Sashe 34
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sulthana tace ango yaufa ranace ta musamman plx Ka saki fuska, kallonta kawai yayi ya sunkuya kusa da momy tasa hannu tana shafa kansa haba khaleel kayi dariya mana murmushi yayi sulthana ta kwashe da dariya yau za'ai ruwa da kankara dukansu sukai dariya banda Zahra data rikice lokaci daya ya khaleel da auren Jenny? Taga kamarma yana cikin farin ciki dolene ta fadawa jidda wannan mugun lbrin momy tace Ka hau sama tana cen naga zaxzabin ma ya sauka ba kamarwdaxu ba ya mike yai sama xuciyar cike da son ganinta amatsayin mallakinsa kai tsaye dakinta ya nufa
***************
Tana kwance xuciyar ta tas ta kurawa jikin mirro dinta kallo tana tuna irin rayuwar auren da xatayi nan gaba ita da ya khaleel anutse taji anja kofar dakinta ya shigo suka kalli juna gabanta ya fadi da sauri ta sunkuyar da kanta kasa cikin jin kunya yau yafi ko yaushe kyau,
Lumshe ido yayi tayi kyau fuskarta tai masa fresh muryar ta na rawa tace ina yini?
Sai da yaji sautin muryar Tata har cikin ransa ya amsa mata da lafiya lau ya Jikin naki?
Da sauki,
Matsowa yayi kusa da ita ya xuba Mata idanuwansa da taji tamkar yaxuba Mata kasala ta kauda kanta daga kallon gefen shi
Ya xauna gab da ita gabanta ya fadi
Ya kare Mata kallo, me yake miki ciwo?
Muryarta asanyaye tace xaxxbine,
Hannunsa yasa ya taba wuyanta subhanallah ! Jannah har cikin xuciyar ta taji kiran sunan,
Jikinki yayi xafi a yawa kinsha magani kuwa?
Eh bandade da shaba,
Ok kinyi wanka bayan kinsha maganin?
A a banyi ba
Tashi tashi kije kiyi xafin jikin Ki xai ragu,
Ta tsaya tana nuku nuku,
Hannu yasa ya yaye bargon data nade kanta dashi ya ajjiye Shi agefe ya sureta kamar yar baby a hannunsa kafin tai wani kyakkyawan motsi ya direta a toilet yasa hannu ya cire mata katana tas,
Wata axababbiyar kunya ta kamata da sauri ta runtse ido tana ji ya hau yi Mata wanka kasa motsi tayi idonta a rufe ya wanke ta tass ya dauko towel ya daura mata Shi ya kuma surarta ya dawo da ita kan gadonta ya ajjiye ya kalleta ganin ta rufe idonta yasashi murmushi aransa yace yarinta ya juya xan dawo anjima ta bude ido hade da xareshi ta murgudawa bayan Shi kallo yana fita ta dire kafafuwanta a kasa ta Mike tuni ta nemi xaxxabi tarasa murmushi tayi data kalli kanta a mudubi yau ita ya khaleel yaiwa wanka a amatsayin matarshi ?
Wannan ranar xata xata sata cikin tarihin rayuwarta gown na atamfa tasa ash colour tana shafa mai wayarta tai kara tana dubawa taga dady da sauri ta daga yace mata idan taji sauki sosai taxo babban falo suna jiranta ta fito tana jinta cikin farin ciki gab da xata shiga falon taji kunya ta kamata dady na zaune ya khaleel na gefenshi yana danne dannen waya mahboob na ge fanshi na hago haisam yana kusa da momy sulthana tana kusa da kafar dady tana xuba surutu hindu tana cen gefe tayi tagumi tana kallon sulthana na surutu me kama da shirme, kanta a kasa ta karaso falon ta xauna kusa da Hindu bayan ta gaishe da dady,
Dady ya kalleta amarya ya Jikin naki?
A kunya ce ta amsa da sauki,
Mashaa Allah fiddausi kinga hukuncin Allah ko? Allah ya kadarta aurenki da khaleel ina fata dai xafin nawa yai miki ?
rufe fuskarta tayi
Cikin jin kunya murmushi sukayi dukansu,
Dady yace yau ranace ta musamman awajanmu munayi wa Allah gdy daya cika mana wannan burin ubangiji Allah ya cikama sauran burikan namu na alheri Allah ya bayyana mana iyayenku suka amsa da amin, yaci gaba da mgn yau an daura aure Amma bayanxu xata tare ba nan gaba inshaaAllah xamu sa ranar da ta dace momy tace muyi bikinmu a nutse ubangiji Allah yasa alkairi,
Ya khaleel ya dago kai ya kalleta ta rufe kanta da dankwalin kanta ya cije lebensa yasan dalilin rufe fuska, kuruciya ya sauke kansa yacigaba da dannen wayansa,
Sulthana ta mike tana waka dukansu suka xuba Mata ido dady na saura bikina dana ya haisam tayi dariya dady ya ka ganni aranar? Murmushi kawai yayi dan uxiri yake mata habawa dady ba,a mgn nasa wedding gown tai min kyau naci wanka dady na haskomin momyna tana kwasar rawa d.j yana mata kirari, xuru sukayi suna kallonta da mmk mutane suna fadin sulthana amaryar haisam ta kalli ya khaleel da idonshi yake kan waya kaima fa ya khaleel sai ka dense ka ajjiye cin mgnin da kk da ustaxan cinka a gefe ka kwashi rawa ta.......... tsawar da haisam ya kwatsa mata ce ya dakatar da ita meyasa baki da kunya murguda baki tayi matsalata da kai mita kafi san aita nanacin mgn ? Kafi kowa sani,
Baki da hnkl ??
Ta rike kugu cike da tsiwa wannan kuma ko kai baza ka nuna min shiba,
Tsaki yai cike da jin hausi a hakan xan aureki? ? Ina fada kina fada? Hararsa tayi eh ahaka xaka aureni,
Ya nunata da yatsa ban taba sha'awar mara kunya irinki ba,
Ta murguda baki wannan kuma yanxu ya xame mk dole aure ba fashi,
Tsaki yai yabar falon gaba daya,
Itama tayi tsaki ta hau sama ranta a bace,
Dukansu suka bisu da kallo dady yace Allah ya shirya min ku,jannat ma tashi tayi tabi bayanta a daki ta sameta ta hada kai da gwiwa Zama tayi kusa da ita ta dago kai ta kalli jannat plx jannat bani da kyaune ? Ban isa a soni bane?
Girgixa kai jannat tayi ko kadan sulthana kina son ya haisam Shi kuma baya son mace mai tsiwa mara kunya, ta kalli jannat ya zanyi ?
Sauke numfashi tayi sulthana ko baki da kunya ke mace ce dole ki nemo kawaici da kauda kai,
Jim tayi tana kallon jannat, Ta yaya?
Kwantar da hnklinki zan baki shawara nasan xakiji dadinta sosai muddin kikai amfani da ita, murmushi tayi ngd anty jannat
****** ********
Washegari da daddare bayan ta fito daga wanka tasa rigar bacci tana kokarin kwanciya wayarta tai kara test ya shigo tana dubawa taga Mr coffee ........ki kawo min coffee da abu mai ruwa ruwa yunwa nakeji...... hijab ta zunbula tai kitchen ta dafa masa tai bangaren Shi gabanta na faduwa axaune tasame Shi yana kallon ball ta gaishe Shi idonshi akanta ya amsa ta Mike xata tafi jannah! Yakira sunanta, Ta waiwayo hade da amsawa,
Ina zaki tafi baki xubamin ba Ta dawo ta xata xuba masa kinga cire wannan hijab din gabanta ya fadi, rigar barci ce me sharara jikinta, ganin fuskarshi a daure yasa jikinta asanyaye ta cire duk ta jita atakure, ya kalleta wani shock yaji ganin rigar jikinta kauda kai yayi wato shiyasa take noke noke yayi murmushi kadan ta xuba masa a cuf ta miko masa ya amsa,
Ta Mike xata mai da hijab dinta,
"Ina zaki ?
Ta kwabe fuska,
Zan koma daki,
Xauna ba inda zaki, tazaro ido cike da mmkin mgnr sa
By
*Ummee Garkuwa*
[7:22PM, 12/5/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
57&58
kallonshi tayi tana mmkin mgnrsa, idonshi akan coffee din dayake sha yace mata,
dawo ki xauna,
tayi kamar bata ji abinda yace ba,
ya waiwayo ya yakalleta,
xauna mana, ya nuna mata kusa dashi a darare ta xaune tana noke noke, ya waiwayo ya kalleta tana rufe rufe jiki da hannunta yai murmushi yarinta kamar ba daxu nagama wanketa ba sai wani nuku nuku take ko me xata boye?
ajjiye cuf din yayi ya tashi,
xo muje ki gyaramin bed room dina, tabi bayanshi tana hararar shi duk yabi yasata jin kunya
yana shiga ya kwanta akan gadonshi,
dai dai lokacin data karasa shigowa dakin,
mmk abin yabata yanda taga dakin tsab agyare,
oh ! jannah kin san aikin da xakimin ?
girgixa kai tayi tana satar kallon gefen gadonshi,
tausa xakimin nagaji !
da sauri ta kalleshi tana jinjina mgnr,
karaso ki fara,
asanyaye takara so dai dai kusa da gadonshi tai turus tarasa ya xatayi batasan ta inda zata fara,
ya khaleel plx kayi hkr, ta fada kamar xatai kuka
dago kai yayi yana kallonta takusa bashi dry yadda yaga ta koma lokaci daya kanta akasa,
hannu yasa ya janyota kusa dashi ya xaunar da ita kan gadon,
hkrin me kike bani ?
da kyar tace ina son zan koma daki,
nan inane ?
shiru tayi, tausa nace kimin nagaji bana son musu,
ranta bai so fa ta fara masa a hnkl
lumshe ido taga yanayi kana gani kasan dadin tausar yakeji, waje daya takeyi sbd ta kasa hawa kan bed din, idonshi alumshe yaji waje daya kawai akeyin tausar ya bude ido yaga a tsorace take dan bata motsa daga inda take ba, hannu yasa ya fusgota ta xube ajikinshi kamshin turaren ta ya shaka me kamshi kanshi ya tusa dai dai wuyanta yana shakar kamshin xuwa gashin kanta hannunshi rike da nata ta mau yakasa saki saboda laushin da hannun nata yake dashi, hnklinta ya tashi jikinta ya hau rawa, shikam kamar ana turashi ko ina na jikinta sa kanshi yakeyi, da sauri ta zame kanta, kam ya riketa cikin wani yanayi, idonshi cikin nata, hawaye ya gani tab cikin kwayar idon ta kadan ya rage su fito ya dago fuskarta ya manna mata kiss a chick dinta ya saketa, da sauri ta mike daga jikinshi ta dauki hijab dinta ta fice,
a wahalce ya juya yana sakin numfashi yana mmkin yarinya karama ta iya gyara kanta ko ina najikinta na fidda sihirtaccen kamshi fatarta sumul da laushi kamar ta jarirai nan gaba in ta waye bai son yadda xata koma ba murmushi yayi jannah dinshi ta hadu xai mata kyakkyawan raino, hannun yasa zai shafo sajansa ya ji kamshin jikinta a hannun yakara shakarsa sosai yana fadin ina sonki jannah !
*****************
da sauri ta koma daki tana mmkin abinda ya khaleel yai mata dakinta ta nufa tana shiga ta tadda hindu da sulthana, wani irin kallo sukai mata hade dayin dariya bata tanka musu ba ta cire hijab dinta tana kokarin kwanciya sulthana tace anty jannat ba acen xaki kwana bane ?
bata ta kan mata ba,
***************
Tana kwance xuciyar ta tas ta kurawa jikin mirro dinta kallo tana tuna irin rayuwar auren da xatayi nan gaba ita da ya khaleel anutse taji anja kofar dakinta ya shigo suka kalli juna gabanta ya fadi da sauri ta sunkuyar da kanta kasa cikin jin kunya yau yafi ko yaushe kyau,
Lumshe ido yayi tayi kyau fuskarta tai masa fresh muryar ta na rawa tace ina yini?
Sai da yaji sautin muryar Tata har cikin ransa ya amsa mata da lafiya lau ya Jikin naki?
Da sauki,
Matsowa yayi kusa da ita ya xuba Mata idanuwansa da taji tamkar yaxuba Mata kasala ta kauda kanta daga kallon gefen shi
Ya xauna gab da ita gabanta ya fadi
Ya kare Mata kallo, me yake miki ciwo?
Muryarta asanyaye tace xaxxbine,
Hannunsa yasa ya taba wuyanta subhanallah ! Jannah har cikin xuciyar ta taji kiran sunan,
Jikinki yayi xafi a yawa kinsha magani kuwa?
Eh bandade da shaba,
Ok kinyi wanka bayan kinsha maganin?
A a banyi ba
Tashi tashi kije kiyi xafin jikin Ki xai ragu,
Ta tsaya tana nuku nuku,
Hannu yasa ya yaye bargon data nade kanta dashi ya ajjiye Shi agefe ya sureta kamar yar baby a hannunsa kafin tai wani kyakkyawan motsi ya direta a toilet yasa hannu ya cire mata katana tas,
Wata axababbiyar kunya ta kamata da sauri ta runtse ido tana ji ya hau yi Mata wanka kasa motsi tayi idonta a rufe ya wanke ta tass ya dauko towel ya daura mata Shi ya kuma surarta ya dawo da ita kan gadonta ya ajjiye ya kalleta ganin ta rufe idonta yasashi murmushi aransa yace yarinta ya juya xan dawo anjima ta bude ido hade da xareshi ta murgudawa bayan Shi kallo yana fita ta dire kafafuwanta a kasa ta Mike tuni ta nemi xaxxabi tarasa murmushi tayi data kalli kanta a mudubi yau ita ya khaleel yaiwa wanka a amatsayin matarshi ?
Wannan ranar xata xata sata cikin tarihin rayuwarta gown na atamfa tasa ash colour tana shafa mai wayarta tai kara tana dubawa taga dady da sauri ta daga yace mata idan taji sauki sosai taxo babban falo suna jiranta ta fito tana jinta cikin farin ciki gab da xata shiga falon taji kunya ta kamata dady na zaune ya khaleel na gefenshi yana danne dannen waya mahboob na ge fanshi na hago haisam yana kusa da momy sulthana tana kusa da kafar dady tana xuba surutu hindu tana cen gefe tayi tagumi tana kallon sulthana na surutu me kama da shirme, kanta a kasa ta karaso falon ta xauna kusa da Hindu bayan ta gaishe da dady,
Dady ya kalleta amarya ya Jikin naki?
A kunya ce ta amsa da sauki,
Mashaa Allah fiddausi kinga hukuncin Allah ko? Allah ya kadarta aurenki da khaleel ina fata dai xafin nawa yai miki ?
rufe fuskarta tayi
Cikin jin kunya murmushi sukayi dukansu,
Dady yace yau ranace ta musamman awajanmu munayi wa Allah gdy daya cika mana wannan burin ubangiji Allah ya cikama sauran burikan namu na alheri Allah ya bayyana mana iyayenku suka amsa da amin, yaci gaba da mgn yau an daura aure Amma bayanxu xata tare ba nan gaba inshaaAllah xamu sa ranar da ta dace momy tace muyi bikinmu a nutse ubangiji Allah yasa alkairi,
Ya khaleel ya dago kai ya kalleta ta rufe kanta da dankwalin kanta ya cije lebensa yasan dalilin rufe fuska, kuruciya ya sauke kansa yacigaba da dannen wayansa,
Sulthana ta mike tana waka dukansu suka xuba Mata ido dady na saura bikina dana ya haisam tayi dariya dady ya ka ganni aranar? Murmushi kawai yayi dan uxiri yake mata habawa dady ba,a mgn nasa wedding gown tai min kyau naci wanka dady na haskomin momyna tana kwasar rawa d.j yana mata kirari, xuru sukayi suna kallonta da mmk mutane suna fadin sulthana amaryar haisam ta kalli ya khaleel da idonshi yake kan waya kaima fa ya khaleel sai ka dense ka ajjiye cin mgnin da kk da ustaxan cinka a gefe ka kwashi rawa ta.......... tsawar da haisam ya kwatsa mata ce ya dakatar da ita meyasa baki da kunya murguda baki tayi matsalata da kai mita kafi san aita nanacin mgn ? Kafi kowa sani,
Baki da hnkl ??
Ta rike kugu cike da tsiwa wannan kuma ko kai baza ka nuna min shiba,
Tsaki yai cike da jin hausi a hakan xan aureki? ? Ina fada kina fada? Hararsa tayi eh ahaka xaka aureni,
Ya nunata da yatsa ban taba sha'awar mara kunya irinki ba,
Ta murguda baki wannan kuma yanxu ya xame mk dole aure ba fashi,
Tsaki yai yabar falon gaba daya,
Itama tayi tsaki ta hau sama ranta a bace,
Dukansu suka bisu da kallo dady yace Allah ya shirya min ku,jannat ma tashi tayi tabi bayanta a daki ta sameta ta hada kai da gwiwa Zama tayi kusa da ita ta dago kai ta kalli jannat plx jannat bani da kyaune ? Ban isa a soni bane?
Girgixa kai jannat tayi ko kadan sulthana kina son ya haisam Shi kuma baya son mace mai tsiwa mara kunya, ta kalli jannat ya zanyi ?
Sauke numfashi tayi sulthana ko baki da kunya ke mace ce dole ki nemo kawaici da kauda kai,
Jim tayi tana kallon jannat, Ta yaya?
Kwantar da hnklinki zan baki shawara nasan xakiji dadinta sosai muddin kikai amfani da ita, murmushi tayi ngd anty jannat
****** ********
Washegari da daddare bayan ta fito daga wanka tasa rigar bacci tana kokarin kwanciya wayarta tai kara test ya shigo tana dubawa taga Mr coffee ........ki kawo min coffee da abu mai ruwa ruwa yunwa nakeji...... hijab ta zunbula tai kitchen ta dafa masa tai bangaren Shi gabanta na faduwa axaune tasame Shi yana kallon ball ta gaishe Shi idonshi akanta ya amsa ta Mike xata tafi jannah! Yakira sunanta, Ta waiwayo hade da amsawa,
Ina zaki tafi baki xubamin ba Ta dawo ta xata xuba masa kinga cire wannan hijab din gabanta ya fadi, rigar barci ce me sharara jikinta, ganin fuskarshi a daure yasa jikinta asanyaye ta cire duk ta jita atakure, ya kalleta wani shock yaji ganin rigar jikinta kauda kai yayi wato shiyasa take noke noke yayi murmushi kadan ta xuba masa a cuf ta miko masa ya amsa,
Ta Mike xata mai da hijab dinta,
"Ina zaki ?
Ta kwabe fuska,
Zan koma daki,
Xauna ba inda zaki, tazaro ido cike da mmkin mgnr sa
By
*Ummee Garkuwa*
[7:22PM, 12/5/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
57&58
kallonshi tayi tana mmkin mgnrsa, idonshi akan coffee din dayake sha yace mata,
dawo ki xauna,
tayi kamar bata ji abinda yace ba,
ya waiwayo ya yakalleta,
xauna mana, ya nuna mata kusa dashi a darare ta xaune tana noke noke, ya waiwayo ya kalleta tana rufe rufe jiki da hannunta yai murmushi yarinta kamar ba daxu nagama wanketa ba sai wani nuku nuku take ko me xata boye?
ajjiye cuf din yayi ya tashi,
xo muje ki gyaramin bed room dina, tabi bayanshi tana hararar shi duk yabi yasata jin kunya
yana shiga ya kwanta akan gadonshi,
dai dai lokacin data karasa shigowa dakin,
mmk abin yabata yanda taga dakin tsab agyare,
oh ! jannah kin san aikin da xakimin ?
girgixa kai tayi tana satar kallon gefen gadonshi,
tausa xakimin nagaji !
da sauri ta kalleshi tana jinjina mgnr,
karaso ki fara,
asanyaye takara so dai dai kusa da gadonshi tai turus tarasa ya xatayi batasan ta inda zata fara,
ya khaleel plx kayi hkr, ta fada kamar xatai kuka
dago kai yayi yana kallonta takusa bashi dry yadda yaga ta koma lokaci daya kanta akasa,
hannu yasa ya janyota kusa dashi ya xaunar da ita kan gadon,
hkrin me kike bani ?
da kyar tace ina son zan koma daki,
nan inane ?
shiru tayi, tausa nace kimin nagaji bana son musu,
ranta bai so fa ta fara masa a hnkl
lumshe ido taga yanayi kana gani kasan dadin tausar yakeji, waje daya takeyi sbd ta kasa hawa kan bed din, idonshi alumshe yaji waje daya kawai akeyin tausar ya bude ido yaga a tsorace take dan bata motsa daga inda take ba, hannu yasa ya fusgota ta xube ajikinshi kamshin turaren ta ya shaka me kamshi kanshi ya tusa dai dai wuyanta yana shakar kamshin xuwa gashin kanta hannunshi rike da nata ta mau yakasa saki saboda laushin da hannun nata yake dashi, hnklinta ya tashi jikinta ya hau rawa, shikam kamar ana turashi ko ina na jikinta sa kanshi yakeyi, da sauri ta zame kanta, kam ya riketa cikin wani yanayi, idonshi cikin nata, hawaye ya gani tab cikin kwayar idon ta kadan ya rage su fito ya dago fuskarta ya manna mata kiss a chick dinta ya saketa, da sauri ta mike daga jikinshi ta dauki hijab dinta ta fice,
a wahalce ya juya yana sakin numfashi yana mmkin yarinya karama ta iya gyara kanta ko ina najikinta na fidda sihirtaccen kamshi fatarta sumul da laushi kamar ta jarirai nan gaba in ta waye bai son yadda xata koma ba murmushi yayi jannah dinshi ta hadu xai mata kyakkyawan raino, hannun yasa zai shafo sajansa ya ji kamshin jikinta a hannun yakara shakarsa sosai yana fadin ina sonki jannah !
*****************
da sauri ta koma daki tana mmkin abinda ya khaleel yai mata dakinta ta nufa tana shiga ta tadda hindu da sulthana, wani irin kallo sukai mata hade dayin dariya bata tanka musu ba ta cire hijab dinta tana kokarin kwanciya sulthana tace anty jannat ba acen xaki kwana bane ?
bata ta kan mata ba,