Sashe 3
Hamdah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Karfe 12:00 muka fito daga aji Ina shiga gida Inna tace nayi maza natub'e nazo nayi shara nasan dai batada lfyr baya bazata iya sun kuyoba, ranar duk wata kiuyata Sai da Inna takure Dan kuwa a kaina tatsaya har Sai da nayi sharar, Ina gamawa naci a binci da sauri nayi Shirin isalamiya natafi tun lokaci zuwa isaliyar Bata yiba,
Gidansu Rabi naje nad'au Kota mukayi lanbun Baba na lambu,a can mukayita wasanmu har Saida mukaji haya niyar d'alibai kafin muka nufi makaran tar
Afilin makaranta tar muka tadda d'alibai,
Bud'e Baki nayi Dan gabad'a namance yauce ranar karb'ar hutun mu, kwata-kwata banji dad'in hutun Nan ba Dan tanan ne kad'ai nake samu nafito nayi wasana haka nakoma gida Raina ajagule.
Ina zuwa kofar gida naga wasu maza su biyo tsaye nazo zan wucesu d'ayan ya ce "am da Allah gidannan Zaki shiga?".
Da kai na'amsa Masa
Ya ce "yauwa kice ana sallama da Saleem". Juyawa nayi zan shige sai d'ayan ya ce "am yasunan ki?"
"na mance saina tanbayo" nafad'a tareda shigewa ciki Ina kunku ni "sun Sani gaba saiwani tanbayo yi sukeyi min sai kace wasu 'yan jaridu toni dasuke cewa nayi musu sallama da Ya Saleem so suke naje Bauchi'n nakira wo musu shine ko me".
Ina sakaina ciki naja natsaya da mmk nake kallon sa ko yaushe yazone oho Yana zaune kan taburma Inna na gefensa kan kujera sai juya invitation card take a hannun ta,
Baki nawashe "la Ya Saleem Ashe kazone shiyasa wad'an can gar da yen sukece na kirawo musu kai"
Da sauri na Isa Inna suke
Nad'au iv Mai d'aukeda sunan Saleem Abdallah and Na'ima, Baki nakuma washewa "la sunan matarka kenan Ya Saleem"
Wani kallo yy min dayasa ni saurin suke bakina,
Inna tace "to Mai sunan Malan madadin kazo da goro karaba wa a bokan ar ziki kazo da wad'an Nan takar dun, yanzu Taya zantu rawa makota ta kardar nan ai sai dai nasai goro na raba musu".
Adakile ya ce "ai dama wanna ba naki bane na jama'an nane"
Yasaka hannu a aljuhu yazaro kud'i yamika mata yad'aura da fad'in "gashi saiki siye goron kiraba wa jama'ar naki"
Da sauri na ce "haba Inna ga abun 'yan gayu kice wani goro ni barima naje gidan su Rabi nanuna mata"
Na a je jakata najuya da sau ri.
"Ke zonan!". A han Kali najuyo nazo d'an nesa da shi hannu yamika min a lamar na ba shi Mika Masa nayi kafin yakar b'a nasake yafad'i kasa najuya cikin tura baki na sallake kafar sa d'aya da ya mikar da shi da sauri Inna ta janye kafar ta ganin namiko kafata nayi bal da jakar makaran ta ta nashige ciki. Inna tabi bayan ta da kallo tana girgiza kai
Yun kurin mikewa yashiga yi Inna ta ce "rabu da ita Mai sunan Malan in dai Hamdah ce bakaga komai ba".
"A rabu da ita kenan tayi a bun da take so waini wanna yarin yar yaushe ne zata gyaru".
Ganin yamike tsaye yasa Inna saurin mike wa
Ta ce "yo Hamdah'n nawa take ai sai hakuri idan tagirma duk wad'an Nan a bubuwan bazata Rika yin suba".
Sun kuyawa yy ya kwashe iv in sa yy gaba Dan yasan idan a kan Hamdah ce komai za a ce bayar da Inna zata yiba.
Uniform in jikina natub'e na shiga bayi,duk kiuya ta ina son wanka sosai kodun nayi wasa da ruwa ina gamawa nafito nasaka Kaya na nufi waje, kamar Inna jira take ta ce na d'au tsintsiya maza nayi shara i'dan nagama Kuma nayi wanke-wanke, kamar na kur ma ihu haka naji.
Tunda dare yy nafara tunanin gofe fa asabar ce bb makaranta gashi an ba da hutun
Islamiya gobe Kam nasan Inna saita kwakulo duk ai kin gidan Nan ta jibgamin.
washegari dasafe inata zuba idon ganin Inna zata shigo shiru yau Kam nasan makara tayi har bacci yad'au keni.
Saida Rana yafito tarr kafin naji motsin ta Jin a lamu zata shigo d'akina sai na yi saurin sauka a gadon nashiga bayi,
Inaji tashigo tayita surutu tafita ina kus na dad'e sosai Sai da nayi wasan ruwa kamar yan da nasaba kafin nafito,
Ta window nale kata nagan ta a kicking,
Hijjab nad'au ka nafito a han Kali nasa kafa zan fita daga cikin parlour sai ganin ta nayi tana kokarin shigo wa "yauwa da ma zanje nataso ki kenan ga wanke-wanke can nahad'a Miki je kiyi".
"Inna kibari sai an Jima Mana nifa sanyi nake ji".
ta ce "wuce da Alla wani sanyi a ke da Zaki ce kinajin sanyi"
Zun b'ura Baki nayi
tawuce gun wanke-wanken na rataye hijjab Ina
a kan igiya nafara wanke-wanke'n Inna sai Karo min wasu
take tana fad'in "kigama maza kiyi shara mace batada
ai kin da ya wuce wannan".
Tana barin gurin da
sauri-sauri nawan ke kwanu kan namike nawan ke kafata, nasau ko da
ga gun wanke-wanken a
han Kali naleka kicking ganin Inna
Bata ciki sai na janyo hijjab Ina natafi cikin sand'a nafice a gidan,
Numfashi nasauke lokacin da nafito kofar gida.
"haba wai mutum bazai hutaba kullum tabi ta ishe shi da wani
maganar wanke-wanke da shara toma ai sai
kin ganni".
Da sauri nad'au hanyar gi dan su Rabi a kofar gi dan su nagan ta rike da roba na ce "Rabi Ina Zaki?"
ta ce "ai kan Mama"
Na ce "nidai lanbun Baba na lanbu zani".
"Muje da ga gurin sai naje wa Mama ai kan ta".
Muka d'au hanyar lanbun.
Da gudu muka shiga cikin lanbun yauma sai da muka faffasa masa tumatur yabamu tiyo muka yita zubawa shukin ruwa duk muka jika jikin mu,
Sai da muka gaji Dan kan mu muka fito muna fita a na Kiran sallah Ido nawaro "nashiga uku yau zan gamu da masifar Inna".
Rabi ta ce "wayyo nikam Mama duka zata min sai da ta ce nayi sauri".
Sauri muka fara yi Rabi tayi hanyar gi dan da Mamar ta ta ai keta, nikuma na Kara sauri,
Ji nayi abun nabin kafata zatona ruwan da na jika zanina ne Sai da naji zubar nashi ya karu ga d'an tsam tsin da nake ji idan cin yoyina suka had'u kamar a bun da ga gun yake sauka,
D'an sassau ta saurin da nake nayi
Na d'an ja zanina sama cak naja natsaya nakuma tattare zanina sama sosai jini nagani nabin kafata jiki nane yakama rawa sai nasaki wani razanannen Kara na tattare zanin da mugun gudu nayi hanyar gi da ina gudun Ina ihu Ina fad'in "wayyo Allah Inna nayi b'ari"
da karfi na tura kofar gi da nashiga a guje Inna na kofar kicking tamike da sauri da gudu nakarasa gun Inna na rirriketa
"Wayyo Allah Inna nayi b'ari wayyo Inna kiga jini Inna nayi b'ari"
Nasaki zanin yafad'i kasa sai na saki Inna nayi cikin parlour dai-dai in da ranar nafito na tadda goggo Hauwa kwan ce lokacin da naji Inna nace wa tayi b'ari nakwan ta narika birgima da ihu Ina fad'in wayyo Allah nayi b'ari.
Da sauri Inna tabiyo bayana tad'agoni "ke Hamdah kanki d'aya kuwa tashi da Alla shashashar banza".
Ta janyo hannu na tashiga da ni d'akin ta
Ban Kuma fasa ihun ba,
Na rirriketa
"Inna Nima kikai ni asibiti wayyo Inna ni dai kikai ni asibiti nayi b'ari".
ta ce "ke Hamdah kinutsu kiji ni girmace yazo Miki irin wanna jinin kowata mace idan takai munzali tanayi wanna jinin shi a ke kirada jinin al'a da ku a islamiyar ku ba'a fad'a mukune?".
Sassau ta kukan nayi "kenan wanna shine jinin haila da malan yake fad'a"
Nayi maganar a rai na, taja hannuna
bayi tashiga da ni ta ce
"cire pant inki ki wan ke jikin ki Sai da taga nafara wanke jikina kafin tafita tadawo rikeda wani pant da wani yankin zani tabani pant in tace nasaka ta nad'e min yankin tagwa da min yan da zan sa, nasaka. ta ce "kisaka dai-dai naje shago nasiyo miki auduga irin Wanda yanzu Mata suke am fani dashi".
Nidai komai ban ce ba zuwa lokacin sai naji duk jikina yy San yi.
Takuma fita takowo min zani nad'au ra natub'e rigar jikina duk nazuba Mata su a cikin bayin nafita,
Natafi d'akina nakwan ta a kan gado na dukun kune guri guda nayi shiru kamar Mara lfy.
Sai da Inna tawan ke kayan kafin tafito Ya Saleem ne yashigo ransa a b'ace Inna ta ce "an shigo ne Mai sunan Malan".
batare da yabata am Saba ya ce "wai ihun me yarin yarnan takewa mutane duk tabi tacikawa mutane kunne".
"Hm wai Hamdah inban da shirme irin nata wai dun girma ya risketa shinefa taketa wannan ihun".
D'an guntun tsaki yaja yajuya yafita "wai mutum yy gudun hayaniya yazonan in ma bai tsiraba"
Yakuma jan tsaki yafita a gidan ma gaba d'aya.
Inna tatura kofa tashigo takaraso tazau na gefe na,nikuwa inanan rakub'e har lokacin haka kawai nakejin wani iri a jikina "Hamdah".
Inna takira sunana Kai nad'ago nakalle ta,
ta ce "kibud'e kunnuwan ki da kyau kijini kinason mutuwa?".
Da sauri nagirgiza Kai cike da jin tso ta ce "to kinga yanzu kin girma a wannan yanayin da kk ciki yanzu idan kika kuskura kk Bari wani namiji yarike hannun ki to shikenan muwa Zakiyi Kuma kafin ki mutu saina Yan kaki da wuka da ganan Kuma shikenan kin mutu,karki yarda wani namiji yarike Koda hannun kine bare har yakaiga tab'a jikin ki Hamdah saina yankaki Kuma ranar Zaki mutu".
Ido na cicciro jikina narawa namike zaune "au mutuwar kk so ko?".
Da sauri nakuma girgiza kaina cikin rawar murya na ce "a'a Inna banaso".
"To duk ran da kk bar wani namiji yatab'a jikin ki ranar Zaki mutu kina jina ko"?.
Kai nashiga gyad'awa ba kakkau tawa.
Inna tamike tafita naja bargo nadukun kune ciki harda kaina nacusa ciki bakaramar tsorata nayi da maganar Inna ba ranar ko parlour ban fita ba.
Gidansu Rabi naje nad'au Kota mukayi lanbun Baba na lambu,a can mukayita wasanmu har Saida mukaji haya niyar d'alibai kafin muka nufi makaran tar
Afilin makaranta tar muka tadda d'alibai,
Bud'e Baki nayi Dan gabad'a namance yauce ranar karb'ar hutun mu, kwata-kwata banji dad'in hutun Nan ba Dan tanan ne kad'ai nake samu nafito nayi wasana haka nakoma gida Raina ajagule.
Ina zuwa kofar gida naga wasu maza su biyo tsaye nazo zan wucesu d'ayan ya ce "am da Allah gidannan Zaki shiga?".
Da kai na'amsa Masa
Ya ce "yauwa kice ana sallama da Saleem". Juyawa nayi zan shige sai d'ayan ya ce "am yasunan ki?"
"na mance saina tanbayo" nafad'a tareda shigewa ciki Ina kunku ni "sun Sani gaba saiwani tanbayo yi sukeyi min sai kace wasu 'yan jaridu toni dasuke cewa nayi musu sallama da Ya Saleem so suke naje Bauchi'n nakira wo musu shine ko me".
Ina sakaina ciki naja natsaya da mmk nake kallon sa ko yaushe yazone oho Yana zaune kan taburma Inna na gefensa kan kujera sai juya invitation card take a hannun ta,
Baki nawashe "la Ya Saleem Ashe kazone shiyasa wad'an can gar da yen sukece na kirawo musu kai"
Da sauri na Isa Inna suke
Nad'au iv Mai d'aukeda sunan Saleem Abdallah and Na'ima, Baki nakuma washewa "la sunan matarka kenan Ya Saleem"
Wani kallo yy min dayasa ni saurin suke bakina,
Inna tace "to Mai sunan Malan madadin kazo da goro karaba wa a bokan ar ziki kazo da wad'an Nan takar dun, yanzu Taya zantu rawa makota ta kardar nan ai sai dai nasai goro na raba musu".
Adakile ya ce "ai dama wanna ba naki bane na jama'an nane"
Yasaka hannu a aljuhu yazaro kud'i yamika mata yad'aura da fad'in "gashi saiki siye goron kiraba wa jama'ar naki"
Da sauri na ce "haba Inna ga abun 'yan gayu kice wani goro ni barima naje gidan su Rabi nanuna mata"
Na a je jakata najuya da sau ri.
"Ke zonan!". A han Kali najuyo nazo d'an nesa da shi hannu yamika min a lamar na ba shi Mika Masa nayi kafin yakar b'a nasake yafad'i kasa najuya cikin tura baki na sallake kafar sa d'aya da ya mikar da shi da sauri Inna ta janye kafar ta ganin namiko kafata nayi bal da jakar makaran ta ta nashige ciki. Inna tabi bayan ta da kallo tana girgiza kai
Yun kurin mikewa yashiga yi Inna ta ce "rabu da ita Mai sunan Malan in dai Hamdah ce bakaga komai ba".
"A rabu da ita kenan tayi a bun da take so waini wanna yarin yar yaushe ne zata gyaru".
Ganin yamike tsaye yasa Inna saurin mike wa
Ta ce "yo Hamdah'n nawa take ai sai hakuri idan tagirma duk wad'an Nan a bubuwan bazata Rika yin suba".
Sun kuyawa yy ya kwashe iv in sa yy gaba Dan yasan idan a kan Hamdah ce komai za a ce bayar da Inna zata yiba.
Uniform in jikina natub'e na shiga bayi,duk kiuya ta ina son wanka sosai kodun nayi wasa da ruwa ina gamawa nafito nasaka Kaya na nufi waje, kamar Inna jira take ta ce na d'au tsintsiya maza nayi shara i'dan nagama Kuma nayi wanke-wanke, kamar na kur ma ihu haka naji.
Tunda dare yy nafara tunanin gofe fa asabar ce bb makaranta gashi an ba da hutun
Islamiya gobe Kam nasan Inna saita kwakulo duk ai kin gidan Nan ta jibgamin.
washegari dasafe inata zuba idon ganin Inna zata shigo shiru yau Kam nasan makara tayi har bacci yad'au keni.
Saida Rana yafito tarr kafin naji motsin ta Jin a lamu zata shigo d'akina sai na yi saurin sauka a gadon nashiga bayi,
Inaji tashigo tayita surutu tafita ina kus na dad'e sosai Sai da nayi wasan ruwa kamar yan da nasaba kafin nafito,
Ta window nale kata nagan ta a kicking,
Hijjab nad'au ka nafito a han Kali nasa kafa zan fita daga cikin parlour sai ganin ta nayi tana kokarin shigo wa "yauwa da ma zanje nataso ki kenan ga wanke-wanke can nahad'a Miki je kiyi".
"Inna kibari sai an Jima Mana nifa sanyi nake ji".
ta ce "wuce da Alla wani sanyi a ke da Zaki ce kinajin sanyi"
Zun b'ura Baki nayi
tawuce gun wanke-wanken na rataye hijjab Ina
a kan igiya nafara wanke-wanke'n Inna sai Karo min wasu
take tana fad'in "kigama maza kiyi shara mace batada
ai kin da ya wuce wannan".
Tana barin gurin da
sauri-sauri nawan ke kwanu kan namike nawan ke kafata, nasau ko da
ga gun wanke-wanken a
han Kali naleka kicking ganin Inna
Bata ciki sai na janyo hijjab Ina natafi cikin sand'a nafice a gidan,
Numfashi nasauke lokacin da nafito kofar gida.
"haba wai mutum bazai hutaba kullum tabi ta ishe shi da wani
maganar wanke-wanke da shara toma ai sai
kin ganni".
Da sauri nad'au hanyar gi dan su Rabi a kofar gi dan su nagan ta rike da roba na ce "Rabi Ina Zaki?"
ta ce "ai kan Mama"
Na ce "nidai lanbun Baba na lanbu zani".
"Muje da ga gurin sai naje wa Mama ai kan ta".
Muka d'au hanyar lanbun.
Da gudu muka shiga cikin lanbun yauma sai da muka faffasa masa tumatur yabamu tiyo muka yita zubawa shukin ruwa duk muka jika jikin mu,
Sai da muka gaji Dan kan mu muka fito muna fita a na Kiran sallah Ido nawaro "nashiga uku yau zan gamu da masifar Inna".
Rabi ta ce "wayyo nikam Mama duka zata min sai da ta ce nayi sauri".
Sauri muka fara yi Rabi tayi hanyar gi dan da Mamar ta ta ai keta, nikuma na Kara sauri,
Ji nayi abun nabin kafata zatona ruwan da na jika zanina ne Sai da naji zubar nashi ya karu ga d'an tsam tsin da nake ji idan cin yoyina suka had'u kamar a bun da ga gun yake sauka,
D'an sassau ta saurin da nake nayi
Na d'an ja zanina sama cak naja natsaya nakuma tattare zanina sama sosai jini nagani nabin kafata jiki nane yakama rawa sai nasaki wani razanannen Kara na tattare zanin da mugun gudu nayi hanyar gi da ina gudun Ina ihu Ina fad'in "wayyo Allah Inna nayi b'ari"
da karfi na tura kofar gi da nashiga a guje Inna na kofar kicking tamike da sauri da gudu nakarasa gun Inna na rirriketa
"Wayyo Allah Inna nayi b'ari wayyo Inna kiga jini Inna nayi b'ari"
Nasaki zanin yafad'i kasa sai na saki Inna nayi cikin parlour dai-dai in da ranar nafito na tadda goggo Hauwa kwan ce lokacin da naji Inna nace wa tayi b'ari nakwan ta narika birgima da ihu Ina fad'in wayyo Allah nayi b'ari.
Da sauri Inna tabiyo bayana tad'agoni "ke Hamdah kanki d'aya kuwa tashi da Alla shashashar banza".
Ta janyo hannu na tashiga da ni d'akin ta
Ban Kuma fasa ihun ba,
Na rirriketa
"Inna Nima kikai ni asibiti wayyo Inna ni dai kikai ni asibiti nayi b'ari".
ta ce "ke Hamdah kinutsu kiji ni girmace yazo Miki irin wanna jinin kowata mace idan takai munzali tanayi wanna jinin shi a ke kirada jinin al'a da ku a islamiyar ku ba'a fad'a mukune?".
Sassau ta kukan nayi "kenan wanna shine jinin haila da malan yake fad'a"
Nayi maganar a rai na, taja hannuna
bayi tashiga da ni ta ce
"cire pant inki ki wan ke jikin ki Sai da taga nafara wanke jikina kafin tafita tadawo rikeda wani pant da wani yankin zani tabani pant in tace nasaka ta nad'e min yankin tagwa da min yan da zan sa, nasaka. ta ce "kisaka dai-dai naje shago nasiyo miki auduga irin Wanda yanzu Mata suke am fani dashi".
Nidai komai ban ce ba zuwa lokacin sai naji duk jikina yy San yi.
Takuma fita takowo min zani nad'au ra natub'e rigar jikina duk nazuba Mata su a cikin bayin nafita,
Natafi d'akina nakwan ta a kan gado na dukun kune guri guda nayi shiru kamar Mara lfy.
Sai da Inna tawan ke kayan kafin tafito Ya Saleem ne yashigo ransa a b'ace Inna ta ce "an shigo ne Mai sunan Malan".
batare da yabata am Saba ya ce "wai ihun me yarin yarnan takewa mutane duk tabi tacikawa mutane kunne".
"Hm wai Hamdah inban da shirme irin nata wai dun girma ya risketa shinefa taketa wannan ihun".
D'an guntun tsaki yaja yajuya yafita "wai mutum yy gudun hayaniya yazonan in ma bai tsiraba"
Yakuma jan tsaki yafita a gidan ma gaba d'aya.
Inna tatura kofa tashigo takaraso tazau na gefe na,nikuwa inanan rakub'e har lokacin haka kawai nakejin wani iri a jikina "Hamdah".
Inna takira sunana Kai nad'ago nakalle ta,
ta ce "kibud'e kunnuwan ki da kyau kijini kinason mutuwa?".
Da sauri nagirgiza Kai cike da jin tso ta ce "to kinga yanzu kin girma a wannan yanayin da kk ciki yanzu idan kika kuskura kk Bari wani namiji yarike hannun ki to shikenan muwa Zakiyi Kuma kafin ki mutu saina Yan kaki da wuka da ganan Kuma shikenan kin mutu,karki yarda wani namiji yarike Koda hannun kine bare har yakaiga tab'a jikin ki Hamdah saina yankaki Kuma ranar Zaki mutu".
Ido na cicciro jikina narawa namike zaune "au mutuwar kk so ko?".
Da sauri nakuma girgiza kaina cikin rawar murya na ce "a'a Inna banaso".
"To duk ran da kk bar wani namiji yatab'a jikin ki ranar Zaki mutu kina jina ko"?.
Kai nashiga gyad'awa ba kakkau tawa.
Inna tamike tafita naja bargo nadukun kune ciki harda kaina nacusa ciki bakaramar tsorata nayi da maganar Inna ba ranar ko parlour ban fita ba.