dare sulthana ta tashi ta dauro alwala tana fitowa daga toilet ta kalli yan'uwanta su 2 da jenny da da hindu suna barci hnklinsu kwance wata kiyayyarsu taji me xafin gaske frige ta bude ta dauko ruwa me sanyi ta juye musu shi ajikinsu pirgit suka tashi ganin itace tai musu aikin yasa hindu ta mike a kule ubanwa yasaki ki xubamin ruwa ? Da kallon raini tace ubanwa yasaki ki mike kafa kina barci cikin kwanciyar hnkl kamar baki da wata matsala a rayuwa alhali kin fi ubanwa Iowa matsla kitashi ki fada wa ubangiji bukatanku, da jin haushi hindu tace shine xaki tasheni da ruwan sanyi
Tsaki sulthana tayi ki godewa Allah daba tafashash she bane
Wanka mata mari hindu tayi
Wani kara sulthana tayi hade da kaiwa hindu duka da roban ruwan sanyin data tashesu, takaici ya kama jenny ta fashe da kuka hade da rufesu da duka dukansu suka kacamai da fadan gaske irin Wanda suka farayi daren ranar da suka dawo hotoro karar fadan nasuce ya tashi mutanen gidan dukansu sukayo dakin nasu hnklinsu atashe samun sukayi sun kacame da fada akai akai su rabu suka ki hnklin dady atashe ya kira ya khaleel yana xuwa ya kwatsa musu tsawa suka tsaya da fadan dady hnklinshi atashe yace meya hadaku cikin Daren nan ? Hindu tana haki tace dady wannan shegiyar futsararriyarce muna bacci ta xuba mana ruwan sanyi,
Cikin fada sulthana tace niba shegiya bace, kece dai shegiyar futsarariya,
Jenny ce wawuro center table din dakin kwara na kasheku na huta dan jaraba dadyna yana muku mgn baxaku daina ba,
Da sauri sulthana ta janyo lokar mirror din dakin wllh kina bugamin nima zan buga miki,
aguje hindu ta bude Jakarta ta xaro bindiga ta nunasu da ita wannan shine kuskuren da muka kara yi haduwa waje daya kun manta maganin da boka ya bamu muka xuba akofar wancen gidan bamu xuba anan ba wannnan magnin shiyake rage mana karfin kiyayyar juna nagaji ! Nagaji ! Kwara na kasheku na kashe kaina mu huta ta nuna su da bindiga
By
*Ummee Garkuwa*
[7:22PM, 12/5/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
51&52
A raxane dady yace hindu ! Menene haka ? Yan 'uwanki ne fa ? Ki ajjiye bindugar nan, ta kalli dady fuskar ta a daure tana xubda hawaye tace, dady baxamu gyaru ba, baxamu ga iyayenmu ba, ka barmu mu mutu mu huta, mutuwa itace kawai hutunmu, cikin fada khaleel yace, ki ajjiye wanann bindigar, kada ki kuskura ki harbesu, girgixa masa kai tayi yaxama dole kodan mu rabaku da wahala, jenny ta harareta ta rike kugu ki harba wayake tsoran baraxanarki ?? Dariya sulthana tayi hawaye na xubar mata amma kafin kiyi Harbin ki duba bulet din kiga xai isheki ?? Tayi tsaki kin San fanko ? To hk bindigar nan take, nida jenny mun kwashe bullet din mun watsa shi a toilet munyi flushing sbd shegiyar baraxanar da kikewa mutane da bindigar, sai ki harba mugani,
Sauke hannunta tayi, ta xauna gefen gado hade da ajjiye bindigar kusa da ita amma kun shammaceni banxaye barayi,
Jenny tace abinda kikeyi ne mukai miki, dan kece cikakkiyar barauniya,
Dady da sauran yan gidan kallonsu kawai suke suna mmkin wannan ikon Allah, sun fara cacar baki ya katsesu,
Tunda abin yxama haka zan raba muku wajan kwanciya xuwa gobe amma kafin nan ke hindu jeki dakin zahra ke kuma sulthana kije dakin rubayya,
Cikin shagwaba sulthana tace a dady ni dai dakin waccen me ji da kan xani ta nuna xahra naga tunda muka xo gidan nan take wani fusge fusge a dakin ki nakeso na kwana kikai min wani rashin kyautawa na miki dukan tsiya dan bani da mutunci, ta gallawa xahran harara, tsaki xahran tayi, tayi gaba kafin dady yayi mgn sulthana tabi bayanta, dady yace sulthana axauna lfy plx,
tace to dady karka damu,
Ajiyar xuciya dady yayi yabi bayansu da kallo Rubayya tace hindu, xo muje suka tafi aka watse akabar jenny ta rufe dakin ta rungume filow tana tausayawa rayuwarsu bata da buri arayuwarta yanxu irin ta musulunta taga iyayenta hawaye ya sauko mata ta runtse ido Allah ka kawo mana agaji Allah ka cikamin wannan burin nawa tasa kanta jikin filow yanda taga rana haka ta karashe daren bata runtsa ba
****************
Washe gari da safe misalin 11:00 malan ya kawo musu magunguna na karya sihiri kowanne iri Wanda shari'ah ta yadda dashi ya fada musu yanda xasu dinka amfani dashi dukansu amma banda jenny dake suma abin ya ishesu yana kawowa suka fara amfani dasu babban burinsu shine suga iyayensu
Da yamma suna xaune a falo bayan sun gama cin abinci hindu tace dady ina son mgn dakai ya kallete yana naxarin fuskarta ya fuskance ta tunda suka xo gidan nan Sam bata da nutsuwa ko da yaushe a cikin damuwa take, ina jinki hindu,
Dady narasa ta inda xan fara bin ciken inda iyayenmu suke,
Jinjina kai dady yayi ni kaina narasa ta ina xan fara, abinda yakamata muyi shine mu dogara da Allah mu mike tsaye mudage da ambatonsa da naiman daukinsa sbd Allah da kansa yace mu rokeshi xai amsa mana,
Jenny tace dady ko xamuje gidajen radio da jaridu,ko xa'a dace ?
Shiru yayi yana naxarin xancen,
Momy tace ganina wannan ba mafita bace, tayaya xa'a fara cigiyar ? Ace wacce ta yadda yayanta har 3 shekaru goma sha takwas? Ta ina xa'a sameta ? Hakan ma kamar jawo wata masifar ne sannan ga tonon asiri muddin yan jarida suka San da haka sun dinka yayata zancen kenan Ku xama abin nuni a gari kunya ma ta ishe ku,
Addu'a itace mafita ko ba'aga iyayen Ku ba ni Ku daukeni matsayin uwa dan ni tuntuni na maidaku yayana,
Sunthana ta fashe da kuka ta daga hannayenta sama dukansu suka kalleta da tausaya wa, ya Allah ya ubangijina gareka na dogara gareka na ke naiman taimako ya Allah kasa kafin na koma gareka Allah kahadani da fuskar mahaifiyata na ganta ta ganni, tana kuka sosai
hindu ta runtse ido hade da mikewa ta bar wajan,
Jenny ma kukan takeyi batason lokacin da ta fara fadin inaji ajikina xan hadu iyayena amma narasa ta ina ta wacce hanya ? Mikewa itama tayi ta bar sulthana anan tana kuka,
Dady ne yai karfin halin rarrashinta dan duk tausayinsu ya kamasu kiyi shiru sulthana ko mai tsanani yana tare da sauki duk jarabawa tana tare da falala nan gaba wannan jarabawa ce kuma babu mahlukin da xai guje mata Allah ya fada a alkur'ani, inna kulla shai'in kalaq nahu bi kadar wama amruna illah wahidatan kalam hin bil basr, komai da Allah ya halicceshi sai da ya halicci kaddararsa, idan Allah yaga dama cikin kankanin lokaci sai Allah ya hadaku da iyayen naku, kuyi kokari Ku cinye jarabawar nan taku Allah yana tare daku sannan ubangiji yana amsar addu'ar Wanda aka xalunta da gaggawa, anxalunce ku duk Wanda yai muku wannan danyan aikin ya xalunceku, ya jinjina kai kowaye kubarshi da rabbil ixxati, mudage da addu'a dan ubangiji mai jine mai ganine yana kallon kowa, masani ne akan komai Allah ya kawo mana mafita Allah ya baiyana su,
Cikin kuka ta amsa da Amin ta mike xata hau Sama, da sauri ya dakatar da ita. Sulthana ! Banda fada plx kuxauna lfy kai ta daga ta wuce sama
Jidda ta ya mutsa fuska ita tun xuwan gidan Sam tsarin bai mata ba ta gwammace ta koma gidansu, tunda burinta ya cika an Sa ranar aurenta da ya khaleel,
Ashagwabe tace dady ina son komawa kd naga ummana kallonta yayi, yace ba damuwa duk lokacin da kika shirya sai akaiki, tamike xahara tabi bayanta suka hau sama,
Jingina yai da kujerar dayake xaune yana jinjina al'amrin yaran nan mai sarkakiya yaran suna matukar bashi tausayi lallai xaiyi aiki da jikinsa da dukiyarsa wajan taimakonsu dan ya cika musu burinsu,