Sashe 5
Hamdah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A parlour ya iske Inna zaune tana Jan carbi ya wuce ta da sauri yashige d'akin Hamdah.
Zunbur namike na zauna ganin yadda yafad'o cikin d'akin
Kokarin durowa nake a gadon Dan nagudu yy saurin ruko hannun na yashiga zubamin igiyar caji ihu nashiga zab gawa da iya karfi na Ina tsalle,
Shiko da gewa yy yarika zubamin igiyar cj.
Da sauri Inna ta shigo d'akin har tana had'awa da gudu hannu na da ke rike a hannun sa tashiga ja tana fad'in
"Kai Mai sunan Malan kanka d'aya kuwa saketa me tamaka kk Mata irin wanna duka ha".
Ko sau raran Inna baiyiba yarika shin fid'a min bulalar,
Inna ta dadda ge tashiga saka nin mu ta ce "had'amu ka buga duka"
Tajanyo igiyar cj tad'aura jikin ta ta ce "duke mu Mana Mara kunya gadon Lantai"
Fizge cazar yy Yana huce yanuna ni da hannu ya ce "wlh ban barki ba Allah ya kaimu gobe sai nayi Miki dukar sa'a".
Rab'ewa nayi a gefen Inna Ina rusar kuka idan nakalli hannuna da shatin bulalar yakwan ta sai na da d'a fasa kara.
Inna ta ce "yo ai yanzu ma kamar sa'ar naka kasamu duba kaga yan da ka da ge kk dukar ta kamar kasami sa'ar naka, wlh Mai sunan Malan saidai kahad'a da ni da ita dukan mu kabuga baka'isa kakuma dukan taba mara kunyar banza Mara kunyar hofi Mai zuciya kamar fad'a wuta".
Kwafa yy ya ce "wlh duk san da tasake shiga min cikin d'aki batare da sallama ko niman izini ba saina b'ab'b'alla ta Kuma daga yauma nasa Miki doka har idan nazo ban yarda nasake ganin kafarki a bokar d'akina ba".
"Inna ta ce "kaji Mata ciwo uban ka yy jinya, ko yy dai sai kun nuna halin Lantai a tare da ku kud'inama da taci sai Allah kawai".
Ya ce "wannan Kuma ke kk Sani ni Ina ruwana".
Yajuya yafita fuuu.
Inna tariko hannu na tazaunar da ni bakin gado ta ce
"Yihakuri kinji ai su sun iya karfin hali ba Lantai suka gado ba....."
Lantana wacce Inna take Kira da Lantai kakar su Ya Saleem ce tagurin uwa tun shekaru talatin da d'ori taci bashin daddawar Inna na d'ari da a shirin Bata biya taba har tarasu kullum idan 'ya'yan Mamie suka tab'ota saita goranta musu Mamie Tasha biyan kud'in ba a dadi haka Abbu hatta Abba da Ummi ma a duk san da tatashi maganar idan suna gurin suna bata kud'in da ya ninka kud'in daddawar ta, Amma bashi zaisa gobe tace tana bin Lantai kud'iba,
Tun Mamie tana da muwa har tacire a bun a ranta.
tun bayan rasuwar Lantai da kwana biyu a ke biyan Inna kud'in har Kuma yanzu sai dai idan 'Ya'yan Mamie basu tab'ota ba.
D'akin sa yakoma yahaye gado yakwan ta duk ransa a jagule Na'ima dake zaune tun d'azu a bakin gado ta haura gadon takwanta a bayan sa tasa hannu tana kokarin tab'ashi yabige hannun ta tareda buga Mata tsawa ya ce "matsamin anan!".
Mamaki yakamata Nan take wani muguwar tsanar Hamdah yadirar Mata a zuciya
Tabbas wanna yarin yar itace silar ruguje Mata burin samun Saleem na wannan Rana,
A ranta take fad'in "ni haka kawai nakejin yarinyar Bata kwan tamin a raiba lallai zan d'au mataki a kan ki!".
Washe gari su Ya Saleem suka bar garin ko sallama basuyi wa Inna ba.
Menene a salin wannan family?
Malan Abdullahi Turaki mazaunin cikin garin Dass ne dake jahar Bauchi'n Yakubu,
yanada matarsa d'aya Mai sunan Aisha da yaransu uku Idris Shu'aibu sai Hauwa'u
Idris wato Abbu shine babba sai me bimasa Su'aibu Abba kenan sai kanwar su gogga Hauwa,
Sun taso cikin so da
kaunar junan su
Sun Sami ilimi in gan tacciya wacce yakaisu ga samun ai
kin gamnati Mai tsoka a yanzu Abba da Abbu suna zaune a cikin garin
Bauchi da nasu iyalan ko wannen su na da mata d'ai-d'ai
Abbu da matarsa Hajiya Maryam wato Mamie suna da yara hud'u Abdallah wanda yaci sunan mahaifin
su Abbu a nakiran sa da Saleem shine babba sai Rafee'at Masa'ud sai autarsu
Nusaiba.
Abba da matarsa Hajiya Fatima 'ya'yansu uku sai da ta haifi biyu suka rasu kafin sauran ukun a yanzu dai
Jaleela itace babba sai Hamdah sai Fauzan.
Family'n suna zaune cikin kwan ciyar hankali da lumana, duk da tarin dukiyar
da suka Tara a cikin gi da d'aya suke rayuwa sabo da kauna da a mincin da ke sakanin su.
Bayan wani lokaci Malan Abdullahi Turaki Allah yakarb'i rayuwar sa family ta girgiza ba kad'an ba
bayan ar ba'in su Abbu sukaso d'auko Inna su mai da ta cikin gari fir taki ta ce subarta a in da tasaba cikin 'yan uwan ta,
Haka suka hakura badun sun soba lokacin da su Abba zasu koma gida sai ya yanke hukuncin bariwa Inna Hamdah Dan tad'ebe Mata kewa tareda nema Mata wacce zata Rika yimata ai yukan gida,
Duk karshen wata suke zuwa duba ta harda Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela da suke gidan maza jensu.
Wanna shine takai taccen labarin family'n.
★★★★★★★★★★★★�
Da sauri nafito da ga cikin kicking rikeda kofin kunun da na da mawa Inna nanufi d'akin ta cikin hanzari Jin tana laf tamin Kira,
a kwance na sameta tanata numfarfashi na iso in da take na ce "Inna ga kunun".
Ta ce "um..uhum yarnan wannan ciwo naga a lama bana kare bane kiramin Idris da Shu'aibu"
kiramun su marmaza".
Tafad'a tana turomin 'yar karamar wayar ta kirar TECNO,
D'aukar wayar nayi najuya baya Ina d'an dariya kasa-kasa Yan da takeyin ne yabani dariya saiwani Nishi take nikuma banga wani ciwon kirki ba.
Lanbar Abbu na danna ringing d'a biyu yad'aga tareda yin sallama na ce "inayini Abbu".
Ya ce "lfy lau Hamdah Ina Inna'r take?".
"Gatanan batada lfy ne tace wai nakira ku".
"Subhanallahi meke da munta?".
"Zazzab'i ne" nafad'a Ina Mika Mata wayar kafin ta karb'a ma tuni Abbu yakashi wayar,namika Mata kunu "inna gashi kitashi Kisha".
Tamike ta karb'i kunun tad'an tab'a.
A b'angaren Abbu Yana kashe wayar numbern family Dr su dake cikin Dass yakira batareda b'ata lokaciba yazo wa Inna da magani.
A wa biyu sakani
saiga su Abbu sun iso,
nafito da shirina nazuwa islamiya naji muryarsu a d'akin Inna na nufi d'akin da sauri ina washe baki
"La Abbu Abba kunzone?".
Nafad'a Ina kuma murmushi Abbu yy "mun iso 'yar Inna yau kina inane Baki taromu tun da ga wajeba"
"Ai Abbu ina Shirin makaranta ne Kuma banji shigowar ku ba".
Ya ce "to maza a je makaran ta ka da ki makara".
Na ce "tom".
Najuya nafita Abba dai komai baice ba sai dariyar da ya bini da shi.
Inna tamike zaune da kyar tana Nishi Abba ya ce "sannu Inna jikin neko?".
Gyara zama tayi tanafad'in "hum Shu'aibu jiki Kam haka za'ayi tafama dashi har Allah yakawo wa'a di yanzu ni babban da muwa ta a rayu wa bai wuce Hamdah ba
Itace kad'ai da muwa ta inata fata kafin Allah yad'au rayuwa ta naga auren ta da idanuna".
Sai tashiga Jan hanci tacigaba da fad'in "ina tunanin wanni hannun namiji Hamdah zata fad'a mazajen yanzu basa da rikon a Mana inasowa
Hamdah wan da zai
riketa da gaskiya da a Mana wan da zaiyi hakuri da Jin bakin ta, a Yan zu kuwa samun hakan
sai wan da yasan zafin maishi".
Gefen zanin ta ta Kama tasharb'e hanci sannan ta kalli su Abba ta ce "kuhad'a Hamdah aure da d'an uwan ta Masa'udu inada tabbacin shi zai riketa da a Mana tunda shi yasan zafin ta".
Abbu ya ce "to shikenan Inna insha Allah kamar Yan da kk fad'a za'a had'asu idan suka kammala karatun su".
"Wani karatun? Idris harsai namutu kenan ni ban yar da ba idan Kuma baso kuke ku nunamin kun fini iko da 'ya'yanku bane".
Abba ya ce "a'a Inna ai damu da 'ya'yan mu duk mallakin kine baki dai fahimci abin da yake nufi bane".
"yo wani irin famimta kuke so nayi ai na famim ceku baso kuke saina mutu tukun kuyi ba".
tafad'a tana kokarin mikewa,
Da sauri Abbu ya ce
"Yihakuri Inna ko gobe kika ce a d'aura auren sai a d'aura Amma gawani shawara".
Jin haka yasa Inna gyara zaman ta
Abbu ya ce "kinga yanzu Masa'ud Yana India sai Nan da shekaru uku zai kammala karatunsa ya da wo idan ya da wo sai a d'aura auren ko ya kk ce Inna?"
Shiru Inna tayi zuwacan ta ce "to shikenan in da rabon nagani da numfashi na to................
Mommyn Twins ce
*🌺HAMDAH🌺*
*NA*
*RASHEEDA S DIRECTOR*
_(Book one)_
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
MARUBUCIYAR👇ðŸ»
*BA ABIN DA BAN GANI BA*
*INA SANE DA HAKA*
*AL'FARMA*
*BAZAWARA CE ITA*
AND NOW👇ðŸ»
*HAMDAH*
🅿�4
Zunbur namike na zauna ganin yadda yafad'o cikin d'akin
Kokarin durowa nake a gadon Dan nagudu yy saurin ruko hannun na yashiga zubamin igiyar caji ihu nashiga zab gawa da iya karfi na Ina tsalle,
Shiko da gewa yy yarika zubamin igiyar cj.
Da sauri Inna ta shigo d'akin har tana had'awa da gudu hannu na da ke rike a hannun sa tashiga ja tana fad'in
"Kai Mai sunan Malan kanka d'aya kuwa saketa me tamaka kk Mata irin wanna duka ha".
Ko sau raran Inna baiyiba yarika shin fid'a min bulalar,
Inna ta dadda ge tashiga saka nin mu ta ce "had'amu ka buga duka"
Tajanyo igiyar cj tad'aura jikin ta ta ce "duke mu Mana Mara kunya gadon Lantai"
Fizge cazar yy Yana huce yanuna ni da hannu ya ce "wlh ban barki ba Allah ya kaimu gobe sai nayi Miki dukar sa'a".
Rab'ewa nayi a gefen Inna Ina rusar kuka idan nakalli hannuna da shatin bulalar yakwan ta sai na da d'a fasa kara.
Inna ta ce "yo ai yanzu ma kamar sa'ar naka kasamu duba kaga yan da ka da ge kk dukar ta kamar kasami sa'ar naka, wlh Mai sunan Malan saidai kahad'a da ni da ita dukan mu kabuga baka'isa kakuma dukan taba mara kunyar banza Mara kunyar hofi Mai zuciya kamar fad'a wuta".
Kwafa yy ya ce "wlh duk san da tasake shiga min cikin d'aki batare da sallama ko niman izini ba saina b'ab'b'alla ta Kuma daga yauma nasa Miki doka har idan nazo ban yarda nasake ganin kafarki a bokar d'akina ba".
"Inna ta ce "kaji Mata ciwo uban ka yy jinya, ko yy dai sai kun nuna halin Lantai a tare da ku kud'inama da taci sai Allah kawai".
Ya ce "wannan Kuma ke kk Sani ni Ina ruwana".
Yajuya yafita fuuu.
Inna tariko hannu na tazaunar da ni bakin gado ta ce
"Yihakuri kinji ai su sun iya karfin hali ba Lantai suka gado ba....."
Lantana wacce Inna take Kira da Lantai kakar su Ya Saleem ce tagurin uwa tun shekaru talatin da d'ori taci bashin daddawar Inna na d'ari da a shirin Bata biya taba har tarasu kullum idan 'ya'yan Mamie suka tab'ota saita goranta musu Mamie Tasha biyan kud'in ba a dadi haka Abbu hatta Abba da Ummi ma a duk san da tatashi maganar idan suna gurin suna bata kud'in da ya ninka kud'in daddawar ta, Amma bashi zaisa gobe tace tana bin Lantai kud'iba,
Tun Mamie tana da muwa har tacire a bun a ranta.
tun bayan rasuwar Lantai da kwana biyu a ke biyan Inna kud'in har Kuma yanzu sai dai idan 'Ya'yan Mamie basu tab'ota ba.
D'akin sa yakoma yahaye gado yakwan ta duk ransa a jagule Na'ima dake zaune tun d'azu a bakin gado ta haura gadon takwanta a bayan sa tasa hannu tana kokarin tab'ashi yabige hannun ta tareda buga Mata tsawa ya ce "matsamin anan!".
Mamaki yakamata Nan take wani muguwar tsanar Hamdah yadirar Mata a zuciya
Tabbas wanna yarin yar itace silar ruguje Mata burin samun Saleem na wannan Rana,
A ranta take fad'in "ni haka kawai nakejin yarinyar Bata kwan tamin a raiba lallai zan d'au mataki a kan ki!".
Washe gari su Ya Saleem suka bar garin ko sallama basuyi wa Inna ba.
Menene a salin wannan family?
Malan Abdullahi Turaki mazaunin cikin garin Dass ne dake jahar Bauchi'n Yakubu,
yanada matarsa d'aya Mai sunan Aisha da yaransu uku Idris Shu'aibu sai Hauwa'u
Idris wato Abbu shine babba sai me bimasa Su'aibu Abba kenan sai kanwar su gogga Hauwa,
Sun taso cikin so da
kaunar junan su
Sun Sami ilimi in gan tacciya wacce yakaisu ga samun ai
kin gamnati Mai tsoka a yanzu Abba da Abbu suna zaune a cikin garin
Bauchi da nasu iyalan ko wannen su na da mata d'ai-d'ai
Abbu da matarsa Hajiya Maryam wato Mamie suna da yara hud'u Abdallah wanda yaci sunan mahaifin
su Abbu a nakiran sa da Saleem shine babba sai Rafee'at Masa'ud sai autarsu
Nusaiba.
Abba da matarsa Hajiya Fatima 'ya'yansu uku sai da ta haifi biyu suka rasu kafin sauran ukun a yanzu dai
Jaleela itace babba sai Hamdah sai Fauzan.
Family'n suna zaune cikin kwan ciyar hankali da lumana, duk da tarin dukiyar
da suka Tara a cikin gi da d'aya suke rayuwa sabo da kauna da a mincin da ke sakanin su.
Bayan wani lokaci Malan Abdullahi Turaki Allah yakarb'i rayuwar sa family ta girgiza ba kad'an ba
bayan ar ba'in su Abbu sukaso d'auko Inna su mai da ta cikin gari fir taki ta ce subarta a in da tasaba cikin 'yan uwan ta,
Haka suka hakura badun sun soba lokacin da su Abba zasu koma gida sai ya yanke hukuncin bariwa Inna Hamdah Dan tad'ebe Mata kewa tareda nema Mata wacce zata Rika yimata ai yukan gida,
Duk karshen wata suke zuwa duba ta harda Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela da suke gidan maza jensu.
Wanna shine takai taccen labarin family'n.
★★★★★★★★★★★★�
Da sauri nafito da ga cikin kicking rikeda kofin kunun da na da mawa Inna nanufi d'akin ta cikin hanzari Jin tana laf tamin Kira,
a kwance na sameta tanata numfarfashi na iso in da take na ce "Inna ga kunun".
Ta ce "um..uhum yarnan wannan ciwo naga a lama bana kare bane kiramin Idris da Shu'aibu"
kiramun su marmaza".
Tafad'a tana turomin 'yar karamar wayar ta kirar TECNO,
D'aukar wayar nayi najuya baya Ina d'an dariya kasa-kasa Yan da takeyin ne yabani dariya saiwani Nishi take nikuma banga wani ciwon kirki ba.
Lanbar Abbu na danna ringing d'a biyu yad'aga tareda yin sallama na ce "inayini Abbu".
Ya ce "lfy lau Hamdah Ina Inna'r take?".
"Gatanan batada lfy ne tace wai nakira ku".
"Subhanallahi meke da munta?".
"Zazzab'i ne" nafad'a Ina Mika Mata wayar kafin ta karb'a ma tuni Abbu yakashi wayar,namika Mata kunu "inna gashi kitashi Kisha".
Tamike ta karb'i kunun tad'an tab'a.
A b'angaren Abbu Yana kashe wayar numbern family Dr su dake cikin Dass yakira batareda b'ata lokaciba yazo wa Inna da magani.
A wa biyu sakani
saiga su Abbu sun iso,
nafito da shirina nazuwa islamiya naji muryarsu a d'akin Inna na nufi d'akin da sauri ina washe baki
"La Abbu Abba kunzone?".
Nafad'a Ina kuma murmushi Abbu yy "mun iso 'yar Inna yau kina inane Baki taromu tun da ga wajeba"
"Ai Abbu ina Shirin makaranta ne Kuma banji shigowar ku ba".
Ya ce "to maza a je makaran ta ka da ki makara".
Na ce "tom".
Najuya nafita Abba dai komai baice ba sai dariyar da ya bini da shi.
Inna tamike zaune da kyar tana Nishi Abba ya ce "sannu Inna jikin neko?".
Gyara zama tayi tanafad'in "hum Shu'aibu jiki Kam haka za'ayi tafama dashi har Allah yakawo wa'a di yanzu ni babban da muwa ta a rayu wa bai wuce Hamdah ba
Itace kad'ai da muwa ta inata fata kafin Allah yad'au rayuwa ta naga auren ta da idanuna".
Sai tashiga Jan hanci tacigaba da fad'in "ina tunanin wanni hannun namiji Hamdah zata fad'a mazajen yanzu basa da rikon a Mana inasowa
Hamdah wan da zai
riketa da gaskiya da a Mana wan da zaiyi hakuri da Jin bakin ta, a Yan zu kuwa samun hakan
sai wan da yasan zafin maishi".
Gefen zanin ta ta Kama tasharb'e hanci sannan ta kalli su Abba ta ce "kuhad'a Hamdah aure da d'an uwan ta Masa'udu inada tabbacin shi zai riketa da a Mana tunda shi yasan zafin ta".
Abbu ya ce "to shikenan Inna insha Allah kamar Yan da kk fad'a za'a had'asu idan suka kammala karatun su".
"Wani karatun? Idris harsai namutu kenan ni ban yar da ba idan Kuma baso kuke ku nunamin kun fini iko da 'ya'yanku bane".
Abba ya ce "a'a Inna ai damu da 'ya'yan mu duk mallakin kine baki dai fahimci abin da yake nufi bane".
"yo wani irin famimta kuke so nayi ai na famim ceku baso kuke saina mutu tukun kuyi ba".
tafad'a tana kokarin mikewa,
Da sauri Abbu ya ce
"Yihakuri Inna ko gobe kika ce a d'aura auren sai a d'aura Amma gawani shawara".
Jin haka yasa Inna gyara zaman ta
Abbu ya ce "kinga yanzu Masa'ud Yana India sai Nan da shekaru uku zai kammala karatunsa ya da wo idan ya da wo sai a d'aura auren ko ya kk ce Inna?"
Shiru Inna tayi zuwacan ta ce "to shikenan in da rabon nagani da numfashi na to................
Mommyn Twins ce
*🌺HAMDAH🌺*
*NA*
*RASHEEDA S DIRECTOR*
_(Book one)_
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
MARUBUCIYAR👇ðŸ»
*BA ABIN DA BAN GANI BA*
*INA SANE DA HAKA*
*AL'FARMA*
*BAZAWARA CE ITA*
AND NOW👇ðŸ»
*HAMDAH*
🅿�4