Sashe 33
Jennifer Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya yadda duk laifinsa ne bai son yadda xaiyi ya gyra ba alhali lokaci ya kure masa !
***********
Safa da marwa ta farayi a dakinta hnklin ta atashe anya kuwa xata iya jure rashin shi ? Tana sonshi tana son yaxama abokin rayuwar ta, ta kalli agogo 8:00 na dare ta sauke ajiyar xuciya har yanxu tana da damar da xata iya mallakarsa zumbur ta mike anya kuwa xata iya ? Baxata iya jurewa ba ! Xuwa xatai ta fadawa dady tana son ya khaleel, ta fito daga daki turus tayi tana tuna wani abu asanyaye ta dawo daki lallai tunda shi ya iya jurewa halin da xai Shiga na rashinta meyasa ita xata kasa ? Ta kwanta akan gadon itama dole ta jure amma tana sonshi kuma tasan shima yana sonta shikenan ta rashi hawaye masu xafi suka xubo mata
*************
Rashin baccin da batayi bane kwana 2 da kuma damuwa na rashin samun Wanda takeso ga fargabar rashin sanin waxata aura ya hadu ya tunkushe mata da xaxxabi me xafin gaske ta tashi dashi, Momy ta shigo dakin hannunta rike da shaddoji dinkakku masu Kyau da tsada ganinta tayi a kwance kullube da bargo jikinta na rawar sanyi da Sauri momy ta kara so hnklinta a tashe subhanallah ! Jenny ? Taba jikinta tayi taji shi rau da xaxxabi da sauri ta kira numb din Rubayya ta taho mata da maganin xaxxabi bata dade ba ta dawo ta bata ta amsa ta sha da kyar Momy ta lallabata tashiga toilet tai wanka ta xura shaddar ta fara Sol tasha aikin Dubai da xare yellow Orange hakan yaba da kalar mai ban sha'awa xugum tayi tana tunanin xata rayu da Wanda bata sonshi dan karamin tsaki taja koma waye mijinta bata sonshi ba kuma xata taba sonshi
***********
Karfe 11: nasafe malan ya xo aka tarasu dukansu a babban falon gidan har yanxun xaxxabine ajikinta tai ta raba ido ko xataiwa ya khaleel kallon karshe kwata kwata babu shi afalon kanta ta sauke kasa tana jin takaicin rashin halartarshi wajan bayan malan yai jawabi yace xai fada mata Kalmar shahada cikin hukuncin Allah yana fada ta maimaita full tayi Kalmar shahada gaba dayansu sukai hmdl shikenan kinxama mu mun xama ke ! Hawayen farin ciki ya sauko mata babban burinta arayuwa ya cika saura na biyu malan yace ta xabi sunayen da takeso tace sunan Momy take so asamata da murna Momy tace bai miki tsofa ba ? Akayi dariya malan yace wani sunane ?
Dady yace FIDDAUSI!
Murmushi malan yayi yace ubangiji Allah ya taramu acikinta suka amsa da amin dady yace akwai Malama daxata dinka xuwa tana koya mata krt da duk abinda ya dace malan yayi addu'a suka tashi xasu tafi masallaci dan anan xa a daura auren, taji kamar ta tambayesu waye mijin ? Haka tajita cikin fargaba suna fita Rubayya ta taso ta rungume ta lallai kin birge Momy kince asa miki sunanta, da dariya Momy tace xonan JANNAH, sulthana tace wow ! Nyc name amarya jannat dariya sukayi dukansu xuciyoyinsu fal farin ciki yau jenny taza ma tasu Momy tace na saya miki da jannat takwara, dadi sosai ya kama jenny duk da xaxxabin da takeji lallai sunan ya mata jannat ta maimaita aranta gaba daya taji damuwarta ta yaye bacin ranta yakau yau tazama musulma ta tashi daga Jennifer ta koma jannat haka sukai ta farin ciki da jin dadin xuwan wannan ranar
*************
Tun kafin daurin auren dady yake Neman ya khaleel yane meshi ya rasa ya nemin numbers dinshi duk akashe hnklin dady ya yatashi ya kira sageer ko yasan inda khaleel din yake yace shima ne mansa yake fur yarashi har aka daura auren ya khaleel bai xoba kowa yayi mmkin rashin halartarsa wajan daurin auren mai abun mmk haka suka koma gida babu khaleel ba labarinsa,
Suna shiga gidan dady yai bangaren khaleel a bude yaga kofar afusace ya shiga dakin ya taddashi kwance yana sauraron karatun kur'ani numfashin Sa na fita fat ! Fat dady ya kura masa ido tausayin dan nashi ya kamashi jikin dady asanyaye ya taba shi, da kyar ya bude idonshi sunyi jaa, a nutse ya tashi daga kwancen dayake, muryar shi wata iri yace, dady plx kayimin afuwa rashin xuwana daurin auran nan, kallonsa dady yayi ya girgixa kai, bakomai khaleel nasan xuciyarka gab take da fasa kirjinka ta fito Allah yasa inkaji Wanda ya auri Fiddausi baxaka damu ba, wani shock khaleel yaji banda mahifinsa ne yake masa mgn da baxai taba sauraron Sa ba shi Sam bai son jin Wanda yai masa cikas Wanda ya rabashi da staarshine dinsa, kallonsa dady yayi yanda yaga khaleel din yatafi wani tunani, khaleel dady ya kira sunansa, dakyar ya amsa da naam dady,
Na daura maka aure da Fiddausi !
Wani axababban bacin rai yaji khaleel din shi ga wacce yakeso xa a bashi wata banxa Fiddausi da ko saninta baiyi ba,
Dady ne yace oh ! Sorry khaleel Jennifer ce ta koma Fiddausi
Dariyar ban mmk ta kufcewa khaleel Sam bai San xuwanta ba ji yai kawai yanayinta da mmk yace dady kun aura min Jennifer ? Tabbas kuwa dana,
Wani abu khaleel ya wuce daga kirjinsa tun lkcin da akace xa a aurawa jennynsa mahboob yaji xuwan abun ya tokare masa kirji jin ambashi ita yasa yaji fitarsa da gudu,
dady yace ina fata yanxu xuciya xata xauna daram baxata fito ba? Dariyar farin ciki khaleel yayi ya rike hannun dady,
Da murna yace dady ya akayi kasan haka ??
Murmushi dady yayi cikin farin ciki yace gidanku,
Nifa na haifeka nasan halinka tun kana yaro duk wani motsinka na sani,
Hnklinka ya kwanta nabaka xabinka kayiwa kanka adalci yau kaxama ango, dariya khaleel din yayi hannunshi rike Dana dady ya daga hannun yasa agoshinsa cikin farin ciki yace ngd dadyna Allah yasaka da alkairi xame hannunsa dady yayi yana dariya kaga maxa ka shirya kafito dady ya fice, farin ciki sosai ya khaleel yakeyi wayarshi tai kara ya duba yaga ruby ce ya Daga ta murna tace babban Yaya angon jannat Allah yasa alkairi da farin ciki hade da murna yace amin ruby ya kashe wayar yana nanata sunan jannat nyc name
By
*Ummee Garkuwa*
Dan Allah kuyi hkr sbd rashin postin da wuri wllh wasu ayyukane suka shamin kai yanxu inshaa Allah zaku dinka ganinshi akai akai ngd sosai
[7:22PM, 12/5/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
55&56
Murna Sosai yake xuxciyar Shi tass haka ya shirya ya fito cikin harabar gidan yana ta farin ciki
Tana kwance a daki ranta ajagule Sam tarasa me ke damunta fargabar ta daya batason.waye wanda xata aure ba tana kudundune Jikin bargo tana tuna rayuwar da xatayi nan gaba da Wanda sam bata sanshi ba hawaye ya Sauko Mata babbar murna ta shine yau ta amshi musulunci nan da nan jikinta ya fara karkarwa Hindu ta shigo dakin,amarya jannat ganin tana karkarwa yasa ta xare ido yasalam! Meye sameki ? Shiru tai Mata Dan bata da amsar bata, Zuma tayi kusa da it a,
Ta taba jikinta hnklinta ya tashi sbd zafin da taji yayi da sauri tai dakin mommy,
Ta sameta ta idar da sallah,
Momy zaxzabin jannat fa bai Sauka ba da sauri momy ta tashi ya salam magani ta dauko muje tasha wannnan in dai bai sauka ba zankira Dr,
Dakin nata suka koma ta bata magani tasha ta koma ta kwanta momy tafice daga dakin Tabar Hindu kusa da ita sulthana ce Ta shigo tana guda ta yaye bargon data lulluba tashi amarya tashi Kiji waye mijinki, kallonta jannat tayi gabanta na faduwa araxane take jikinta na karkarwa,
Yanxu mahboob yake fadamin wannnan dan zafin kan aka daura Miki aure dashi,
Lumshe ido tayi cikin farin ciki Mara misaltuwa komawa tayi ta kwanta tana jin tamkar ita tafi kowa sa'a aduniya,
Hindu tace Amma naji dadi dan gsky sunfi dacewa dashi,Ta juyo tana murmshi ina tayaki murna jannat Allah yasanya alkairi,
Tna murmushi ta amsa da amin ita Kadai tasan farin cikin data keji
************
Sagir ya hango da sauri sagir din yakara so wajansa ranshi a bace, cikin fda yace masa ina kaje tun daxu?
Dariya khaleel yayi sorry abokina ban San ni za a bawa jannah ba,
Dan karamin tsaki sageer yayi sai kuma yayi dariya yau Jennifer taxama taka mutunina ya miko masa hannu sukai musabiha hade da jinjina hannu juna cikin matukar farin ciki yace Allah ya cika min burina yabani abin dana keso mai matukar mahimmanci,
Dady ya taimakeni sageer da ban San Halin da zan fada adalilin rashinta ba,
Sageer yace sai Ka kiyaye gaba kuma
Dariya yayi kadan ya cije lebensa me zan kiyaye sarkin sakin mgn?
Da dariyar yake yace kallon ruwa,
Still yana dariya yace sageer baza Ka gane me nake nufi ba sbd kai mayen matane,
Yarinya ce jannah na aureta dan ina sonta Amma babu abinda ta iya na kula da rayuwar wani ita kanta tana bukatar a kula da tata rayuwar,
Dariyar shakiyanci sageer yayi kana wasa da yaran yanxu,
Wai kuwa khaleel ta fada maka tana sonka? Mikewa khaleel din yayi, bata fada ba still xata fada sageer,
Jinjina kai sageer din yayi kana nan akan bakanka?
Dafa kafadarshi yayi sageer kafi kowa sanin bana mgn biyu
Da mmk sagir yace kai khaleel yakamata ka sassautawa kanka kana son yarinyar nan fa,
Sosai ma khaleel tayimin yarinta ne akwai time da zanyi hkn da kaina,
Hannunsa yaja kaga muje muyi sallar magrub binshi sageer din yayi yana jinjina halin khaleel na kafiya,
*********************
Suna fitowa daga sallah momy ta kirashi tasanar dashi zaxzabin da jannat takeyi,
Hnklin Shi ya tashi yai cikin gidan afalo ya taddasu duka yana shiga sulthana tace,
Angon jannat kasha kamshi momy ga angon gidanmu ya shigo murmushi momy tayi itama cikin wasa tace angon da ba ya fara'a
***********
Safa da marwa ta farayi a dakinta hnklin ta atashe anya kuwa xata iya jure rashin shi ? Tana sonshi tana son yaxama abokin rayuwar ta, ta kalli agogo 8:00 na dare ta sauke ajiyar xuciya har yanxu tana da damar da xata iya mallakarsa zumbur ta mike anya kuwa xata iya ? Baxata iya jurewa ba ! Xuwa xatai ta fadawa dady tana son ya khaleel, ta fito daga daki turus tayi tana tuna wani abu asanyaye ta dawo daki lallai tunda shi ya iya jurewa halin da xai Shiga na rashinta meyasa ita xata kasa ? Ta kwanta akan gadon itama dole ta jure amma tana sonshi kuma tasan shima yana sonta shikenan ta rashi hawaye masu xafi suka xubo mata
*************
Rashin baccin da batayi bane kwana 2 da kuma damuwa na rashin samun Wanda takeso ga fargabar rashin sanin waxata aura ya hadu ya tunkushe mata da xaxxabi me xafin gaske ta tashi dashi, Momy ta shigo dakin hannunta rike da shaddoji dinkakku masu Kyau da tsada ganinta tayi a kwance kullube da bargo jikinta na rawar sanyi da Sauri momy ta kara so hnklinta a tashe subhanallah ! Jenny ? Taba jikinta tayi taji shi rau da xaxxabi da sauri ta kira numb din Rubayya ta taho mata da maganin xaxxabi bata dade ba ta dawo ta bata ta amsa ta sha da kyar Momy ta lallabata tashiga toilet tai wanka ta xura shaddar ta fara Sol tasha aikin Dubai da xare yellow Orange hakan yaba da kalar mai ban sha'awa xugum tayi tana tunanin xata rayu da Wanda bata sonshi dan karamin tsaki taja koma waye mijinta bata sonshi ba kuma xata taba sonshi
***********
Karfe 11: nasafe malan ya xo aka tarasu dukansu a babban falon gidan har yanxun xaxxabine ajikinta tai ta raba ido ko xataiwa ya khaleel kallon karshe kwata kwata babu shi afalon kanta ta sauke kasa tana jin takaicin rashin halartarshi wajan bayan malan yai jawabi yace xai fada mata Kalmar shahada cikin hukuncin Allah yana fada ta maimaita full tayi Kalmar shahada gaba dayansu sukai hmdl shikenan kinxama mu mun xama ke ! Hawayen farin ciki ya sauko mata babban burinta arayuwa ya cika saura na biyu malan yace ta xabi sunayen da takeso tace sunan Momy take so asamata da murna Momy tace bai miki tsofa ba ? Akayi dariya malan yace wani sunane ?
Dady yace FIDDAUSI!
Murmushi malan yayi yace ubangiji Allah ya taramu acikinta suka amsa da amin dady yace akwai Malama daxata dinka xuwa tana koya mata krt da duk abinda ya dace malan yayi addu'a suka tashi xasu tafi masallaci dan anan xa a daura auren, taji kamar ta tambayesu waye mijin ? Haka tajita cikin fargaba suna fita Rubayya ta taso ta rungume ta lallai kin birge Momy kince asa miki sunanta, da dariya Momy tace xonan JANNAH, sulthana tace wow ! Nyc name amarya jannat dariya sukayi dukansu xuciyoyinsu fal farin ciki yau jenny taza ma tasu Momy tace na saya miki da jannat takwara, dadi sosai ya kama jenny duk da xaxxabin da takeji lallai sunan ya mata jannat ta maimaita aranta gaba daya taji damuwarta ta yaye bacin ranta yakau yau tazama musulma ta tashi daga Jennifer ta koma jannat haka sukai ta farin ciki da jin dadin xuwan wannan ranar
*************
Tun kafin daurin auren dady yake Neman ya khaleel yane meshi ya rasa ya nemin numbers dinshi duk akashe hnklin dady ya yatashi ya kira sageer ko yasan inda khaleel din yake yace shima ne mansa yake fur yarashi har aka daura auren ya khaleel bai xoba kowa yayi mmkin rashin halartarsa wajan daurin auren mai abun mmk haka suka koma gida babu khaleel ba labarinsa,
Suna shiga gidan dady yai bangaren khaleel a bude yaga kofar afusace ya shiga dakin ya taddashi kwance yana sauraron karatun kur'ani numfashin Sa na fita fat ! Fat dady ya kura masa ido tausayin dan nashi ya kamashi jikin dady asanyaye ya taba shi, da kyar ya bude idonshi sunyi jaa, a nutse ya tashi daga kwancen dayake, muryar shi wata iri yace, dady plx kayimin afuwa rashin xuwana daurin auran nan, kallonsa dady yayi ya girgixa kai, bakomai khaleel nasan xuciyarka gab take da fasa kirjinka ta fito Allah yasa inkaji Wanda ya auri Fiddausi baxaka damu ba, wani shock khaleel yaji banda mahifinsa ne yake masa mgn da baxai taba sauraron Sa ba shi Sam bai son jin Wanda yai masa cikas Wanda ya rabashi da staarshine dinsa, kallonsa dady yayi yanda yaga khaleel din yatafi wani tunani, khaleel dady ya kira sunansa, dakyar ya amsa da naam dady,
Na daura maka aure da Fiddausi !
Wani axababban bacin rai yaji khaleel din shi ga wacce yakeso xa a bashi wata banxa Fiddausi da ko saninta baiyi ba,
Dady ne yace oh ! Sorry khaleel Jennifer ce ta koma Fiddausi
Dariyar ban mmk ta kufcewa khaleel Sam bai San xuwanta ba ji yai kawai yanayinta da mmk yace dady kun aura min Jennifer ? Tabbas kuwa dana,
Wani abu khaleel ya wuce daga kirjinsa tun lkcin da akace xa a aurawa jennynsa mahboob yaji xuwan abun ya tokare masa kirji jin ambashi ita yasa yaji fitarsa da gudu,
dady yace ina fata yanxu xuciya xata xauna daram baxata fito ba? Dariyar farin ciki khaleel yayi ya rike hannun dady,
Da murna yace dady ya akayi kasan haka ??
Murmushi dady yayi cikin farin ciki yace gidanku,
Nifa na haifeka nasan halinka tun kana yaro duk wani motsinka na sani,
Hnklinka ya kwanta nabaka xabinka kayiwa kanka adalci yau kaxama ango, dariya khaleel din yayi hannunshi rike Dana dady ya daga hannun yasa agoshinsa cikin farin ciki yace ngd dadyna Allah yasaka da alkairi xame hannunsa dady yayi yana dariya kaga maxa ka shirya kafito dady ya fice, farin ciki sosai ya khaleel yakeyi wayarshi tai kara ya duba yaga ruby ce ya Daga ta murna tace babban Yaya angon jannat Allah yasa alkairi da farin ciki hade da murna yace amin ruby ya kashe wayar yana nanata sunan jannat nyc name
By
*Ummee Garkuwa*
Dan Allah kuyi hkr sbd rashin postin da wuri wllh wasu ayyukane suka shamin kai yanxu inshaa Allah zaku dinka ganinshi akai akai ngd sosai
[7:22PM, 12/5/2016] Fatima Garba:
'<Øûß
'<Øûß
'<ØûßJENNIFER
'<Øûß
'<Øûß
'<Øûß
55&56
Murna Sosai yake xuxciyar Shi tass haka ya shirya ya fito cikin harabar gidan yana ta farin ciki
Tana kwance a daki ranta ajagule Sam tarasa me ke damunta fargabar ta daya batason.waye wanda xata aure ba tana kudundune Jikin bargo tana tuna rayuwar da xatayi nan gaba da Wanda sam bata sanshi ba hawaye ya Sauko Mata babbar murna ta shine yau ta amshi musulunci nan da nan jikinta ya fara karkarwa Hindu ta shigo dakin,amarya jannat ganin tana karkarwa yasa ta xare ido yasalam! Meye sameki ? Shiru tai Mata Dan bata da amsar bata, Zuma tayi kusa da it a,
Ta taba jikinta hnklinta ya tashi sbd zafin da taji yayi da sauri tai dakin mommy,
Ta sameta ta idar da sallah,
Momy zaxzabin jannat fa bai Sauka ba da sauri momy ta tashi ya salam magani ta dauko muje tasha wannnan in dai bai sauka ba zankira Dr,
Dakin nata suka koma ta bata magani tasha ta koma ta kwanta momy tafice daga dakin Tabar Hindu kusa da ita sulthana ce Ta shigo tana guda ta yaye bargon data lulluba tashi amarya tashi Kiji waye mijinki, kallonta jannat tayi gabanta na faduwa araxane take jikinta na karkarwa,
Yanxu mahboob yake fadamin wannnan dan zafin kan aka daura Miki aure dashi,
Lumshe ido tayi cikin farin ciki Mara misaltuwa komawa tayi ta kwanta tana jin tamkar ita tafi kowa sa'a aduniya,
Hindu tace Amma naji dadi dan gsky sunfi dacewa dashi,Ta juyo tana murmshi ina tayaki murna jannat Allah yasanya alkairi,
Tna murmushi ta amsa da amin ita Kadai tasan farin cikin data keji
************
Sagir ya hango da sauri sagir din yakara so wajansa ranshi a bace, cikin fda yace masa ina kaje tun daxu?
Dariya khaleel yayi sorry abokina ban San ni za a bawa jannah ba,
Dan karamin tsaki sageer yayi sai kuma yayi dariya yau Jennifer taxama taka mutunina ya miko masa hannu sukai musabiha hade da jinjina hannu juna cikin matukar farin ciki yace Allah ya cika min burina yabani abin dana keso mai matukar mahimmanci,
Dady ya taimakeni sageer da ban San Halin da zan fada adalilin rashinta ba,
Sageer yace sai Ka kiyaye gaba kuma
Dariya yayi kadan ya cije lebensa me zan kiyaye sarkin sakin mgn?
Da dariyar yake yace kallon ruwa,
Still yana dariya yace sageer baza Ka gane me nake nufi ba sbd kai mayen matane,
Yarinya ce jannah na aureta dan ina sonta Amma babu abinda ta iya na kula da rayuwar wani ita kanta tana bukatar a kula da tata rayuwar,
Dariyar shakiyanci sageer yayi kana wasa da yaran yanxu,
Wai kuwa khaleel ta fada maka tana sonka? Mikewa khaleel din yayi, bata fada ba still xata fada sageer,
Jinjina kai sageer din yayi kana nan akan bakanka?
Dafa kafadarshi yayi sageer kafi kowa sanin bana mgn biyu
Da mmk sagir yace kai khaleel yakamata ka sassautawa kanka kana son yarinyar nan fa,
Sosai ma khaleel tayimin yarinta ne akwai time da zanyi hkn da kaina,
Hannunsa yaja kaga muje muyi sallar magrub binshi sageer din yayi yana jinjina halin khaleel na kafiya,
*********************
Suna fitowa daga sallah momy ta kirashi tasanar dashi zaxzabin da jannat takeyi,
Hnklin Shi ya tashi yai cikin gidan afalo ya taddasu duka yana shiga sulthana tace,
Angon jannat kasha kamshi momy ga angon gidanmu ya shigo murmushi momy tayi itama cikin wasa tace angon da ba ya fara'a