Sashe 61
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ayi hkr nasan xakuga rubutun tara takwas sha biyu yau dinne sai a hnkl 9&
[3:21PM, 12/22/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
95&96
*Ummee Garkuwa*
yana gama fad'an ya kashe wayar,
shiru ya khaleel yayi jikinsa asanyaye ya mik'e ya nufi cikin gidan b'angaren sa ya nufa ya shiga d'akinsa a xaune ya sameta ta had'a kai da gwiwa, xumb'ur ta mik'e tana kallonsa yanayin da taga ya shigo ne yasa ta marairaice hawayen da yarage a idonta ya k'arasa xubowa,
"dan Allah ya khaleel kayi hkr wllh ban fad'awa dady ka hanani xuwa da wata manufa ba baxan iya yi masa k'arya bane"
kallonta kawai yake tana xubda hawaye tausayinta ya kamashi ya jinjina kai lallai jannat d'insa ta dabance da wata ce fishi xata yi dashi amma ita hkr take bashi haushin kansa yaka masa meyasa ma ya hanata alhali tana gudun b'acin ransa ? meyasa yadda take son faranta masa shima baxaiyi k'ok'arin faranta mata ba ?
k'ara sowa kusa da ita yayi still hak'urin take kuma bashi sbd taga baiyi mgn ba,
kusa da ita ya tsaya numfashin su na karo da juna da kyar ya iya d'aga hannunsa dan jikinsa nauyi yai masa yasa hannunshi a wuyanta ya cire mata sark'a ya d'ago hannunta ya cire awarwaronta da xobunan ta kallonshi kawai take cike da mmkin sa ya d'auko hankacif ya goge janbakin da ke leb'enta tass sannan ya goge eyebrow d'inta sai da ya goge kwalliyar fuskarta tass sannan yace,
"je ki wanke fuskarki"
jikinta asanyaye ta shiga toilet ta wanke fuskarta ta fito ya d'auko wani hankacif d'in daban ya goge ruwan fuskarta ga mmkinsa sai yaga kamar ma tafi kyau babu makeup,
jinjina kai yayi,
" ke ta dabance ina jin kishin ki fita da wannan kwalliyar wasu mazan su ganki da ita, na goge ma duk da hakan ina ganin kinyi kyau ya d'anyi shiru yana tunani
"kiyi hkr nasan na b'ata miki rai banyi hakan dan ranki ya b'aci ba nayi ne sbd bana son kowa yasan kyawun da matata take dashi ina tsananin sonki sonda nake mikine yasa nake matuk'ar kishinki"
idontane ya cicciko da bawaye kamar xata fashe da kuka ta rik'o hannunsa,
"ni ya kamata na baka hkr dan ni nayi kuskure wajan nunawa wasu kwalliyata wanda hakan yake haramun tunda ni matar aure ce kayi hkr ya khaleel hidima ta sani manta hakan ngd daka tunasar dani tak'arasa da kuka,
rungumota jikinsa yayi ,
"no ! no ! beautyna kada kiyi kuka kiyi hkr mu tafi a hakan ina mmkin yarinya k'arama dake kin san hak'k'in aure ubangiji Allah yai miki albarka"
ta amsa da "amin,
yaja hannunta ta nok'e tana girgixa kai sororo yayi yana kallonta,
"menene beautyna?
far tayi da ido,
"tunda baka so ba inda xani "
murmushi yayi kad'an had'e da manna mata kiss,
"ina sonki jannah ! kiyi hkr muje"
yaja hannunta suka fice daga d'akinsa ya bud'e mata mota ta shiga ya shiga shima ya fice daga gidan
suna isa wajan hjy murja tak'ara so wajansu da sauri taja hannun jannat sukaje wajan da aka tanadar musu ta xaunar da ita kusa da y'an'uwanta haka akayi ta musu addu'o'i da kuma basu kyautuka tagani ta fad'a sannan aka fara ciye ciye
hjy murja ita da hjy Nabila da dady da wani matashin saurayi sukayo wajansu matashin saurayin ne ya k'ura musu ido cikin fara'a da murna
"anty murja nuna min hishma ta acikinsu Allah nagode maka da ka dawo mun da hishma gida alhmdllh,
hindu ta turo baki dan tasan ita yake nema,
cikin fara'a hjy murja tace,
"lallai hafiz wato hishma kawai ga Afrah nan da jasra baka ambace su ba sai ita kad'ai wannan ai son kaine"
murmushi yayi
"nasan duk gasunan ni dai ina son sake kallon fuskar hishma ta rabona da ita shekara nawa Abba nuna min hishma acikinsu"
da sauri hjy murja tace
"Abban jannat karka nuna mishi kyaleshi ya nunata da kansa"
rik'e kansa yayi da hannu,
"oh anty murja kina wahalar dani kuma na matsu naganta anty nabila plx nuna min ita"
tana murmushi hjy Nabila ta nuna hindu,
"yanda ka matsu a nuna maka ai kwara ka ganta kaga yanda hishman ka ta koma"
zare ido yayi,
"wow ! hishma ! kece kika xama haka ?
alhmdllh Abba kaga hishma ko ?
bata sanni ba plx anty murja ki bata labarina"
"kwantar da hnklinka hafiz zan bata labari sai mun koma gida"
idonshi ya kai kan su sulthana,
"ina Afrah ina jasra ?
murgud'a baki sulthana tayi babu su anan"
dariya yayi cikin wasa yace,
"toh suwaye ?
"jannat ce da sulthana
rangwabar da kansa yayi toh,
"k'anne na kuna lfy ?
yab'una fuska sulthana tayi,
"sai yanxu zaka kulamu?
ba hishma kawai ka sani ba ?
dariya sukayi dukansu hjy murja tace,
"sarkin kishi ai masa afuwa ya rud'e ne da yawa baya k'asar kuka dawo na bashi mmk ne bai san da dawowar ku ba sai jiya da yaxo"
ya kallesu ya d'age kafad'a
"sai mun koma gida zansha lbr ko hishma?
b'ata rai tayi,
"nifa sunana hindu"
kama bakin shi yayi,
"sorry hindu baxan kuma ba kinji aimin afuwa ban san komai ba sai yanxu bari na barku xuwa yau da daddare zamu had'u zaki fahimci koni waye awajanki"
dady yace
"ai yau bamu da sakewa hishman hafiz ta dawo " yana mgnr suna tafiya hannunshi rik'e dana hafiz d'in dagani kasan sun shak'u da juna bayan angama ciye ciye akai addu'o'i akan Allah ya tsaresu ya kuma tona asirin way'anda suka sacesu taro ya watse kowa yana cike da murna da annushuwa
bayan sun koma gida sunyi wanka gajiya ta sauka wayar jidda tana ta ring tak'i d'agawa jannat ta kalleta ta girgixa kai,
"wai anty jidda meyasa baxaki d'aga ba ?
ya mutsa fuska jiddan tayi had'e da kashewa wayan,
"mtssww anty jannat ko na d'aga takaici kamani xaiyi kun d'auki abun k'arami sam bakusan girman shiba"
gaba d'ayansu kallonta suke,
zahra tace,
"anty jidda ke kika mai dashi babban abu tun farko kin maidashi mai girma "
jannat tace,
"anty jidda mai zai hana ki had'ashi da sarkin iya tsari ?
gaba d'ayansu suka kalli jannat
sulthana tace
"waye kuma sarkin tsari ?
sai da jannat tayi dariya tace,
"mahboob mana"
dariya dukansu sukayi Rubayya tace,
"la la laa anty jannat kin kawo shawara danjuma kam tabbas daya mahboob ya dace kun san shine da tsara mgn musamman in yaga mace"
dukansu dariya suke har jiddan,
"wllh kam hakane anty jannat zan had'asu nasan mahboob bashi da wata matsala"
hjy murja ce ta shigo tana mgn;
"nifa narasa wacece anty a cikinku dukkanku kowa sai naji kuna kiranshi da anty wacece antyn ta gsky ?
jannat da sulthana suka nuna jidda,
jidda da zahra da Rubayya suka nuna jannat,
dariya dukansu sukayi,
hjy murja ta ware ido
"tsakanin jannat da jidda waye anty ?
jidda tace,
"jannat ce anty dan tana auren babban yayanmu kinga umma dole itace anty"
sulthana tace,
"umma kinga itace babbarmu tun farko kinga dole muce mata anty "
rik'e hab'a hjy murja tayi,
"kowa yana da gsky dole ku dink'a kiran junanku da anty " ta kalli hindu datake akwance tana kallonsu bata mgn,
"hindu ga hafiz cen yadamu sai ya ganki nace masa a'ah kin gaji kuma dare tayi sai gobe baku san shi ba ko ?
kai suka d'aga mata suna kallonta,
"k'anina ne uwa da uba duka d'aya lokacin da suka mutu rik'onshi ya dawo hannuna dan shine autanmu da aka bani ke tun kina jinjira kullum kina hannunsa yana sonki yana ji dake yana fad'awa kowa kece matarsa in ya girma"
ya b'una fuska hindu tayi had'e da yak'e,
"bayan an sace ku kullum sai yayi kuka akan yana son ganin hishmar sa da kyar akeyi masa dabara ace an kaiki makarantar jarirai"
tak'ara sa mgnr kamar zatayi kuka,
sulthana tace,
"dole ya damu yana son ganinta ashe matar shi xai gani "tak'ara sa mgnr da dariya k'asa k'asa,
hjy murja mik'ewa tayi,
"sannu sulthana kedai kishi kike tun d'axu dan baice yana son ganinki ba"
ta fice daga d'akin
rubayya tace
"oh hindu da saurayi,
kwafa hindun tayi,
"ni konaje ma ban san me zance masa ba danni wllh ban san abinda ake fad'a awajan zance da namiji ba"
kwashewa sukayi da dariya,
sulthana tace,
"anty hindu dama fa ke ba abinda kika iya kada kidamu ga iyayen soyayya nan anty jannat zata koya miki abinda ake fad'a,
girgixa kai jannat tayi "ke kika sani"
suna xaune a falo dukansu hira suke sosai hirar walimar yau had'e da murnan angama lafiya ya khaleel sai raba ido yake yana kallon agogo ko xai ga fitowar ta shiru shiru har kusan 10;00 kasa jurewa yayi ya mik'e xaije b'angaren su hjy murja ta kalli Abba ta nuna masa da ido ya kalli khaleel dayake gaf da xaifara hawan stairs,
dady ya kalleshi da mmk yace,
"khaleel ina xaka haka dare yayi ?
sosan kanshi ya keyi yana in ina,
"dama...dama.. ina ..son zan duba.. jannat ne..
zaro ido dady yayi,
"kabari sai gobe dare yayi,
Abba yace
"ah 'ah yaje ya ganta jeka khaleel"
juyawa yayi cike da jin kunya ya hau saman momy tace
"oh yaran yanxu sai dai abarsu"
bayan sun gama tattaunawa suka tashi kowanne ya tafi b'angarensa
bayan sati biyu
suna xaune a babban falo wanda suke xama idan xasuyi magana dukansu dady yace,
"alhamdulillah yanxu dai hnkl ya kwanta ina so zanyi mgn akan hidimar khaleel da jidda tunda anyi auren kwara ayi bikin su tare a huta dama abinda yasa ba a yi bikinba tuntuni sbd ina son bincike ne akan sanin iyayensu kuma Allah cikin ikonsa yasa akadace"
Abba yace,
"hakane inaga tunda bikine kawai nan da sati biyu yayi ko ?
ya fad'a yana kallon su dady da Abbu,
dady yace "yayi
tunda suka fara mgnr ya khaleel yake jin dad'i sosai dan dama ya matsu yarasa yadda xaiyi ne,
ya haisam ne yace,
"dady "
dady ya kalleshi,
"ya dai haisam ?
ya sunkuyar dakai cikin in ina
"am...ah.. dama.. naji baka ce nida sulthana ba"
dariya dady yayi,
[3:21PM, 12/22/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
95&96
*Ummee Garkuwa*
yana gama fad'an ya kashe wayar,
shiru ya khaleel yayi jikinsa asanyaye ya mik'e ya nufi cikin gidan b'angaren sa ya nufa ya shiga d'akinsa a xaune ya sameta ta had'a kai da gwiwa, xumb'ur ta mik'e tana kallonsa yanayin da taga ya shigo ne yasa ta marairaice hawayen da yarage a idonta ya k'arasa xubowa,
"dan Allah ya khaleel kayi hkr wllh ban fad'awa dady ka hanani xuwa da wata manufa ba baxan iya yi masa k'arya bane"
kallonta kawai yake tana xubda hawaye tausayinta ya kamashi ya jinjina kai lallai jannat d'insa ta dabance da wata ce fishi xata yi dashi amma ita hkr take bashi haushin kansa yaka masa meyasa ma ya hanata alhali tana gudun b'acin ransa ? meyasa yadda take son faranta masa shima baxaiyi k'ok'arin faranta mata ba ?
k'ara sowa kusa da ita yayi still hak'urin take kuma bashi sbd taga baiyi mgn ba,
kusa da ita ya tsaya numfashin su na karo da juna da kyar ya iya d'aga hannunsa dan jikinsa nauyi yai masa yasa hannunshi a wuyanta ya cire mata sark'a ya d'ago hannunta ya cire awarwaronta da xobunan ta kallonshi kawai take cike da mmkin sa ya d'auko hankacif ya goge janbakin da ke leb'enta tass sannan ya goge eyebrow d'inta sai da ya goge kwalliyar fuskarta tass sannan yace,
"je ki wanke fuskarki"
jikinta asanyaye ta shiga toilet ta wanke fuskarta ta fito ya d'auko wani hankacif d'in daban ya goge ruwan fuskarta ga mmkinsa sai yaga kamar ma tafi kyau babu makeup,
jinjina kai yayi,
" ke ta dabance ina jin kishin ki fita da wannan kwalliyar wasu mazan su ganki da ita, na goge ma duk da hakan ina ganin kinyi kyau ya d'anyi shiru yana tunani
"kiyi hkr nasan na b'ata miki rai banyi hakan dan ranki ya b'aci ba nayi ne sbd bana son kowa yasan kyawun da matata take dashi ina tsananin sonki sonda nake mikine yasa nake matuk'ar kishinki"
idontane ya cicciko da bawaye kamar xata fashe da kuka ta rik'o hannunsa,
"ni ya kamata na baka hkr dan ni nayi kuskure wajan nunawa wasu kwalliyata wanda hakan yake haramun tunda ni matar aure ce kayi hkr ya khaleel hidima ta sani manta hakan ngd daka tunasar dani tak'arasa da kuka,
rungumota jikinsa yayi ,
"no ! no ! beautyna kada kiyi kuka kiyi hkr mu tafi a hakan ina mmkin yarinya k'arama dake kin san hak'k'in aure ubangiji Allah yai miki albarka"
ta amsa da "amin,
yaja hannunta ta nok'e tana girgixa kai sororo yayi yana kallonta,
"menene beautyna?
far tayi da ido,
"tunda baka so ba inda xani "
murmushi yayi kad'an had'e da manna mata kiss,
"ina sonki jannah ! kiyi hkr muje"
yaja hannunta suka fice daga d'akinsa ya bud'e mata mota ta shiga ya shiga shima ya fice daga gidan
suna isa wajan hjy murja tak'ara so wajansu da sauri taja hannun jannat sukaje wajan da aka tanadar musu ta xaunar da ita kusa da y'an'uwanta haka akayi ta musu addu'o'i da kuma basu kyautuka tagani ta fad'a sannan aka fara ciye ciye
hjy murja ita da hjy Nabila da dady da wani matashin saurayi sukayo wajansu matashin saurayin ne ya k'ura musu ido cikin fara'a da murna
"anty murja nuna min hishma ta acikinsu Allah nagode maka da ka dawo mun da hishma gida alhmdllh,
hindu ta turo baki dan tasan ita yake nema,
cikin fara'a hjy murja tace,
"lallai hafiz wato hishma kawai ga Afrah nan da jasra baka ambace su ba sai ita kad'ai wannan ai son kaine"
murmushi yayi
"nasan duk gasunan ni dai ina son sake kallon fuskar hishma ta rabona da ita shekara nawa Abba nuna min hishma acikinsu"
da sauri hjy murja tace
"Abban jannat karka nuna mishi kyaleshi ya nunata da kansa"
rik'e kansa yayi da hannu,
"oh anty murja kina wahalar dani kuma na matsu naganta anty nabila plx nuna min ita"
tana murmushi hjy Nabila ta nuna hindu,
"yanda ka matsu a nuna maka ai kwara ka ganta kaga yanda hishman ka ta koma"
zare ido yayi,
"wow ! hishma ! kece kika xama haka ?
alhmdllh Abba kaga hishma ko ?
bata sanni ba plx anty murja ki bata labarina"
"kwantar da hnklinka hafiz zan bata labari sai mun koma gida"
idonshi ya kai kan su sulthana,
"ina Afrah ina jasra ?
murgud'a baki sulthana tayi babu su anan"
dariya yayi cikin wasa yace,
"toh suwaye ?
"jannat ce da sulthana
rangwabar da kansa yayi toh,
"k'anne na kuna lfy ?
yab'una fuska sulthana tayi,
"sai yanxu zaka kulamu?
ba hishma kawai ka sani ba ?
dariya sukayi dukansu hjy murja tace,
"sarkin kishi ai masa afuwa ya rud'e ne da yawa baya k'asar kuka dawo na bashi mmk ne bai san da dawowar ku ba sai jiya da yaxo"
ya kallesu ya d'age kafad'a
"sai mun koma gida zansha lbr ko hishma?
b'ata rai tayi,
"nifa sunana hindu"
kama bakin shi yayi,
"sorry hindu baxan kuma ba kinji aimin afuwa ban san komai ba sai yanxu bari na barku xuwa yau da daddare zamu had'u zaki fahimci koni waye awajanki"
dady yace
"ai yau bamu da sakewa hishman hafiz ta dawo " yana mgnr suna tafiya hannunshi rik'e dana hafiz d'in dagani kasan sun shak'u da juna bayan angama ciye ciye akai addu'o'i akan Allah ya tsaresu ya kuma tona asirin way'anda suka sacesu taro ya watse kowa yana cike da murna da annushuwa
bayan sun koma gida sunyi wanka gajiya ta sauka wayar jidda tana ta ring tak'i d'agawa jannat ta kalleta ta girgixa kai,
"wai anty jidda meyasa baxaki d'aga ba ?
ya mutsa fuska jiddan tayi had'e da kashewa wayan,
"mtssww anty jannat ko na d'aga takaici kamani xaiyi kun d'auki abun k'arami sam bakusan girman shiba"
gaba d'ayansu kallonta suke,
zahra tace,
"anty jidda ke kika mai dashi babban abu tun farko kin maidashi mai girma "
jannat tace,
"anty jidda mai zai hana ki had'ashi da sarkin iya tsari ?
gaba d'ayansu suka kalli jannat
sulthana tace
"waye kuma sarkin tsari ?
sai da jannat tayi dariya tace,
"mahboob mana"
dariya dukansu sukayi Rubayya tace,
"la la laa anty jannat kin kawo shawara danjuma kam tabbas daya mahboob ya dace kun san shine da tsara mgn musamman in yaga mace"
dukansu dariya suke har jiddan,
"wllh kam hakane anty jannat zan had'asu nasan mahboob bashi da wata matsala"
hjy murja ce ta shigo tana mgn;
"nifa narasa wacece anty a cikinku dukkanku kowa sai naji kuna kiranshi da anty wacece antyn ta gsky ?
jannat da sulthana suka nuna jidda,
jidda da zahra da Rubayya suka nuna jannat,
dariya dukansu sukayi,
hjy murja ta ware ido
"tsakanin jannat da jidda waye anty ?
jidda tace,
"jannat ce anty dan tana auren babban yayanmu kinga umma dole itace anty"
sulthana tace,
"umma kinga itace babbarmu tun farko kinga dole muce mata anty "
rik'e hab'a hjy murja tayi,
"kowa yana da gsky dole ku dink'a kiran junanku da anty " ta kalli hindu datake akwance tana kallonsu bata mgn,
"hindu ga hafiz cen yadamu sai ya ganki nace masa a'ah kin gaji kuma dare tayi sai gobe baku san shi ba ko ?
kai suka d'aga mata suna kallonta,
"k'anina ne uwa da uba duka d'aya lokacin da suka mutu rik'onshi ya dawo hannuna dan shine autanmu da aka bani ke tun kina jinjira kullum kina hannunsa yana sonki yana ji dake yana fad'awa kowa kece matarsa in ya girma"
ya b'una fuska hindu tayi had'e da yak'e,
"bayan an sace ku kullum sai yayi kuka akan yana son ganin hishmar sa da kyar akeyi masa dabara ace an kaiki makarantar jarirai"
tak'ara sa mgnr kamar zatayi kuka,
sulthana tace,
"dole ya damu yana son ganinta ashe matar shi xai gani "tak'ara sa mgnr da dariya k'asa k'asa,
hjy murja mik'ewa tayi,
"sannu sulthana kedai kishi kike tun d'axu dan baice yana son ganinki ba"
ta fice daga d'akin
rubayya tace
"oh hindu da saurayi,
kwafa hindun tayi,
"ni konaje ma ban san me zance masa ba danni wllh ban san abinda ake fad'a awajan zance da namiji ba"
kwashewa sukayi da dariya,
sulthana tace,
"anty hindu dama fa ke ba abinda kika iya kada kidamu ga iyayen soyayya nan anty jannat zata koya miki abinda ake fad'a,
girgixa kai jannat tayi "ke kika sani"
suna xaune a falo dukansu hira suke sosai hirar walimar yau had'e da murnan angama lafiya ya khaleel sai raba ido yake yana kallon agogo ko xai ga fitowar ta shiru shiru har kusan 10;00 kasa jurewa yayi ya mik'e xaije b'angaren su hjy murja ta kalli Abba ta nuna masa da ido ya kalli khaleel dayake gaf da xaifara hawan stairs,
dady ya kalleshi da mmk yace,
"khaleel ina xaka haka dare yayi ?
sosan kanshi ya keyi yana in ina,
"dama...dama.. ina ..son zan duba.. jannat ne..
zaro ido dady yayi,
"kabari sai gobe dare yayi,
Abba yace
"ah 'ah yaje ya ganta jeka khaleel"
juyawa yayi cike da jin kunya ya hau saman momy tace
"oh yaran yanxu sai dai abarsu"
bayan sun gama tattaunawa suka tashi kowanne ya tafi b'angarensa
bayan sati biyu
suna xaune a babban falo wanda suke xama idan xasuyi magana dukansu dady yace,
"alhamdulillah yanxu dai hnkl ya kwanta ina so zanyi mgn akan hidimar khaleel da jidda tunda anyi auren kwara ayi bikin su tare a huta dama abinda yasa ba a yi bikinba tuntuni sbd ina son bincike ne akan sanin iyayensu kuma Allah cikin ikonsa yasa akadace"
Abba yace,
"hakane inaga tunda bikine kawai nan da sati biyu yayi ko ?
ya fad'a yana kallon su dady da Abbu,
dady yace "yayi
tunda suka fara mgnr ya khaleel yake jin dad'i sosai dan dama ya matsu yarasa yadda xaiyi ne,
ya haisam ne yace,
"dady "
dady ya kalleshi,
"ya dai haisam ?
ya sunkuyar dakai cikin in ina
"am...ah.. dama.. naji baka ce nida sulthana ba"
dariya dady yayi,