Sashe 51
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana rad'a mata mgn yana shak'ar k'amshin turarenta daya keso,
Lumshe ido tayi tana addu'ar Allah ya kuma tsare mata ya khaleel dinta, ya xame dankwalinta yana shafar gashin kanta,
Ta xame jikinta daga nashi ta mik'e tana k'ok'arin saka hijab,
Mik'ewa shima yayi yana kallonta da manyan idanuwansa masu kama dana mai jin bacci,
"Ina xaki tafi ? Ya fada Kamar Wanda vaison ta matsa daga kusa dashi,
Kanta ta sunkuyar katsa,
" zan koma d'aki,
Kusa da ita ya matso sosai,
"Meyasa kike son rabani da ke ?
Da sauri ta kalleshi idonta cikin nashi,
" a'ah ya khaleel,
"Sheet! Ya fada hade dasa Dan yatsanshi kan lip dinta,
Bana son ki dinka gujemin nafison Na dinka Jinki a jikina kin kasa fahimtar irin son dana ke miki ni nagaji da wannan rab'e rab'en cikin week din nan xa ayi biki mu koma gidanmu Na damu da yawa,
Ta shagwab'e fuska tana kallanshi
" nifaa..... Ya katse ta,
"Kefa me ?
Ta rausayar da kanta,
"Nifa ba gudunka nake ba, ya kalli karamin lip dinta daya ke matukar so
Janyota yayi jikinsa,
Muryarshi asanyaye yace,
" idan bakya guduna yau anan xaki kwana,
Arikice ta xame jikinta
" ya khaleel ....... Bakinta taji cikin nashi kyam ta tsya har sai da ya gaji ya tsaya Dan kanshi hade da kura mata idanu muryarshi asanyaye yace I extremely love u jannahh ! Hannunshi cikin nata, kunya ta kamata ta sunkuyar da kai ya kalli dogon wuyanta xuwa kirji ya cije lebe,
Yasa hannu ya shafo cikinta daya ke ashafe kamar ba'a xuba abinci,
Dai dai kunnanta ya rad'a mata nakusa ajiya anan ya fad'a da murmushi,
Murmushi itama tayi tasa hannu ta rufe fuskarta ya sa hannu ya tallabe fuskarta hade da xame hannunta suka kalli juna tai dariya a kunyace ta fad'a kirjinshi, lokaci daya sukai ajiyar xuciya dukansu da kanshi ya dagota daga kirjinsa ya dauki hijab dinta ya sa kamata,
Ta juya dai dai bakin kofar shi ta tsaya tana masa wani shu'umin kallo, da mmk yake kallonta ta bude Dan k'aramin lip dinta
" I extremely love u ya khaleel da sauri ta fice,
Zo ! Zo ! Jannah,
Ina ta fice tana dariya,
K'ofar ya tsurawa ido yana jin kamar ya bita ya had'iyeta,
Washegari suna dining dukansu break fast sukeyi kana kallonsu kasan har yanxu basu gama wartsakewa daga abinda ya faru ba wayar dady tayi k'ara yana dubawa yga bak'uwar number
Ya d'aga sallama akayi ya amsa yana naxarin me muryar,
Murmushi dady yayi cike da murna yace,
Mashaa Allah ngd sosai inshaa Allah anjima kad'an Ina nan tafe a gagguce ya gama breakfast d'in yana jin dad'i sosai ya kira khaleel su xo su tafi tare ya shiga mota khaleel ya shiga wajan driver suka fice daga gidan
Ya kalli dady ,
" dady ina xamu?
Da fara'a dady yace gidan sarki xamu ya dawo jiya,
Shima khaleel din murmushi yayi hade da jin dadi da gudu yake Jan motar Dan ya matsu suje wa sarki da buk'atarsu,
Basu b'ata lokaci ba suka isa abban A.K Garkuwa ne yai musu jagora falon sarki daya ke ganawar sirri da mutane,
Cikin girmamawa suka gaishe da shi ya amsa cike da kulawa,
A hnkl sarki yace,
"Dr bashir anbani sakon kana son ganawar sirri dani ina fatan dai lafiya ?
Sunkuyar da kansa dady yayi cike da biyayya,
" hakane ranka shi dad'e naxo ne kan wait muhimmiyar mgn akan Alhaji Adam ched'e,
Sarki yace
" toh ched'e lafiya dai ko bashir ?
" lafiya lau ranka ya dad'e akwai yaran da suke gidana y'anmatane guda uku muna binciken iyayensu sai aka tabbatar mana da y'ay'an shi Alhaji Adam ched'e be
Da sauri sarki da abban A.K Garkuwa suka kalli dady
Sarki cike da jindad'i yace
" Alhamdulillahi ai bama sai anbincika ba tabbas y'ay'ansane Dr bashir yau shekara goma sha tara muna binciken inda yaran nan suke,
Wannan tafiyar tawa umara bayan naiwa katsata addu'a da jahata sai da na rok'i Allah akan ya bayyana mana su, gashi kuma Allah ya karb'i addu'armu Alhamdulillah , Allah mungode maka,
Dady daya khaleel suma hamdala sukayi duk da b'acin ran da dady yake ciki sai dayaji ya kau farin ciki sosai yakeyi,
Sarki yace
" Dr ya akayi ka tsincesu haka ahad'e bayan ararrabe aka sacesu ?
Nan dady ya kwashe lbr ya fad'a musu,
Sunyi mmk sosai,
Sarki yace aje ataho dasu ya gansu nan da nan aka tura fadawa da driver
a tsorace suka taho tunaninsu ko ba'a dace ba suna xuwa babban falo inda dady yake da sarki,
Suka gaishe da sarki cikin biyayya,
Murmushi sarki yayi hade da fad'in
Allah Akbar tsarki ya tabbata ga Allah duk Wanda ya kalli y'ay'an nan yasan y'ay'an adamu ched'ene,
Dr ngd maka zan kira ched'en yau yau din nan akan yaxo da gaggawa ina nemanshi gobe ko jibi Dan baxa a baiyana su ba sbd mugayen mutane,
Hamdala dady yayi
" bakomai ranka ya dad'e Allah yakara tsawon rai idan an mana umarni zamu tafi inyaso idan yaxo sai a kiramu,
A hnkl sarki yace
" inshaa Allah Dr katafi da y'ay'anka babu mai rabaka dasu hannu da hannu ka dank'asu gun mahaifinsu Allah ubangiji ya albarkaci rayuwarka Allah ya tsare maka iyalinka,
Suka amsa da amin sarki yace su tafi jibi su dawo ya kuma gargad'esu da kada kowa yaji zancen suka fito daga gidan sarkin cike da jindadi,
Da murna suka shigo gida a falo suka xauna anata maida bayani dady ya kallesu yaga duk suna cikin farin ciki Wanda bai tab'a ganinsu cikin irinshi ba ya lumshe ido shima yana jin farin ciki Mara misaltuwa cikin farin ciki jannat tace dady,
Suka dago kai duka suka kalleta,
" yau na san yadda farin ciki yake, hawaye ya taro a idonta, na kasa tantance yadda nakeji
ji Na nake kamar sabuwa yau naxo duniya,
Dafa mata kafad'a momy tayi,
Kada ki damu y'ata haka rayuwa take Allah xaki godewa Dan shi yai muku wannan baiwar duk lokacin daka tsinci kanka cikin bakin ciki sai ka gd masa haka inka sami kanka cikin farin ciki ka gd masa sbd shine mai badawa kuma shi yake hanawa,
Ajiyar xuciya Hindu tayi,
Hawaye ya sauko mata,
" hakane momy ni kaina yanxu Na fahmci yadda akejin dadi da farin ciki, Allah shine yai mana wannan baiwar dole mu gd masa,
Cikin farin ciki sulthana tace,
Babu avinda nake jira a yanxu sama dana ga fuskokin su, ko ayanxu alhamdulillah, Allah ya sa na gane ina da dangi da kuma iyaye Alhamdulillah
Murmushin farin ciki dady yayi,
"Masha Allah y'ay'ana Allah yai muku albarka nagode wa Allah daya nuna min wannan ranar ina kara godiya ga Allah ubangiji Allah ya kaimu jibin kamar gobene awajan ubangiji,
Rubayya tace dady, na ji farin ciki mara misaltuwa akan ubangiji ya amshi addu'armu tabbas Allah yana amsar addu'ar bayinsa sai dai kawai jinkiri kuma duk inda yake alkairi ne mukam gashi nan mungani munga yadda Allah yai da jinkirinmu,
Ya haisam ya kalli sulthana yaganta cikin walwala dady ya kamashi hnkl kwance yace,
Dady saura d'aurin auren mu da sulthana,
Dariya sukayi duka falon banda sulthana data b'ata rai,
Dady cikin wasa yace,
Mantawa nayi da an hada jiya anyi Dana Jidda,
Turo baki sulthana tayi, cikin shagwab'a tace,
" nifa dady Na fasa auren ya haisam,
Xaro ido haisam din yayi,
Momy plx kiyi mata mgn ta daina wannan wasan banajin dadi axuciyata,
Momy ta ware ido,
" ba ruwana kun fi kusa na sa baki naji kunya mu dai namu kwasar rawa ne ranar biki,
Kwashewa sukayi da dariya har da dady,
Mahboob yace xanso naga ustaz khaleel yana chasu,
Dariya suka kumayi har tafi ta d'axu shi kanshi khaleel din sai da yayi dariya, ya kalli mahboob yace,
" mai xai hanani yin rawa ranar bikin sulthana da haisam,
Cikin dariya dady yace kamar gaske,
Hindu tace wai ! Sulthana amarya zanso naga rawar kai,
Cikin shagwaba sulthana ta mike tana dire diren k'afa ni fa nafasa aurenshi ta hau sama da gudu gudu,
Cikin wasa momy tace dawo,
Dady ya k'arasa dawo amaryarmu,
Dagudu sulthana tak'arasa hawa sama tana dariya,
Mik'ewa haisam yayi xai bita,
Mahboob ya rik'o hannunsa haba guy bi a hnkl mana,
Fincike hannunsa haisam yay"
ba ruwanka,
Dady yace kyaleshi yaje kada xuciyarshi ta fasa kirjinsa ta fito,
Suka had'a ido da khaleel sukayi dariya a tare, komawa haisam yayi ya xauna kunya ta kamashi ya mik'e yabar falon,
Rabon da suyi farin ciki irin wannan har sun manta sun da d'e suna wasa da dariya da tsokane tsokane har aka kira sallar la'asar suka mik'e dukansu
Tana idar da sallah ta jingina jikin gadonta lumshe ido tayi fuskarta d'auke da murmushi turo k'ofar d'akin yayi,
Ta bud'e ido ta kalleshi da sauri ta mik'e ta k'arasa kusa dashi had'e da fad'awa jikinsa,
K'ankameta yayi yana jin sautin fitar dariyar ta wani farin ciki Na musamman ya xiyarce shi haka yakeson ganin jannat d'inshi cikin walwala da annushuwa, ta dad'e ajikinshi yana shafa bayanta sannan ta xamo suka kurawa junansu ido hancinta yaja,
Beautyna yau rana ce ta musamman,
Far tayi da ido
" hakane ya khaleel
Hannunshi taja ta xaunar da shi gefen gadon ta ta xauna kusa dashi tana kallonsa,
"Ina jina kamar sabuwa nagode wa Allah ta kalleshi kamar xatayi kuka tasa hannunta a kirjinsa ngd mk ya khaleel kai Na musamman ne arayuwata, hawaye ya sauko mata sbd kai ne ummul aba isin canxamin rayuwa daga duhu xuwa haske ngd maka ya khaleel kuka ya kufce mata ka so ni lokacin daya kamata a k'ini ka taimaka min lokacin dana ke neman taimako,
Rungomata jikinshi
Muryarshi asanya ye yace jannah ! Meyasa kikeson b'ata farin cikinki ?
Yau rana ce ta musamman awajan mu, kada ki b'ata farin cikin ki da wannan tunanin babu gdy a tsakaninmu kada ki kuma godemin Allah shine abin gdy, k'ara kankameshi tayi,
" tayaya xuciyata xata rayu batare da taka ba ?
Da sauri ya xamota daga jikinshi
Wow ! Beautyna maimaita abinda kikace ? Kunyace ta kamata ta b'oye fuskarta a kirjinshi,
Yasa hannu yana shafar gadon bayanta,
Lumshe ido tayi tana addu'ar Allah ya kuma tsare mata ya khaleel dinta, ya xame dankwalinta yana shafar gashin kanta,
Ta xame jikinta daga nashi ta mik'e tana k'ok'arin saka hijab,
Mik'ewa shima yayi yana kallonta da manyan idanuwansa masu kama dana mai jin bacci,
"Ina xaki tafi ? Ya fada Kamar Wanda vaison ta matsa daga kusa dashi,
Kanta ta sunkuyar katsa,
" zan koma d'aki,
Kusa da ita ya matso sosai,
"Meyasa kike son rabani da ke ?
Da sauri ta kalleshi idonta cikin nashi,
" a'ah ya khaleel,
"Sheet! Ya fada hade dasa Dan yatsanshi kan lip dinta,
Bana son ki dinka gujemin nafison Na dinka Jinki a jikina kin kasa fahimtar irin son dana ke miki ni nagaji da wannan rab'e rab'en cikin week din nan xa ayi biki mu koma gidanmu Na damu da yawa,
Ta shagwab'e fuska tana kallanshi
" nifaa..... Ya katse ta,
"Kefa me ?
Ta rausayar da kanta,
"Nifa ba gudunka nake ba, ya kalli karamin lip dinta daya ke matukar so
Janyota yayi jikinsa,
Muryarshi asanyaye yace,
" idan bakya guduna yau anan xaki kwana,
Arikice ta xame jikinta
" ya khaleel ....... Bakinta taji cikin nashi kyam ta tsya har sai da ya gaji ya tsaya Dan kanshi hade da kura mata idanu muryarshi asanyaye yace I extremely love u jannahh ! Hannunshi cikin nata, kunya ta kamata ta sunkuyar da kai ya kalli dogon wuyanta xuwa kirji ya cije lebe,
Yasa hannu ya shafo cikinta daya ke ashafe kamar ba'a xuba abinci,
Dai dai kunnanta ya rad'a mata nakusa ajiya anan ya fad'a da murmushi,
Murmushi itama tayi tasa hannu ta rufe fuskarta ya sa hannu ya tallabe fuskarta hade da xame hannunta suka kalli juna tai dariya a kunyace ta fad'a kirjinshi, lokaci daya sukai ajiyar xuciya dukansu da kanshi ya dagota daga kirjinsa ya dauki hijab dinta ya sa kamata,
Ta juya dai dai bakin kofar shi ta tsaya tana masa wani shu'umin kallo, da mmk yake kallonta ta bude Dan k'aramin lip dinta
" I extremely love u ya khaleel da sauri ta fice,
Zo ! Zo ! Jannah,
Ina ta fice tana dariya,
K'ofar ya tsurawa ido yana jin kamar ya bita ya had'iyeta,
Washegari suna dining dukansu break fast sukeyi kana kallonsu kasan har yanxu basu gama wartsakewa daga abinda ya faru ba wayar dady tayi k'ara yana dubawa yga bak'uwar number
Ya d'aga sallama akayi ya amsa yana naxarin me muryar,
Murmushi dady yayi cike da murna yace,
Mashaa Allah ngd sosai inshaa Allah anjima kad'an Ina nan tafe a gagguce ya gama breakfast d'in yana jin dad'i sosai ya kira khaleel su xo su tafi tare ya shiga mota khaleel ya shiga wajan driver suka fice daga gidan
Ya kalli dady ,
" dady ina xamu?
Da fara'a dady yace gidan sarki xamu ya dawo jiya,
Shima khaleel din murmushi yayi hade da jin dadi da gudu yake Jan motar Dan ya matsu suje wa sarki da buk'atarsu,
Basu b'ata lokaci ba suka isa abban A.K Garkuwa ne yai musu jagora falon sarki daya ke ganawar sirri da mutane,
Cikin girmamawa suka gaishe da shi ya amsa cike da kulawa,
A hnkl sarki yace,
"Dr bashir anbani sakon kana son ganawar sirri dani ina fatan dai lafiya ?
Sunkuyar da kansa dady yayi cike da biyayya,
" hakane ranka shi dad'e naxo ne kan wait muhimmiyar mgn akan Alhaji Adam ched'e,
Sarki yace
" toh ched'e lafiya dai ko bashir ?
" lafiya lau ranka ya dad'e akwai yaran da suke gidana y'anmatane guda uku muna binciken iyayensu sai aka tabbatar mana da y'ay'an shi Alhaji Adam ched'e be
Da sauri sarki da abban A.K Garkuwa suka kalli dady
Sarki cike da jindad'i yace
" Alhamdulillahi ai bama sai anbincika ba tabbas y'ay'ansane Dr bashir yau shekara goma sha tara muna binciken inda yaran nan suke,
Wannan tafiyar tawa umara bayan naiwa katsata addu'a da jahata sai da na rok'i Allah akan ya bayyana mana su, gashi kuma Allah ya karb'i addu'armu Alhamdulillah , Allah mungode maka,
Dady daya khaleel suma hamdala sukayi duk da b'acin ran da dady yake ciki sai dayaji ya kau farin ciki sosai yakeyi,
Sarki yace
" Dr ya akayi ka tsincesu haka ahad'e bayan ararrabe aka sacesu ?
Nan dady ya kwashe lbr ya fad'a musu,
Sunyi mmk sosai,
Sarki yace aje ataho dasu ya gansu nan da nan aka tura fadawa da driver
a tsorace suka taho tunaninsu ko ba'a dace ba suna xuwa babban falo inda dady yake da sarki,
Suka gaishe da sarki cikin biyayya,
Murmushi sarki yayi hade da fad'in
Allah Akbar tsarki ya tabbata ga Allah duk Wanda ya kalli y'ay'an nan yasan y'ay'an adamu ched'ene,
Dr ngd maka zan kira ched'en yau yau din nan akan yaxo da gaggawa ina nemanshi gobe ko jibi Dan baxa a baiyana su ba sbd mugayen mutane,
Hamdala dady yayi
" bakomai ranka ya dad'e Allah yakara tsawon rai idan an mana umarni zamu tafi inyaso idan yaxo sai a kiramu,
A hnkl sarki yace
" inshaa Allah Dr katafi da y'ay'anka babu mai rabaka dasu hannu da hannu ka dank'asu gun mahaifinsu Allah ubangiji ya albarkaci rayuwarka Allah ya tsare maka iyalinka,
Suka amsa da amin sarki yace su tafi jibi su dawo ya kuma gargad'esu da kada kowa yaji zancen suka fito daga gidan sarkin cike da jindadi,
Da murna suka shigo gida a falo suka xauna anata maida bayani dady ya kallesu yaga duk suna cikin farin ciki Wanda bai tab'a ganinsu cikin irinshi ba ya lumshe ido shima yana jin farin ciki Mara misaltuwa cikin farin ciki jannat tace dady,
Suka dago kai duka suka kalleta,
" yau na san yadda farin ciki yake, hawaye ya taro a idonta, na kasa tantance yadda nakeji
ji Na nake kamar sabuwa yau naxo duniya,
Dafa mata kafad'a momy tayi,
Kada ki damu y'ata haka rayuwa take Allah xaki godewa Dan shi yai muku wannan baiwar duk lokacin daka tsinci kanka cikin bakin ciki sai ka gd masa haka inka sami kanka cikin farin ciki ka gd masa sbd shine mai badawa kuma shi yake hanawa,
Ajiyar xuciya Hindu tayi,
Hawaye ya sauko mata,
" hakane momy ni kaina yanxu Na fahmci yadda akejin dadi da farin ciki, Allah shine yai mana wannan baiwar dole mu gd masa,
Cikin farin ciki sulthana tace,
Babu avinda nake jira a yanxu sama dana ga fuskokin su, ko ayanxu alhamdulillah, Allah ya sa na gane ina da dangi da kuma iyaye Alhamdulillah
Murmushin farin ciki dady yayi,
"Masha Allah y'ay'ana Allah yai muku albarka nagode wa Allah daya nuna min wannan ranar ina kara godiya ga Allah ubangiji Allah ya kaimu jibin kamar gobene awajan ubangiji,
Rubayya tace dady, na ji farin ciki mara misaltuwa akan ubangiji ya amshi addu'armu tabbas Allah yana amsar addu'ar bayinsa sai dai kawai jinkiri kuma duk inda yake alkairi ne mukam gashi nan mungani munga yadda Allah yai da jinkirinmu,
Ya haisam ya kalli sulthana yaganta cikin walwala dady ya kamashi hnkl kwance yace,
Dady saura d'aurin auren mu da sulthana,
Dariya sukayi duka falon banda sulthana data b'ata rai,
Dady cikin wasa yace,
Mantawa nayi da an hada jiya anyi Dana Jidda,
Turo baki sulthana tayi, cikin shagwab'a tace,
" nifa dady Na fasa auren ya haisam,
Xaro ido haisam din yayi,
Momy plx kiyi mata mgn ta daina wannan wasan banajin dadi axuciyata,
Momy ta ware ido,
" ba ruwana kun fi kusa na sa baki naji kunya mu dai namu kwasar rawa ne ranar biki,
Kwashewa sukayi da dariya har da dady,
Mahboob yace xanso naga ustaz khaleel yana chasu,
Dariya suka kumayi har tafi ta d'axu shi kanshi khaleel din sai da yayi dariya, ya kalli mahboob yace,
" mai xai hanani yin rawa ranar bikin sulthana da haisam,
Cikin dariya dady yace kamar gaske,
Hindu tace wai ! Sulthana amarya zanso naga rawar kai,
Cikin shagwaba sulthana ta mike tana dire diren k'afa ni fa nafasa aurenshi ta hau sama da gudu gudu,
Cikin wasa momy tace dawo,
Dady ya k'arasa dawo amaryarmu,
Dagudu sulthana tak'arasa hawa sama tana dariya,
Mik'ewa haisam yayi xai bita,
Mahboob ya rik'o hannunsa haba guy bi a hnkl mana,
Fincike hannunsa haisam yay"
ba ruwanka,
Dady yace kyaleshi yaje kada xuciyarshi ta fasa kirjinsa ta fito,
Suka had'a ido da khaleel sukayi dariya a tare, komawa haisam yayi ya xauna kunya ta kamashi ya mik'e yabar falon,
Rabon da suyi farin ciki irin wannan har sun manta sun da d'e suna wasa da dariya da tsokane tsokane har aka kira sallar la'asar suka mik'e dukansu
Tana idar da sallah ta jingina jikin gadonta lumshe ido tayi fuskarta d'auke da murmushi turo k'ofar d'akin yayi,
Ta bud'e ido ta kalleshi da sauri ta mik'e ta k'arasa kusa dashi had'e da fad'awa jikinsa,
K'ankameta yayi yana jin sautin fitar dariyar ta wani farin ciki Na musamman ya xiyarce shi haka yakeson ganin jannat d'inshi cikin walwala da annushuwa, ta dad'e ajikinshi yana shafa bayanta sannan ta xamo suka kurawa junansu ido hancinta yaja,
Beautyna yau rana ce ta musamman,
Far tayi da ido
" hakane ya khaleel
Hannunshi taja ta xaunar da shi gefen gadon ta ta xauna kusa dashi tana kallonsa,
"Ina jina kamar sabuwa nagode wa Allah ta kalleshi kamar xatayi kuka tasa hannunta a kirjinsa ngd mk ya khaleel kai Na musamman ne arayuwata, hawaye ya sauko mata sbd kai ne ummul aba isin canxamin rayuwa daga duhu xuwa haske ngd maka ya khaleel kuka ya kufce mata ka so ni lokacin daya kamata a k'ini ka taimaka min lokacin dana ke neman taimako,
Rungomata jikinshi
Muryarshi asanya ye yace jannah ! Meyasa kikeson b'ata farin cikinki ?
Yau rana ce ta musamman awajan mu, kada ki b'ata farin cikin ki da wannan tunanin babu gdy a tsakaninmu kada ki kuma godemin Allah shine abin gdy, k'ara kankameshi tayi,
" tayaya xuciyata xata rayu batare da taka ba ?
Da sauri ya xamota daga jikinshi
Wow ! Beautyna maimaita abinda kikace ? Kunyace ta kamata ta b'oye fuskarta a kirjinshi,
Yasa hannu yana shafar gadon bayanta,