Sashe 63
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ta bud'e idonta don bata son yi masa jayayya,
" ina sonki "ya fad'a had'e da yiwa hancinta kiss ta lumshe ido,
tana k'ok'arin janye jikinta ya kuma rik'ota
"ina xaki tafi ?
"katafi wajan meeting d'in karka b'ata lokaci"
d'age kafad'a yayi,
dariya ya bata yanda ya d'age kafad'ar,
"zantafi ammaa....
"amma me ?
bakinta taji cikin nashi yana tsotsarsu kamar me shan mint mai xak'i
yadad'e yana tsotsar bakin nanta sannan ya saketa yana fidda numfashi a hnkl itama munfashin take a hnkl kanta ak'asa
muryarshi a tausashe yace,
"amma sai naji lafiyar lip d'ina"
ya shafa cikinta yana mata wani irin murmushi
"ajiyata tana nan tafe very soon"
xaro ido tayi ya fice yana dariya,
yana jin sassanyar muryarta tana masa addu'ar Allah ya dawo mata dashi lfy,
yana tafe driver na janshi yana tunanin jannat d'insa yana jin tamkar ana k'ara mishi sonta ajiyar xuciya yayi yana nuna farin cikinsa da gdy ga Allah da ya bashi mace mai biyayya dan shi rayuwar sa yana son biyayya a haka yaje wajan meeting d'in sama sama yake jinsu sai da suka kusan kwashe 4 hours suna tattaunawa hnklinsa na kan ya koma gida ya shak'i kamshin jannat d'insa mai sanyaya masa rai
basu gama ba sai gaf da sallar isha'i duk hnklin sa ya tashi baiyi tunanin meeting d'in xai kai su wannan lokacin ba sai da ya tsaya yai sallah sannan suka taho akan hanya ya tsaya yai musu siyayya mai yawan gsk suka taho
suna shiga ya fito daga motar dan sauri bai bari sun k'arasa parking ba kai tsaye cikin gidan ya shiga had'e da sallama tana xaune a takure da ganinta kasan cikin damuwa take da sauri ta d'ago manyan idanuwanta tana kallon shi had'e da yin ajiyar xuciya siyayyar ya ajjiye akan center table d'in falon ya k'arasa kusa da ita ya xauna ya janyota jikinsa, hawaye ya gani kwance kan fuskarta xaro ido yayi yana jin ba dad'i yasan dole ta damu,
"kaina bisa wuya beautyna!
kiyi hkr meeting d'inne yaja mu tsawon wannan lokacin ni kaina banyi tunanin xai kai mu haka ba bazan kuma ba plx plx plx ina jin ba dad'i araina sbd na saki xubar da hawaye akan kyakkyawar fuskarki ban so ba yasalam !"
ajiyar xuciya tayi tana kallonshi duk ya rikice sbd ganin hawayenta lumshe ido tayi tana jin dad'in irin yanda yakeji da ita,
"ban xubar da hawaye na dan kadad'e ba nayi ne sbd ban san halin da kake cikiba"
k'ank'ameta yayi sbd yaji dad'in maganarta
"ina nan k'alau sai azabar tunaninki da nai tayi hnklina bai kwanta ba sai da najiki kwance cikin jikina"
k'asa k'asa yai da muryar sa
"ina sonki jannah !"
ta xame daga jikinsa
"ka gaji muje kayi wanka kaci abinci"
baiyi musu ba ya mik'e hannunshi rik'e dana ta yana murxawa taraka shi bakin toilet d'in ya shiga yai wanka ya fito da taimakonta ya sauya kaya ya kalli agogo 9:49pm
"ya khaleel taso muje kaci abinci"
wani irin kallo yake mata ya girgixa kai
"d'auko ledar dana ajjiye a falo"
ta juya ta fita ya bi bayanta da kallo had'e da lumshe ido bata dad'e ba ta dawo hannunta rik'e da manyan ledojin ta xaune ya bud'e manyan gasassun kajine da kuma siyayya kala kala
"zo muci"
girgixa kai tayi,
"naci abincifa"
kallon da yai mata ne yasa ta marairaice ta matso tana ci kamar tana shan magani kad'an taci,
"ya khaleel na k'oshi fa dan bai bana son jayayya da kai"
jinjina kansa yayi
bayan ya gama ci ya mik'e yana kallonta fuskarshi d'auke da murmushi
"taso muje muyi alwalar nafilar da xamuyi"
jikinta asanyaye ta mik'e suka d'auro alwala sukayi sallah ya dad'e yana addu'a sannan ya waiwayo yai addu'a tuni gabanta ya fara luguden fad'uwa dan tsoro bayan ya idar ya tsura mata ido yana tunanin abubuwa da yawa jikinta na rawa ta mik'e xata fita gaba d'aya ta rikice jikinta har ya fara rawa,
da mmk ya kalleta,
"ina xaki jannah !?
hanjin cikinta sai da yaka d'a dan tsoro
"dawo nan ki xauna ba inda xaki "
[11:38PM, 12/26/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
99&100
*Ummee Garkuwa*
Ko wa ranshi cike da farin ciki, tun ba haisam ba kaman ta nitse
kafin wani lokaci sun shak'u da junansu sbd xaman waje d'aya musamman Alhaji Adam ya maida y'ay'an dady dana Abbu harda na papa tamkar nashi duk abinda xaiyi sai yai shawara da dady kasancewar gidan babban gida ne duk yamma suna xama a gerden wanda wajan yake tamkar falo grass ne tsararru sukayi k'awanya awajan cen gefe fulowowi ne masu shegen kyau kala kala ga kukan tsuntsaye way'anda suke a wajan suka taimaka wajan k'awat gerden d'in duk yamma suna zama dukansu suyi hira suku ma tattauna abinda ya dace wajan matan ya nesanta da wajan da mazan suke zama abin gwanin ban sha'awah sai wanda ya gani
Saturday
tun da wuri ya khaleel ya shirya xuwa abuja taron da xai wakilci Abba sam xuciyar shi ba dad'i sbd baya son barin jannat bashi da yadda xaiyi ranshi ab'ace yake,
tana xaune a d'aki tayi jugum tana tunanin tafiyar da ya khaleel xaiyi a yau tausayinsa takeji ita kanta tana jin ba dad'i bata da yadda xatayi hjy murja ce ta shigo ganin tayi jigum yasa ta ware ido cike da mmk take kallonta,
"jannat baki shirya bane tun d'axu ?
da mmk take kallon hjy murja ta girgixa kai,
"to tashi maza ki shirya kina nufin shi kad'ai xai tafi ne ? tashi ki shirya ku tafi"
ajiyar xuciya tayi wani mugun dad'i ya xiyarceta ta nok'e kanta ak'asa kunya ta hanata tashi,
ganin bata da niyyar tashi yasa hjy murja tak'ara sa wajan kayanta ta janyo k'aramar akwati ta d'ebi kayanta ta xuba ta naimi duk wasu abubuwa da ake buk'ata ta xuba ta waiwayo tana kallonta,
"tun kafin rai na ya b'aci tashi ki shirya"
ganin ba wasa a fuskarta yasa ta mik'e ta canza kaya tunda bata dad'e da fitowa daga wanka ba batayi makeup ba mai kawai ta shafa da powder rik'o hannunta hjy murja tayi suka fito daga d'akin a babban falo suka tadda mutanen gidan cike da rashin fahimta suke kallon hjy murja da jannat da kanta ya ke a k'asa,
Abba ya kallesu yayi murmushi yasan murja akwai kula da yaran nan musamman akan abinda suke so,
hajiyarmu ce tace
"toh ina xuwa haka jannat ?da sauri hjy murja tace,
"hajiyarmu xasu tafi abuja ne ita da mijinta"
"oh hakane fa ubangiji Allah ya kiyaye hanya"
momy da dady murmushi sukayi suna jinjina kirki da kula irin na hjy murja hjy Nabila ma murmushin tayi tana jin dad'in kulawar murja akanta da y'ay'anta shiyasa take kara tunda tasan duk wata kulawa suna samu daga wajanta
waje suka fito tare da mutanen gida suka tsaya dai dai wajan da motar da xata kaisu airport
ranshi a b'ace ya fito daga b'angarensa hangosu yayi tsaye bakin motar daxata kaishi airport ya k'araso had'e da k'irk'iro yak'en dole Abba yace,
"yauwa khaleel ka fito ?
"eh Abba na shirya"
"ok toh ga security nan xasu bika sbd su baku tsaro yanda na fad'a maka dai haka xakayi ubangji Allah ya karemin ku ya dawo da ku lfy"
duka mutanen wajan suka amsa da "amin"
ya shiga mota idonshi akanta yana tuna adadin missing d'inta da xaiyi bai gama rufe k'ofa ba yaga hjy murja ta bud'e mata k'ofar motar ta shigo ciki a kunyace,
murmushi ya kufce masa tuni ya nemi b'acin ransa ya rasa da murna ya kalleta sam ya manta iyayensu na gefe suna kallonsu,
"beautyna zaki min rakiya ko ?
kyafta masa ido tayi, ina murna ta hanashi kula,
"Alhmdllh naji dad'i sosai da wannan rakiya" dai dai lokacin da driver yaja motar su hjy suna musu addu'ar Allah ya tsare,
suna fita daga gidan ya janyota jikinsa yana kallonta itama kallonshi take da murmushi a fuskarta
"harna fara tunanin halin da zan kasance na rashinki kusa dani"
far tayi da ido,
"ni kaina na shiga wani yanayi na rashinka da zanyi"
"wow!"
ya rungomata sosai yana murmushi mai sauti,
da sauri ta kufce jikinta had'e da xare ido kallonta yayi da rashin fahimta da ido ta nuna masa bafa suka d'ai bane a motar tab'e baki yayi ya janyo ta jikinshi a kunnanta ya rad'a mata,
"ina ruwa na dashi babu wanda xai hanani shak'ar k'amshin matata mai dad'i"
marairaicewa tayi shafa lip dinta yayi ya girgixama mata kai
"kiyi hkr baxan iya xama kusa dake ban jiki ajikina ba"
ta kalleshi ya kashe mata ido d'aya
a haka sukaje airport basu b'ata lokaci ba suka hau jirgi yana rungume da ita har suka isa Abuja tare da security d'in da aka had'asu kai tsaye gidan Abba na cen suka tafi dan anan yace su xauna shi kanshi gidan xagaye yake da security jinjina kai khaleel yayi yana tausayin Abba gaba d'ayan shi arikice yake axxaluman mutanen nan sun rikita shi bashi da kwanciyar hnkl ko kad'an
suna shiga cikin gidan alwala suka d'auro sukayi sallar la'asar suna idarwa ya mik'e yana kallonta,
"taso muje muyi wanka"
kwab'e fuska tayi kamar xatayi kuka
"kaje kafara yi in ka fito ni sai nayi"
zaro ido yayi yana kallonta,
"tashi muje"
nuk'u nuk'u ta tsaya yi da kanshi ya mik'ar da ita yana k'ok'arin cire mata kaya rik'e hannunshi tayi tana dariyar dole
"tsaya tsaya ya khaleel bari na cire da kaina"
" ina sonki "ya fad'a had'e da yiwa hancinta kiss ta lumshe ido,
tana k'ok'arin janye jikinta ya kuma rik'ota
"ina xaki tafi ?
"katafi wajan meeting d'in karka b'ata lokaci"
d'age kafad'a yayi,
dariya ya bata yanda ya d'age kafad'ar,
"zantafi ammaa....
"amma me ?
bakinta taji cikin nashi yana tsotsarsu kamar me shan mint mai xak'i
yadad'e yana tsotsar bakin nanta sannan ya saketa yana fidda numfashi a hnkl itama munfashin take a hnkl kanta ak'asa
muryarshi a tausashe yace,
"amma sai naji lafiyar lip d'ina"
ya shafa cikinta yana mata wani irin murmushi
"ajiyata tana nan tafe very soon"
xaro ido tayi ya fice yana dariya,
yana jin sassanyar muryarta tana masa addu'ar Allah ya dawo mata dashi lfy,
yana tafe driver na janshi yana tunanin jannat d'insa yana jin tamkar ana k'ara mishi sonta ajiyar xuciya yayi yana nuna farin cikinsa da gdy ga Allah da ya bashi mace mai biyayya dan shi rayuwar sa yana son biyayya a haka yaje wajan meeting d'in sama sama yake jinsu sai da suka kusan kwashe 4 hours suna tattaunawa hnklinsa na kan ya koma gida ya shak'i kamshin jannat d'insa mai sanyaya masa rai
basu gama ba sai gaf da sallar isha'i duk hnklin sa ya tashi baiyi tunanin meeting d'in xai kai su wannan lokacin ba sai da ya tsaya yai sallah sannan suka taho akan hanya ya tsaya yai musu siyayya mai yawan gsk suka taho
suna shiga ya fito daga motar dan sauri bai bari sun k'arasa parking ba kai tsaye cikin gidan ya shiga had'e da sallama tana xaune a takure da ganinta kasan cikin damuwa take da sauri ta d'ago manyan idanuwanta tana kallon shi had'e da yin ajiyar xuciya siyayyar ya ajjiye akan center table d'in falon ya k'arasa kusa da ita ya xauna ya janyota jikinsa, hawaye ya gani kwance kan fuskarta xaro ido yayi yana jin ba dad'i yasan dole ta damu,
"kaina bisa wuya beautyna!
kiyi hkr meeting d'inne yaja mu tsawon wannan lokacin ni kaina banyi tunanin xai kai mu haka ba bazan kuma ba plx plx plx ina jin ba dad'i araina sbd na saki xubar da hawaye akan kyakkyawar fuskarki ban so ba yasalam !"
ajiyar xuciya tayi tana kallonshi duk ya rikice sbd ganin hawayenta lumshe ido tayi tana jin dad'in irin yanda yakeji da ita,
"ban xubar da hawaye na dan kadad'e ba nayi ne sbd ban san halin da kake cikiba"
k'ank'ameta yayi sbd yaji dad'in maganarta
"ina nan k'alau sai azabar tunaninki da nai tayi hnklina bai kwanta ba sai da najiki kwance cikin jikina"
k'asa k'asa yai da muryar sa
"ina sonki jannah !"
ta xame daga jikinsa
"ka gaji muje kayi wanka kaci abinci"
baiyi musu ba ya mik'e hannunshi rik'e dana ta yana murxawa taraka shi bakin toilet d'in ya shiga yai wanka ya fito da taimakonta ya sauya kaya ya kalli agogo 9:49pm
"ya khaleel taso muje kaci abinci"
wani irin kallo yake mata ya girgixa kai
"d'auko ledar dana ajjiye a falo"
ta juya ta fita ya bi bayanta da kallo had'e da lumshe ido bata dad'e ba ta dawo hannunta rik'e da manyan ledojin ta xaune ya bud'e manyan gasassun kajine da kuma siyayya kala kala
"zo muci"
girgixa kai tayi,
"naci abincifa"
kallon da yai mata ne yasa ta marairaice ta matso tana ci kamar tana shan magani kad'an taci,
"ya khaleel na k'oshi fa dan bai bana son jayayya da kai"
jinjina kansa yayi
bayan ya gama ci ya mik'e yana kallonta fuskarshi d'auke da murmushi
"taso muje muyi alwalar nafilar da xamuyi"
jikinta asanyaye ta mik'e suka d'auro alwala sukayi sallah ya dad'e yana addu'a sannan ya waiwayo yai addu'a tuni gabanta ya fara luguden fad'uwa dan tsoro bayan ya idar ya tsura mata ido yana tunanin abubuwa da yawa jikinta na rawa ta mik'e xata fita gaba d'aya ta rikice jikinta har ya fara rawa,
da mmk ya kalleta,
"ina xaki jannah !?
hanjin cikinta sai da yaka d'a dan tsoro
"dawo nan ki xauna ba inda xaki "
[11:38PM, 12/26/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
99&100
*Ummee Garkuwa*
Ko wa ranshi cike da farin ciki, tun ba haisam ba kaman ta nitse
kafin wani lokaci sun shak'u da junansu sbd xaman waje d'aya musamman Alhaji Adam ya maida y'ay'an dady dana Abbu harda na papa tamkar nashi duk abinda xaiyi sai yai shawara da dady kasancewar gidan babban gida ne duk yamma suna xama a gerden wanda wajan yake tamkar falo grass ne tsararru sukayi k'awanya awajan cen gefe fulowowi ne masu shegen kyau kala kala ga kukan tsuntsaye way'anda suke a wajan suka taimaka wajan k'awat gerden d'in duk yamma suna zama dukansu suyi hira suku ma tattauna abinda ya dace wajan matan ya nesanta da wajan da mazan suke zama abin gwanin ban sha'awah sai wanda ya gani
Saturday
tun da wuri ya khaleel ya shirya xuwa abuja taron da xai wakilci Abba sam xuciyar shi ba dad'i sbd baya son barin jannat bashi da yadda xaiyi ranshi ab'ace yake,
tana xaune a d'aki tayi jugum tana tunanin tafiyar da ya khaleel xaiyi a yau tausayinsa takeji ita kanta tana jin ba dad'i bata da yadda xatayi hjy murja ce ta shigo ganin tayi jigum yasa ta ware ido cike da mmk take kallonta,
"jannat baki shirya bane tun d'axu ?
da mmk take kallon hjy murja ta girgixa kai,
"to tashi maza ki shirya kina nufin shi kad'ai xai tafi ne ? tashi ki shirya ku tafi"
ajiyar xuciya tayi wani mugun dad'i ya xiyarceta ta nok'e kanta ak'asa kunya ta hanata tashi,
ganin bata da niyyar tashi yasa hjy murja tak'ara sa wajan kayanta ta janyo k'aramar akwati ta d'ebi kayanta ta xuba ta naimi duk wasu abubuwa da ake buk'ata ta xuba ta waiwayo tana kallonta,
"tun kafin rai na ya b'aci tashi ki shirya"
ganin ba wasa a fuskarta yasa ta mik'e ta canza kaya tunda bata dad'e da fitowa daga wanka ba batayi makeup ba mai kawai ta shafa da powder rik'o hannunta hjy murja tayi suka fito daga d'akin a babban falo suka tadda mutanen gidan cike da rashin fahimta suke kallon hjy murja da jannat da kanta ya ke a k'asa,
Abba ya kallesu yayi murmushi yasan murja akwai kula da yaran nan musamman akan abinda suke so,
hajiyarmu ce tace
"toh ina xuwa haka jannat ?da sauri hjy murja tace,
"hajiyarmu xasu tafi abuja ne ita da mijinta"
"oh hakane fa ubangiji Allah ya kiyaye hanya"
momy da dady murmushi sukayi suna jinjina kirki da kula irin na hjy murja hjy Nabila ma murmushin tayi tana jin dad'in kulawar murja akanta da y'ay'anta shiyasa take kara tunda tasan duk wata kulawa suna samu daga wajanta
waje suka fito tare da mutanen gida suka tsaya dai dai wajan da motar da xata kaisu airport
ranshi a b'ace ya fito daga b'angarensa hangosu yayi tsaye bakin motar daxata kaishi airport ya k'araso had'e da k'irk'iro yak'en dole Abba yace,
"yauwa khaleel ka fito ?
"eh Abba na shirya"
"ok toh ga security nan xasu bika sbd su baku tsaro yanda na fad'a maka dai haka xakayi ubangji Allah ya karemin ku ya dawo da ku lfy"
duka mutanen wajan suka amsa da "amin"
ya shiga mota idonshi akanta yana tuna adadin missing d'inta da xaiyi bai gama rufe k'ofa ba yaga hjy murja ta bud'e mata k'ofar motar ta shigo ciki a kunyace,
murmushi ya kufce masa tuni ya nemi b'acin ransa ya rasa da murna ya kalleta sam ya manta iyayensu na gefe suna kallonsu,
"beautyna zaki min rakiya ko ?
kyafta masa ido tayi, ina murna ta hanashi kula,
"Alhmdllh naji dad'i sosai da wannan rakiya" dai dai lokacin da driver yaja motar su hjy suna musu addu'ar Allah ya tsare,
suna fita daga gidan ya janyota jikinsa yana kallonta itama kallonshi take da murmushi a fuskarta
"harna fara tunanin halin da zan kasance na rashinki kusa dani"
far tayi da ido,
"ni kaina na shiga wani yanayi na rashinka da zanyi"
"wow!"
ya rungomata sosai yana murmushi mai sauti,
da sauri ta kufce jikinta had'e da xare ido kallonta yayi da rashin fahimta da ido ta nuna masa bafa suka d'ai bane a motar tab'e baki yayi ya janyo ta jikinshi a kunnanta ya rad'a mata,
"ina ruwa na dashi babu wanda xai hanani shak'ar k'amshin matata mai dad'i"
marairaicewa tayi shafa lip dinta yayi ya girgixama mata kai
"kiyi hkr baxan iya xama kusa dake ban jiki ajikina ba"
ta kalleshi ya kashe mata ido d'aya
a haka sukaje airport basu b'ata lokaci ba suka hau jirgi yana rungume da ita har suka isa Abuja tare da security d'in da aka had'asu kai tsaye gidan Abba na cen suka tafi dan anan yace su xauna shi kanshi gidan xagaye yake da security jinjina kai khaleel yayi yana tausayin Abba gaba d'ayan shi arikice yake axxaluman mutanen nan sun rikita shi bashi da kwanciyar hnkl ko kad'an
suna shiga cikin gidan alwala suka d'auro sukayi sallar la'asar suna idarwa ya mik'e yana kallonta,
"taso muje muyi wanka"
kwab'e fuska tayi kamar xatayi kuka
"kaje kafara yi in ka fito ni sai nayi"
zaro ido yayi yana kallonta,
"tashi muje"
nuk'u nuk'u ta tsaya yi da kanshi ya mik'ar da ita yana k'ok'arin cire mata kaya rik'e hannunshi tayi tana dariyar dole
"tsaya tsaya ya khaleel bari na cire da kaina"