Sashe 59
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" ya hkr y'ata kinga babu kyau barin miji shi kad'ai sai ki shiga fushin ubangiji ni kuma baxan so Allah yai fushi da y'ata ba,
dire diren kafa jannat takeyi da kukan shagwaba haka dai hjy murja tai ta lallashin ta har wajan b'angaren shi ta kaita sannan ta juya
sallama tayi ya amsa yana zaune ak'asan cafet yana kallon news hannunshi rik'e da cup yana shan coffee kallo d'aya yai mata ya kauda kai ta k'araso kusa dashi ta xauna had'e da gaishe shi cikin kulawa ya amsa sannan ya kauda kai,
kallonshi tayi
ta yi k'aramin murmushi aranta tace yau miskilancin ne ya motsa, ta jingina jikin bed d'in shi tana kallon tv,
kallonta yayi fuskarshi ba yabo ba fallasa yace,
"baki san wajan zamanki ba ?
far tayi da ido itama fuskarta a d'an d'aure ta ce "ban sani ba ina ne ? ta tambayeshine da mmk,
da ido ya nuna mata cinyarshi,
yi tayi kamar bata san me yake nufi ba,
ya janyota ya d'orata kai ya kwantar da kanta k'irjinsa
cikin muryarshi mai dad'i yace,
"nan shine wajan zamanki da kwanciyar ki,
kanta kawai ta d'aga masa dan ta fuskanci yau miskilancin ne ya motsa bai ce mata komai ba sai bayanta daya ke shafawa,
ajiyar xuciya tayi "lallai akwai shiri agabana zama da miskilin namiji hmm sai ka shirya dole na rabaka dashi ya khaleel !
a haka bacci ya kwasheta ajikinsa,
jin tayi bacci yasa ya d'auketa a hnkl ya ajjiyeta kan gadon yana kallon fuskarta tana baccin ta a nutsu numfashin ta na fita a nutse tamkar idonta biyu ajiyar xuciya yayi ya shafa fuskarta a hnkl kamar mai rad'a ya furta ina sonki jannat !
ya gama abinda xaiyi ya hawo kan bed d'in ya janyota jikinsa ya k'ank'ameta ya rufesu da bargo
washegari da rana maman david da papa da Emanuel da david da john suka xo cike da murnar lbrn da sukaji maman david kuka tasaka Abba ya tarasu duka iyalansa hajiya nabila harda kuka wajan yiwa maman david da papa gdy cikin farin ciki papa da maman david suma sukayi gdyn abinda Abba yai musu yabasu gida anan g.r.a tare da makud'an kud'ad'e da motoci kud'ine masu yawan tsiya tuni suka sa kuka sbd basu tab'a tunanin xasu sami dukiya mai d'umbin yawa irin taba tare dasu suka xauna nan suna hira duk yawanci hirar akan rayuwar jannat ne maman david ta basu lbrn ranar da ta tsinceta da yanda suka rayu hajiyarmu da hjy nabila sai kuka suke sai yamma suka tafi
bayan kwana biyar
ammin sulthana taxo ita da y'ay'anta maxa biyu da mahaifinsu cikin farin cikin sulthana ta fad'a jikinsu tana kuka ita kanta ammin kuka takeyi ita da y'ay'anta dan bak'aramin rashinta sukayi ba suna matuk'ar k'aunarta a babban falo suka xauna Abba ya gabatar musu da kansa da kuma iyalinsa sannan yai musu gdy sosai itama ammy ta gabatar da kanta
"sunana hajiya mariya mahaifiya ta y'ar nan dawakin tofa ce dan mahaifina shine hakimin dawakin tofa,
da sauri hjy nabila ta kalleta tana mmk cikin murna tace
"idan kuwa hakane ke yar'uwata ce dan kakan hakimin dawakin tofa ai d'an gidan sarkine kin ga kuwa duk kakan ninmu d'aya cike da murna ammy tace "tabbas hakane ashe sulthana a hannun uwa ta tashi ba banxa ba tun dana kalleta ranar da na tsinceta naji ina sonta sosai ikon Allah jininka jininka ne wannan shine mijina Abdul jabbar ibn yassar shima balarabe ne amma mahaifiyar shi hausa fulani ce dan y'ar nan 9ja ce adamawa state ga y'ay'ana nan babban shine mukarram k'aramin kuma yusuf suka d'ai Allah ya bani sai kuma macen su uwata takaina sulthana, dariya sukayi hajiya nabila tace " ngd sosai ammy kinyi k'ok'ari kin jure duk wata fitina ta sulthana,
murmushi kawai tayi had'e da girgixa kai
mukarram ne yace,
" ukhty kika tafi kika barni narasa abokin fad'a gsky ukhty nayi missing dinki
dariya babansu yayi
"af dama na fad'a maka duk randa sulthana tayi aure kai ka d'ai xaka ci kanka gashi ma batayi auren ba kullum sai ka mana mitar aje a dawo da ita
yusuf yakatse babansu
"abu nifa na kwana biyu banga fad'ansu ba kace suyi in sha kallo dan in ina kallon fad'an anty sulthana da yaya mukarram ba ruwana da kallon tom and jerry,
dariya sukayi
sulthana ta harari yusuf
"mune ma tom and jerry ko ?
hindu ce tace
"oh sulthana yanxu da wancen yayan naki babba kike fad'a?
kwafa mukarram yayi
" hmm ai ammy ce ta fad'a mata wai ita take bina sakuwa tace shiyasa ta rainani,
yusuf ne ya kuma mgn
"nifa gsky ya mukarram kuyi fad'a da anty sulthana nayi missing kallon fad'an ku,
dariya abbu yayi
"sulthana yanxu ta daina yiwa yayanta fad'a ko sarauniyar ammy ?
gyada kai tayi tana dariya hawaye ya sauko mata ta k'ara shiga jikin ammy tana kuka tace,
"ammy duk wannan gatan da soyayyar da kukai min ace ba ku kuka haifeni ba ?
idan na tuno da hakan ina jinjina abun araina,
share mata hawaye ammy tayi,
"meyasa xakice ba ni na haifeki ba ? kina ji fa yanxu agabanki kakannin mu d'aya da mahaifiyar ki kinga kuwa ke y'ata ce ta cikina dad'i sosai ya kama sulthana tana dariya tace "hakane ammyna
haka sukai ta hira cikin farin ciki da murna
washegari suna falo kamar ko yaushe dangin ched'e suka xo dan su sanarwa da dady gobene gagarumar walimar da suka shirya na jin dad'in dawowar y'ay'ansa gida yak'e kawai yayi yace Allah ya kaimu
Alhaji adam yana xaune a d'akinsa yana duba wasu takaddu na wasu kamfani daya manta dashi wayarsa tayi k'ara bai tsaya duba number ba yad'aga sbd hnklinsa nakan takaddun sallama yayi wata murya mara kan gado yaji ta shek'e da dariya
"waalaikumus salam gawa
gaban Abba ya fad'i
yace "me ?
aka maimaita da
"gawa matacce kana murna y'ay'anka sun dawo ko ? toh mutuwar ku ce ta xo gaba d'ayan ku sai mun tura ku barxahu wannan shine hukuncin dana yanke akan b'atamin aiki da kukayi.
kafin yayi mgn an kashe wayar a tsorace ya mik'e da sauri ya fito harabar gidan ya hango khaleel yana waya da sauri ya k'arasa wajansa abinda yaji yana fad'ane yasa shi k'ara tsorata
"ban gane gawa ba ??
bai ji me suka fad'a masa ba ganin abba yasa ya kashe wayan jikinsa asanyaye,
cikin tashin hnkl Abba yace
" me suka ce maka ?
shiru khaleel yayi
" fad'amin mana khaleel
jikinsa asanyaye yace
" sunce min matacce me yasa na auri jannat dan haka sunana gawa dani da ita da kuma dukanmu
" wani bak'in ciki mai had'e da tsoro ya kama Abba,
da sauri ya kira wayan dady kafin dady yayi mgn yace masa
" dr bashir plx kaxo dukanku kaida iyali akwai maganar da xamu tattauna ya kashe wayan hango jannat sukayi ta durk'ushe tana kuka hannunta rik'e da waya ta ajjiye flask a k'asa da sauri suka k'arasa kanta cikin kid'ima Abba yace "lafiya jannat ?
shiru tayi tana kukan
"lafiya nace kin d'aga mana hnkl
rushewa tayi da kuka cikin kukan tace
"wasu ne suka kirani suka cemin matacciya wai xasu kashemu duka tunda muka b'ata musu aiki muka dawo gida
cikin takaici Abba ya yarfe hannu khaleel ma runtse ido yayi hajiya nabila ce tak'ara so wajansu da gudu gudu hannunta rik'e da waya cikin tashin hnkl take mgn
" meya same ku ? kuna lfy dai ko jannat ce ta rik'e ta lafiya ummee ?
kuka tasa ka
"bana so na rasa ku bana so Abba yace menene ?
"wasu ne suka kirani awaya kafin tak'arasa Abba yace " duk sun kiramu,
ki kwantar da hnklinki nasan ba ke kad'ai bace akwai saura duk xasu kira kowa ina son muhad'u waje d'aya mu tattauna
*dan Allah kuyi hkr readers kwanaki biyar xuwa shida nayi deleting whatsap din duk wacce taimin mgn baxan gani ba tunda na goge kuyi hkr idan kuka ga ban amsa ba kusake yimin mgn sannan dan Allah ina cigiyar bilkisu wacce take posting din Jennifer a fcbk plx kiyi min mgn narasa contacts dina sbd delete din danayi dan Allah kuyi hkr na yau xaku ganshi kadan wllh da kyar ma nayi wannan banajin dadi*
[3:21PM, 12/22/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
93&94
*Ummee Garkuwa*
fashewa tayi da kuka tana rungume da jannat da itama kukan takeyi cikin muryar kuka tace,
" innalillahi wa inna ilaihi raji'un wai meya sa baxa a bar mu mu huta ba me mukayi musu ? wanne irin laifi mukaiwa mutanen nan ?
Abba ya kalleta ransa ya k'ara b'aci ko kad'an baya son abinda xai d'agawa matarshi hnkl yana matuk'ar ji da ita ransa ajagule cikin k'unan xuciya ya tab'e baki,
" nabila plx ki daina d'agawa kanki hnkl Na d'au babban shiri akan abokan gaba baxan bari a yanxu suyi nasara akaina ba ki daina kuka ki kwantar da hnklinki,
kasa daina kukan tayi sbd ta saba da jin rarrashin mijinta gani kawai take xa a k'ara rabata da y'ay'anta sai da ya khaleel yasa baki tayi shiru jannat ta rik'ota suka shiga cikin gida,
Abba ya kalli khaleel ya furxar da huci muryar shi asanyaye yace,
"khaleel ya xamuyi ?
jinjina kai khaleel yayi
"Abba kada kadamu mu had'u gaba d'ayan mu Dan nasan ba mu kad'ai suka kira ba gaba d'aya xasu kira kowa"
ajiyar xuciya Abba yayi shikenan ubangiji Allah ya taimake mu ya karemu daga sharrinsu khaleel ya amsa da "amin Abbah"
jannat rungume da mahaifiyar ta suka shiga cikin falo su ka tadda hajiyarmu da hjy murja suna kuka arikice suke tmbyr su hajiya murja da kyar ta iya bud'a baki tace
" wasu mutane ne suka kiramu nida hajiyarmu wai xasu kashe mu xasu kashe kowa,
luuuuuu hjy nabila tai xata fad'i dan wani mugun jiri ne ya d'auketa da sauri jannat ta rik'o ta had'e da taimakon hjy murja suka ajjiyeta kan kujera tana fidda numfashi da kyar hajiyar mu ce ta dakata da kukan ta Matso kusa da ita ta rik'o hannunta,
murmushin dole tayi,
dire diren kafa jannat takeyi da kukan shagwaba haka dai hjy murja tai ta lallashin ta har wajan b'angaren shi ta kaita sannan ta juya
sallama tayi ya amsa yana zaune ak'asan cafet yana kallon news hannunshi rik'e da cup yana shan coffee kallo d'aya yai mata ya kauda kai ta k'araso kusa dashi ta xauna had'e da gaishe shi cikin kulawa ya amsa sannan ya kauda kai,
kallonshi tayi
ta yi k'aramin murmushi aranta tace yau miskilancin ne ya motsa, ta jingina jikin bed d'in shi tana kallon tv,
kallonta yayi fuskarshi ba yabo ba fallasa yace,
"baki san wajan zamanki ba ?
far tayi da ido itama fuskarta a d'an d'aure ta ce "ban sani ba ina ne ? ta tambayeshine da mmk,
da ido ya nuna mata cinyarshi,
yi tayi kamar bata san me yake nufi ba,
ya janyota ya d'orata kai ya kwantar da kanta k'irjinsa
cikin muryarshi mai dad'i yace,
"nan shine wajan zamanki da kwanciyar ki,
kanta kawai ta d'aga masa dan ta fuskanci yau miskilancin ne ya motsa bai ce mata komai ba sai bayanta daya ke shafawa,
ajiyar xuciya tayi "lallai akwai shiri agabana zama da miskilin namiji hmm sai ka shirya dole na rabaka dashi ya khaleel !
a haka bacci ya kwasheta ajikinsa,
jin tayi bacci yasa ya d'auketa a hnkl ya ajjiyeta kan gadon yana kallon fuskarta tana baccin ta a nutsu numfashin ta na fita a nutse tamkar idonta biyu ajiyar xuciya yayi ya shafa fuskarta a hnkl kamar mai rad'a ya furta ina sonki jannat !
ya gama abinda xaiyi ya hawo kan bed d'in ya janyota jikinsa ya k'ank'ameta ya rufesu da bargo
washegari da rana maman david da papa da Emanuel da david da john suka xo cike da murnar lbrn da sukaji maman david kuka tasaka Abba ya tarasu duka iyalansa hajiya nabila harda kuka wajan yiwa maman david da papa gdy cikin farin ciki papa da maman david suma sukayi gdyn abinda Abba yai musu yabasu gida anan g.r.a tare da makud'an kud'ad'e da motoci kud'ine masu yawan tsiya tuni suka sa kuka sbd basu tab'a tunanin xasu sami dukiya mai d'umbin yawa irin taba tare dasu suka xauna nan suna hira duk yawanci hirar akan rayuwar jannat ne maman david ta basu lbrn ranar da ta tsinceta da yanda suka rayu hajiyarmu da hjy nabila sai kuka suke sai yamma suka tafi
bayan kwana biyar
ammin sulthana taxo ita da y'ay'anta maxa biyu da mahaifinsu cikin farin cikin sulthana ta fad'a jikinsu tana kuka ita kanta ammin kuka takeyi ita da y'ay'anta dan bak'aramin rashinta sukayi ba suna matuk'ar k'aunarta a babban falo suka xauna Abba ya gabatar musu da kansa da kuma iyalinsa sannan yai musu gdy sosai itama ammy ta gabatar da kanta
"sunana hajiya mariya mahaifiya ta y'ar nan dawakin tofa ce dan mahaifina shine hakimin dawakin tofa,
da sauri hjy nabila ta kalleta tana mmk cikin murna tace
"idan kuwa hakane ke yar'uwata ce dan kakan hakimin dawakin tofa ai d'an gidan sarkine kin ga kuwa duk kakan ninmu d'aya cike da murna ammy tace "tabbas hakane ashe sulthana a hannun uwa ta tashi ba banxa ba tun dana kalleta ranar da na tsinceta naji ina sonta sosai ikon Allah jininka jininka ne wannan shine mijina Abdul jabbar ibn yassar shima balarabe ne amma mahaifiyar shi hausa fulani ce dan y'ar nan 9ja ce adamawa state ga y'ay'ana nan babban shine mukarram k'aramin kuma yusuf suka d'ai Allah ya bani sai kuma macen su uwata takaina sulthana, dariya sukayi hajiya nabila tace " ngd sosai ammy kinyi k'ok'ari kin jure duk wata fitina ta sulthana,
murmushi kawai tayi had'e da girgixa kai
mukarram ne yace,
" ukhty kika tafi kika barni narasa abokin fad'a gsky ukhty nayi missing dinki
dariya babansu yayi
"af dama na fad'a maka duk randa sulthana tayi aure kai ka d'ai xaka ci kanka gashi ma batayi auren ba kullum sai ka mana mitar aje a dawo da ita
yusuf yakatse babansu
"abu nifa na kwana biyu banga fad'ansu ba kace suyi in sha kallo dan in ina kallon fad'an anty sulthana da yaya mukarram ba ruwana da kallon tom and jerry,
dariya sukayi
sulthana ta harari yusuf
"mune ma tom and jerry ko ?
hindu ce tace
"oh sulthana yanxu da wancen yayan naki babba kike fad'a?
kwafa mukarram yayi
" hmm ai ammy ce ta fad'a mata wai ita take bina sakuwa tace shiyasa ta rainani,
yusuf ne ya kuma mgn
"nifa gsky ya mukarram kuyi fad'a da anty sulthana nayi missing kallon fad'an ku,
dariya abbu yayi
"sulthana yanxu ta daina yiwa yayanta fad'a ko sarauniyar ammy ?
gyada kai tayi tana dariya hawaye ya sauko mata ta k'ara shiga jikin ammy tana kuka tace,
"ammy duk wannan gatan da soyayyar da kukai min ace ba ku kuka haifeni ba ?
idan na tuno da hakan ina jinjina abun araina,
share mata hawaye ammy tayi,
"meyasa xakice ba ni na haifeki ba ? kina ji fa yanxu agabanki kakannin mu d'aya da mahaifiyar ki kinga kuwa ke y'ata ce ta cikina dad'i sosai ya kama sulthana tana dariya tace "hakane ammyna
haka sukai ta hira cikin farin ciki da murna
washegari suna falo kamar ko yaushe dangin ched'e suka xo dan su sanarwa da dady gobene gagarumar walimar da suka shirya na jin dad'in dawowar y'ay'ansa gida yak'e kawai yayi yace Allah ya kaimu
Alhaji adam yana xaune a d'akinsa yana duba wasu takaddu na wasu kamfani daya manta dashi wayarsa tayi k'ara bai tsaya duba number ba yad'aga sbd hnklinsa nakan takaddun sallama yayi wata murya mara kan gado yaji ta shek'e da dariya
"waalaikumus salam gawa
gaban Abba ya fad'i
yace "me ?
aka maimaita da
"gawa matacce kana murna y'ay'anka sun dawo ko ? toh mutuwar ku ce ta xo gaba d'ayan ku sai mun tura ku barxahu wannan shine hukuncin dana yanke akan b'atamin aiki da kukayi.
kafin yayi mgn an kashe wayar a tsorace ya mik'e da sauri ya fito harabar gidan ya hango khaleel yana waya da sauri ya k'arasa wajansa abinda yaji yana fad'ane yasa shi k'ara tsorata
"ban gane gawa ba ??
bai ji me suka fad'a masa ba ganin abba yasa ya kashe wayan jikinsa asanyaye,
cikin tashin hnkl Abba yace
" me suka ce maka ?
shiru khaleel yayi
" fad'amin mana khaleel
jikinsa asanyaye yace
" sunce min matacce me yasa na auri jannat dan haka sunana gawa dani da ita da kuma dukanmu
" wani bak'in ciki mai had'e da tsoro ya kama Abba,
da sauri ya kira wayan dady kafin dady yayi mgn yace masa
" dr bashir plx kaxo dukanku kaida iyali akwai maganar da xamu tattauna ya kashe wayan hango jannat sukayi ta durk'ushe tana kuka hannunta rik'e da waya ta ajjiye flask a k'asa da sauri suka k'arasa kanta cikin kid'ima Abba yace "lafiya jannat ?
shiru tayi tana kukan
"lafiya nace kin d'aga mana hnkl
rushewa tayi da kuka cikin kukan tace
"wasu ne suka kirani suka cemin matacciya wai xasu kashemu duka tunda muka b'ata musu aiki muka dawo gida
cikin takaici Abba ya yarfe hannu khaleel ma runtse ido yayi hajiya nabila ce tak'ara so wajansu da gudu gudu hannunta rik'e da waya cikin tashin hnkl take mgn
" meya same ku ? kuna lfy dai ko jannat ce ta rik'e ta lafiya ummee ?
kuka tasa ka
"bana so na rasa ku bana so Abba yace menene ?
"wasu ne suka kirani awaya kafin tak'arasa Abba yace " duk sun kiramu,
ki kwantar da hnklinki nasan ba ke kad'ai bace akwai saura duk xasu kira kowa ina son muhad'u waje d'aya mu tattauna
*dan Allah kuyi hkr readers kwanaki biyar xuwa shida nayi deleting whatsap din duk wacce taimin mgn baxan gani ba tunda na goge kuyi hkr idan kuka ga ban amsa ba kusake yimin mgn sannan dan Allah ina cigiyar bilkisu wacce take posting din Jennifer a fcbk plx kiyi min mgn narasa contacts dina sbd delete din danayi dan Allah kuyi hkr na yau xaku ganshi kadan wllh da kyar ma nayi wannan banajin dadi*
[3:21PM, 12/22/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
93&94
*Ummee Garkuwa*
fashewa tayi da kuka tana rungume da jannat da itama kukan takeyi cikin muryar kuka tace,
" innalillahi wa inna ilaihi raji'un wai meya sa baxa a bar mu mu huta ba me mukayi musu ? wanne irin laifi mukaiwa mutanen nan ?
Abba ya kalleta ransa ya k'ara b'aci ko kad'an baya son abinda xai d'agawa matarshi hnkl yana matuk'ar ji da ita ransa ajagule cikin k'unan xuciya ya tab'e baki,
" nabila plx ki daina d'agawa kanki hnkl Na d'au babban shiri akan abokan gaba baxan bari a yanxu suyi nasara akaina ba ki daina kuka ki kwantar da hnklinki,
kasa daina kukan tayi sbd ta saba da jin rarrashin mijinta gani kawai take xa a k'ara rabata da y'ay'anta sai da ya khaleel yasa baki tayi shiru jannat ta rik'ota suka shiga cikin gida,
Abba ya kalli khaleel ya furxar da huci muryar shi asanyaye yace,
"khaleel ya xamuyi ?
jinjina kai khaleel yayi
"Abba kada kadamu mu had'u gaba d'ayan mu Dan nasan ba mu kad'ai suka kira ba gaba d'aya xasu kira kowa"
ajiyar xuciya Abba yayi shikenan ubangiji Allah ya taimake mu ya karemu daga sharrinsu khaleel ya amsa da "amin Abbah"
jannat rungume da mahaifiyar ta suka shiga cikin falo su ka tadda hajiyarmu da hjy murja suna kuka arikice suke tmbyr su hajiya murja da kyar ta iya bud'a baki tace
" wasu mutane ne suka kiramu nida hajiyarmu wai xasu kashe mu xasu kashe kowa,
luuuuuu hjy nabila tai xata fad'i dan wani mugun jiri ne ya d'auketa da sauri jannat ta rik'o ta had'e da taimakon hjy murja suka ajjiyeta kan kujera tana fidda numfashi da kyar hajiyar mu ce ta dakata da kukan ta Matso kusa da ita ta rik'o hannunta,
murmushin dole tayi,