Sashe 39
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read
cikin jin dadi ta kai flast din kitcean ta nubo bangaren su afalo ta sameta, ganinta yasa jida ta mike taxo gaf da ita xata wuce ta fisgo hijab dinta, fisge hijab din jannat tayi tana kallonta, hararta tayi mara asali wacce aka watsar da ita a bola, kina gadarar cewa khaleel mijinki ne ? auren na kaddara har aurene baya sonki ba kuma xai taba sonki ba dan ya khaleel yafi karfin ki yar matsiyata mara
asali waya sanima ko shegiya ce, tafiyar ta tayi ta kyaleta tana jifan ta da maganganu na cin xarafi daki ta shige xama tayi akan gado xuciyar ta na kunan maganganun da jidda ta yaba mata hawaye masu daci suka xubo mata cikin kuka take magana, dan kawai Allah ya jarabcemu shine muka xama abin gori ,meyasa mutane basa gane kaddara? sun manta Allah shiyake tsarawa bawa rayuwa ba ba bawane yake tsarawa kansa ba ?? hannu ta daga ya Allah ya ubangiji ka kawo mana agaji Allah kanuna mana iyayenmu kuka sosai takeyi, nagaji da wannan cin mutuncin jidda dole na dau mataki baxan iya jurewa ba ko ada ina kyalekune saboda aiki nake muku yanxu kam yayanki nake aure bazan iya ba dole na dau mataki
*********
washegari da safe ta fito daga wanka hindu ta shigo da breakfast dinsu sulthana na biye a bayanta, ta kallesu anan zakuyi breakfast din ? kai sulthana ta daga mata waccen masifaffiyar matar ta hakimce a dining area tana ta muxurai shine momy ta kawo min tace muje sama muyi breakfast din,zama jannat tayi hade da tagumi,sulthana ta kwashe da dariya anty jannat ki kwantar da hnklinki wllh duk da tana takamar ita kanwar dadyce gidan dan'uwanta ne idan ta kuskura tace zata kara takamu nima sai na takata dan bata da girma a idona bazan iya jure cin mutunci ba dan ma nayi sauki sai na nuna mata kuskurenta, hindu ta katseta, haba sulthana matar nan fa ba sa'arki bace kodan darajar dady ki kyaleta plx dan Allah muna xaune lfy kada kija mana tashin hnkl duk masifarta nasan ba dadewa xatai a gidan nan ba, hararar hindu tayi idan xaki iya jurewa ki jure nikan wllh bazan iya ba ita tasan ba sa'ata bace take janmu da masifa ta xubar da mutuncinta nasa kafa na take, jannat ta kalli sulthana any'a kuwa kina shan mgninki sulthana ? ina sha sosai naga canji bakuyi mmkin jiya ban rama abinda matar nan tai mana ba ?? plx anty jannat sauko miyi breakfast a hnkl ta sauko tana tausayawa kansu na rashin sanin iyayensu,
bayan sun gama breakfast hindu tace jannat dama jidda budurwa ya khaleel ce ? kai jannat ta daga mata,sulthana tace jiya ruby take bamu lbr wai har ansa musu rana,tsaki tayi hanji dadi ba ko kadan, anty jannat naso ace ke kadaice matar khaleel banso kiyi kishi da tsohuwar guxuma irin jidda, murmushi jannat tayi dole ne sulthana sbd an dade da sa musu rana,addu'a xaki mana Allah ya bamu zaman lfy,test ya shigo wayarta tana dubawa taga ya khaleel ne...... ki kawo min breakfast..... ajjiye wayar tayi ta kyaleshi
*********
karfe 3:00 na rana suna xaune a falo jannat tana cikin daki haisam ya shigo, sulthana ta bata rai tai kamar bata ganshi ba xama yayi yana kallon tv da suke kallo, ya kalli sulthana ya ga ta bata rai, ya fuskanci kwana biyun nan ta daina kulashi, sulthana ba gaisuwa ? bata kalleshi ba tace ya kk ? murmushi yayi lafiya lau nake naga kin canza ko wani abun akai miki, murguda baki tayi wai kai ya kk so nayi in yi mgn kace bani da kunya sannan nayi shiru kana tmbyr me akaimin ina ruwanka da shiruna ? murmushi yayi ya mik'e bai ce mata komai ba ya fice, ta harari bayansa hade da yin kwafa, yana fita ya khaleel ya shigo dai dai lokacin da jidda take saukowa da ga upstairs ganinshi yasa ta karaso da sauri, gab dashi taxo sannu da xuwa ya khaleel, yawwa sannu, rubayya ki kawo min lunch dina daki, da sauri jidda tace ta bash shi zan kawo maka, ok yace ya fita kitcean ta wuce, sulthana ta tabe baki ta hau sama ta tadda jannat na karatun kur'ani, ta ajjiye kur'anin ta mike tana kallon sulthana, wani kallo takewa jannat din wai meya sameki ? ga shi cen waccen muciyar ta tafi kaiwa mijinki abinci tana matsayin budurwar shi idan kika tsaya sanya xata fiki daraja ni banga amfaninki ba keda mijinki ki xauna wata cen budurwar shi ta dinka yi masa hidima ? ki nemi dabara dan wannan ba ta dace da ke ba, ta fice daga dakin jannat tabita ta kallo hade dayin ajiyar xuciya, sulthana bakisan halin ya khaleel bane canza kaya tayi tai makeup ta fesa turarenta mai kamshi ta nufi kitcean ta hada masa coffee tai bangarensa sallama tayi ya amsa hade da galla mata harara, yarasa gane ina yarinyar nan ta dosa kusa dashi ta anjiye coffee din ta cire hijab dinta kamshin turarenta dayake so ya shaka ta xauna kusa da shi jidda na cen gefen ranta amatukar bace, ta gaishe da ya khaleel ya amsa yana danne dannen wayarshi miko masa coffee din tayi duk da yana fushi da ita haka ya amsa dan baya iya yin xuciya dashi, sannu ya khaleel ka gaji ko ? gama shan coffee din kaci abinci in maka tausa, araxane jidda ta kalleta shima mmk ne yasa ya kalleta yarinya sai kace mai aljanu kullum da salon daxata bullo dashi shi sam bai gane dan jidda takeyi ba,
ya harareta kadan dauko waccen ledar ya nuna mata leda nesa dasu da sauri ta mike tana tafiya a hnkl ya bi ta da kallo ya lumshe ido, jannat kina da tsari da xubi mai kyau hawaye ya saukowa jidda ganin irin kallon daya kewa jannat da sauri da goge hawayen, ledar ta dauko ta dawo kusa da shi ta ajjiye xama tayi ta bude ledar English wears ne masu kyau, da murna tace ngd sosai Allah yakara budi rufe mata baki yayi da hannunsa bana son gdy hannunta tasa ta riko hannunsa gam tana dariyar farin ciki Allah ya saka da alkairi ya tsareka da ga sharrin mutane da aljanuma, yaji dadin adduar ta hade da mmkin tulin yarintar ta, sakin hannunshi tayi, jidda ta mike tamkar xata fadi kasa da kyar ta fice daga dakin murmushin jin dadi jannat tayi aranta tace kadan kika gani idan baxaki daina shigowa dakin ya khaleel ba tana futa tafara tattare kayan ta xuba su a leda ta mike xata fita ya fisgota jikinshi, meyasa daxu baki kawo min breakfast ba ?hade rai tayi tace, sbd banyi niyya ba kara matseta yayi ajikinsa ni kike fadawa mgn son ranki matsar taji tayi yawa, a a ya hakuri plx dan Allah kasakeni, banza yai da ita yana jinta cikin jikinshi yana jin dadin kamshin turarenta dayake shak'a kuka tasaka sannan ya saketa ta dauki hijab dinta tasa dai dai bakin kofarshi ta tsaya bazan kara xuwa dakin kaba, yanayin yanda tai mgn cike da yarinta murmushi yayi har hkrnsa suka fito yanxu kam yarintar ta birgeshi takeyi tana kokarin fita ya riko ta kwabe fuska, "me kikace ? shiru tayi tana kallon gefen shi kamar xata fashe da kuka, baxaki kara xuwa dakina ba ko ? to babu inda xaki nan xakiyi ta zama, zaro ido tayi hade da kwabe fuska, kayi hkr ya khaleel, lip dinta ya kalla ganin yana kallonta yasa ta bata rai plx zan tafi daki ka cikani, kafin ta karasa taji bakin ta acikin nashi ya riketa gam yadda baxata iya motsawa daga rikon da yai mata ba sai da yagaji dan kansa ya saketa ta juya aguje ta fice ya bi bayanta dariya ta subuce masa cikin jin dadi ya xauna shi kam da baya son yarinta yamxu kam yarintar jannat birgesa take tana kuma sashi nishad'i
***********
asali waya sanima ko shegiya ce, tafiyar ta tayi ta kyaleta tana jifan ta da maganganu na cin xarafi daki ta shige xama tayi akan gado xuciyar ta na kunan maganganun da jidda ta yaba mata hawaye masu daci suka xubo mata cikin kuka take magana, dan kawai Allah ya jarabcemu shine muka xama abin gori ,meyasa mutane basa gane kaddara? sun manta Allah shiyake tsarawa bawa rayuwa ba ba bawane yake tsarawa kansa ba ?? hannu ta daga ya Allah ya ubangiji ka kawo mana agaji Allah kanuna mana iyayenmu kuka sosai takeyi, nagaji da wannan cin mutuncin jidda dole na dau mataki baxan iya jurewa ba ko ada ina kyalekune saboda aiki nake muku yanxu kam yayanki nake aure bazan iya ba dole na dau mataki
*********
washegari da safe ta fito daga wanka hindu ta shigo da breakfast dinsu sulthana na biye a bayanta, ta kallesu anan zakuyi breakfast din ? kai sulthana ta daga mata waccen masifaffiyar matar ta hakimce a dining area tana ta muxurai shine momy ta kawo min tace muje sama muyi breakfast din,zama jannat tayi hade da tagumi,sulthana ta kwashe da dariya anty jannat ki kwantar da hnklinki wllh duk da tana takamar ita kanwar dadyce gidan dan'uwanta ne idan ta kuskura tace zata kara takamu nima sai na takata dan bata da girma a idona bazan iya jure cin mutunci ba dan ma nayi sauki sai na nuna mata kuskurenta, hindu ta katseta, haba sulthana matar nan fa ba sa'arki bace kodan darajar dady ki kyaleta plx dan Allah muna xaune lfy kada kija mana tashin hnkl duk masifarta nasan ba dadewa xatai a gidan nan ba, hararar hindu tayi idan xaki iya jurewa ki jure nikan wllh bazan iya ba ita tasan ba sa'ata bace take janmu da masifa ta xubar da mutuncinta nasa kafa na take, jannat ta kalli sulthana any'a kuwa kina shan mgninki sulthana ? ina sha sosai naga canji bakuyi mmkin jiya ban rama abinda matar nan tai mana ba ?? plx anty jannat sauko miyi breakfast a hnkl ta sauko tana tausayawa kansu na rashin sanin iyayensu,
bayan sun gama breakfast hindu tace jannat dama jidda budurwa ya khaleel ce ? kai jannat ta daga mata,sulthana tace jiya ruby take bamu lbr wai har ansa musu rana,tsaki tayi hanji dadi ba ko kadan, anty jannat naso ace ke kadaice matar khaleel banso kiyi kishi da tsohuwar guxuma irin jidda, murmushi jannat tayi dole ne sulthana sbd an dade da sa musu rana,addu'a xaki mana Allah ya bamu zaman lfy,test ya shigo wayarta tana dubawa taga ya khaleel ne...... ki kawo min breakfast..... ajjiye wayar tayi ta kyaleshi
*********
karfe 3:00 na rana suna xaune a falo jannat tana cikin daki haisam ya shigo, sulthana ta bata rai tai kamar bata ganshi ba xama yayi yana kallon tv da suke kallo, ya kalli sulthana ya ga ta bata rai, ya fuskanci kwana biyun nan ta daina kulashi, sulthana ba gaisuwa ? bata kalleshi ba tace ya kk ? murmushi yayi lafiya lau nake naga kin canza ko wani abun akai miki, murguda baki tayi wai kai ya kk so nayi in yi mgn kace bani da kunya sannan nayi shiru kana tmbyr me akaimin ina ruwanka da shiruna ? murmushi yayi ya mik'e bai ce mata komai ba ya fice, ta harari bayansa hade da yin kwafa, yana fita ya khaleel ya shigo dai dai lokacin da jidda take saukowa da ga upstairs ganinshi yasa ta karaso da sauri, gab dashi taxo sannu da xuwa ya khaleel, yawwa sannu, rubayya ki kawo min lunch dina daki, da sauri jidda tace ta bash shi zan kawo maka, ok yace ya fita kitcean ta wuce, sulthana ta tabe baki ta hau sama ta tadda jannat na karatun kur'ani, ta ajjiye kur'anin ta mike tana kallon sulthana, wani kallo takewa jannat din wai meya sameki ? ga shi cen waccen muciyar ta tafi kaiwa mijinki abinci tana matsayin budurwar shi idan kika tsaya sanya xata fiki daraja ni banga amfaninki ba keda mijinki ki xauna wata cen budurwar shi ta dinka yi masa hidima ? ki nemi dabara dan wannan ba ta dace da ke ba, ta fice daga dakin jannat tabita ta kallo hade dayin ajiyar xuciya, sulthana bakisan halin ya khaleel bane canza kaya tayi tai makeup ta fesa turarenta mai kamshi ta nufi kitcean ta hada masa coffee tai bangarensa sallama tayi ya amsa hade da galla mata harara, yarasa gane ina yarinyar nan ta dosa kusa dashi ta anjiye coffee din ta cire hijab dinta kamshin turarenta dayake so ya shaka ta xauna kusa da shi jidda na cen gefen ranta amatukar bace, ta gaishe da ya khaleel ya amsa yana danne dannen wayarshi miko masa coffee din tayi duk da yana fushi da ita haka ya amsa dan baya iya yin xuciya dashi, sannu ya khaleel ka gaji ko ? gama shan coffee din kaci abinci in maka tausa, araxane jidda ta kalleta shima mmk ne yasa ya kalleta yarinya sai kace mai aljanu kullum da salon daxata bullo dashi shi sam bai gane dan jidda takeyi ba,
ya harareta kadan dauko waccen ledar ya nuna mata leda nesa dasu da sauri ta mike tana tafiya a hnkl ya bi ta da kallo ya lumshe ido, jannat kina da tsari da xubi mai kyau hawaye ya saukowa jidda ganin irin kallon daya kewa jannat da sauri da goge hawayen, ledar ta dauko ta dawo kusa da shi ta ajjiye xama tayi ta bude ledar English wears ne masu kyau, da murna tace ngd sosai Allah yakara budi rufe mata baki yayi da hannunsa bana son gdy hannunta tasa ta riko hannunsa gam tana dariyar farin ciki Allah ya saka da alkairi ya tsareka da ga sharrin mutane da aljanuma, yaji dadin adduar ta hade da mmkin tulin yarintar ta, sakin hannunshi tayi, jidda ta mike tamkar xata fadi kasa da kyar ta fice daga dakin murmushin jin dadi jannat tayi aranta tace kadan kika gani idan baxaki daina shigowa dakin ya khaleel ba tana futa tafara tattare kayan ta xuba su a leda ta mike xata fita ya fisgota jikinshi, meyasa daxu baki kawo min breakfast ba ?hade rai tayi tace, sbd banyi niyya ba kara matseta yayi ajikinsa ni kike fadawa mgn son ranki matsar taji tayi yawa, a a ya hakuri plx dan Allah kasakeni, banza yai da ita yana jinta cikin jikinshi yana jin dadin kamshin turarenta dayake shak'a kuka tasaka sannan ya saketa ta dauki hijab dinta tasa dai dai bakin kofarshi ta tsaya bazan kara xuwa dakin kaba, yanayin yanda tai mgn cike da yarinta murmushi yayi har hkrnsa suka fito yanxu kam yarintar ta birgeshi takeyi tana kokarin fita ya riko ta kwabe fuska, "me kikace ? shiru tayi tana kallon gefen shi kamar xata fashe da kuka, baxaki kara xuwa dakina ba ko ? to babu inda xaki nan xakiyi ta zama, zaro ido tayi hade da kwabe fuska, kayi hkr ya khaleel, lip dinta ya kalla ganin yana kallonta yasa ta bata rai plx zan tafi daki ka cikani, kafin ta karasa taji bakin ta acikin nashi ya riketa gam yadda baxata iya motsawa daga rikon da yai mata ba sai da yagaji dan kansa ya saketa ta juya aguje ta fice ya bi bayanta dariya ta subuce masa cikin jin dadi ya xauna shi kam da baya son yarinta yamxu kam yarintar jannat birgesa take tana kuma sashi nishad'i
***********