Sashe 4
Hamdah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tun da ga ranar Konan da kofar gi da bana zuwa,
ganin nake kamar idan nafita wani namiji zai rike hannuna shikenan Inna tayan kani
shikenan Kuma saina mutu,
Makaranta ma na ce bazan jeba
Inna ta ce naje idan dai zan kiyaye maganar ta tofa bazata Yan kani har na mutu ba,
Nan ne nad'an Sami karfin guiwa harnake zuwa makarantar
a na tashi bana tsayuwa ko ina sai a gida,
Ko da muka koma islamiya Rabi tayi-tayi
Dani muje lanbu Baba na lanbu naki
Dan a ce wana ai shima namiji ne,na
gwamma ce na da wo gida nayi wasan
ruwana a bayi.
Yau a ka bamu hutu a makarantar bokon mu hakan kuwa yy dai-dai da saura kwana biyar auren Ya Saleem,
Shiri muka fara yi a na saura kwana biyu muka d'au hanyar Bauchi har kofar gida mota yasau kemu,
a guje nayi cikin gida Ina ihun murna part in Mamie na nufa tunga kofar parlour nake fad'in "Mamie munzu Mamie munzu".
Harna shige ciki ban fasa fad'a ba,da gudu nafad'a kan kafar Mamie da ke zaune kan d'aya da ga cikin kujerun parlour,
Dariya Mamie tayi ta ce "to sannun ku da zuwa".
"Toh 'yar gi dan Inna an bayyano"
Aunty Rafee'at tafad'a tana murmushi namike jikin Mamie nakoma kujerar da Aunty Rafee'at take "la Aunty Rafee'at kema kinzo ne?".
Sai a lokacin na lura da duk family'n mu suna cikin parlour'n har da Ummi na jikin Ummi nakoma sannan nabi kowa na d'ale kijin sa
Sai dari suke suna fad'in 'yar gi Dan Inna kenan.
Da ganan Kuma namike nafita a parlour'n nayi part in Inna Ina shiga naga Ya Saleem zaune kusa da Inna..........
Mommyn Twins ce
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HZBkGl1rPR14UqBIortjnG
*🌺HAMDAH🌺*
*NA*
*RASHEEDA S DIRECTOR*
_(Book one)_
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Free page*
*Labari mai tsada farashi mai sauki É—arin ki-ka 200 yabiya miki-ka bukata turo 200 ta wannan asusun bankin domin mallakar wannan littafin 3170524141*
*Rashida Salihu First bank*
*Ko katin waya na MTN 200 ta wannan Number 08034690723*
*tsiyan nagari mai da kuÉ—i HAMDAH labarine mai tsa da nabaku shi a farashi mai rahusa*👌ðŸ»
🅿�3
Wuce su nayi nashige d'aki da sauri Dan fitsari ce tamatse ni,Ina gamawa nafito Inna kad'ai nagani zaune nakoma part in Mamie nashige cikin 'yan'uwana mukayi ta Hira.
Yau a ka d'aura auren Abdallah Idris Abdallah da amaryar sa Na'ima,
Anyi biki nagani nafad'a amarya ta tare a d'akin ta.
Bayan bikin Ya Saleem da sati biyu muka koma Dass.
Bayan wani lokaci
Abubuwa sun faru da da ma ciki kuwa har da shigata a ji uku a sakandiri
Kwance nake a kan gado dawo wata kenan da ga makaranta Inna tashigo "Hamdah taso kika mawa Fatu ai ki Dan a gama da wuri kafin mai sunan Malan sudawo ka da Kuma su da wo su samu ba'a gamaba a bin ciba" .
Da d'an murnata namike zaune "la Inna su Ya Saleem in sun zone?".
ta ce "E sunzo d'azu shi da matarsa Basu Jima da fitaba kada Kuma su da wo a binci baiyiba zo ki Kama Mata kuyi da sauri".
Namike nabi bayan Inna,
A kicking na iske Fatu na yankan alaiyahu na Kama Mata muka sun kuya ai kin tuwon farar shinkafa miyar ganye mukayi bamu bar kicking in ba sai wajen karfe 6,
D'aki nakoma nafad'a bayi nayi wanka ban fito ba Saida nad'auro alawala Ina gama Kim sawa a na Kiran sallar magriba nagabatar da sallar kafin nafito a parlour na tarar da Inna zaune nawuce naje kicking nazubo a binci
Na da wo kusa da ita.
Da sallama Ya Saleem yashigo parlour'n Na'ima na biye da shi Inna ta ce "mara banku sai yanzu?". "Eh". Ya am sa a takai ce, Baki nawashe "la Aunty Na'ima sannun ku da zuwa" daga ita har Ya Saleem in bawadda ya am sa ni,
Suka karaso suka zauna kan kujera Inna ta dube ni ta ce "ke Hamdah je ki kawo musu a binci".
"sai nayi wan ka tukun"
Ya Saleem
Yafad'a Yana mikewa "Aunty Na'ima kekam nakawo Miki?". Wani irin kallo ta bini dashi sai tamike tana fad'in "No ai Nima bazan iya cin a bincin ba saina wasa ruwa".
Tana gama fad'a tabi bayan Ya Saleem baki natab'e, bazan man ceba ranar da ta tare washe gari nad'au su Nusaiba da Fauzan mukaje gidan irin wannan kallon wula kancin tayi Mana haka Muka da wo gi da, ko idon Ya Saleem in shima bamu gani
ba.
Baki na kuma tab'ewa naci gaba da cin a bin cina
Inna ta ce "gama ki Kai musu a bin cin can d'akin nashi".
"Inna ai sun koshi ne tun da an ce a kawo musu Nan wani wai sai sun yi wan ka wane kwad'i to ai sai suci wankan".
"A'a ki dai Kai musu kawai". Cewar Inna.
Ina gama wa nad'au plt in na mai da shi kicking na da wo parlour "har kin Kai musun?".
Inna tafad'a tana dubana,
"nifa Inna bacci nakeji idan sun gama wan Kan ai zasuzo suci".
Inna ta ce "hungo naki maza wuce muje kk Kai musu".
kicking muka je Inna tad'au a bin cin su da muka shirya cikin tray ta Mika min
"Maza kikai musu Dan tsiya kyace wani suzo suci ke dai bazaki tab'a dai na kiuya ba."
Karb'a nayi Ina zun b'ura Baki ni gaba d'aya idan ai ka yashafi na Ya Saleem ne bason sa nake ba Dan ba'a yimasa gwanin ta na wuce Ina kun kuni Inna takoma ciki.
nanufi d'akin sa dake tacan gefe.
Da sallama nashiga parlour bb kowa ciki sai karar TV da ke tashi a cikin bedroom na Isa na aje tray'n harna juya zan fita na tuno halin sa wata Rana da yazo Inna tasani nakawo Masa a binci
kamar haka nazo ban samesa a parlour ba na a je a bincin natafi washe gari yarika masifa wai haka yakwana baici a bin ciba sai washe garin da yafito yaga a bincin a parlour ranar kad'an yarage ya bigeni Inna ce ta hatanashi.
Na da wo nad'au tray'n naje kofar bedroom in natura kofar batare da sallama ko niman izini ba na kusa kaina ciki.
Ina kusa kaina ciki idanuna yasau
ka Kan Ya Salim zaune bakin gado bb ko Kaya jikin sa
Cak naja na tsaya jikina ne yakama rawa wani irin tsoro Mai tsanani yarufe ni,
na lura baima San da shigo wata ba sabo da karar TV da ya karad'e cikin d'akin
wani irin Kara na kwalla tare da sakin tray in hannu na yafad'i kasa,
baya nashiga yi.
A razane Ya Saleem yad'ago da matukar mamaki yake kallo na babo ko kakkau tawa da sauri yamike tsaye,
Hannu na biyu nasa narufe fuska ta na juya da mugun gudu nafita a d'akin nanufi shashin mu a guje nashiga parlour nawuce Inna nashige d'akina na haye saman gado can kuyar gado nazauna Ina mai da numfashi, da fe kirji na dake dukan uku-uku nayi narufe idanuna da karfe a fili nafurta
"Kai Ya Saleem ko kunya ma baiji ba kato da shi yazauna bb ko kaya...."
A b'an garen Ya Saleem kuwa ido yakurawa kofar har tab'ace wa ganin sa rasa Mai zaiyi ma yy sai ya koma yazau na bakin gadon ya rumtse ida nunsa da karfe tareda dafe kan sa tsananin b'acin Rai had'eda bakin ciki yahad'u yadun kule masa a zuciya.
Jin karar fad'uwar a bu yasa Na'ima da ke wanka cikin bayi fitowa da sauri tana gyara d'aurin towel in kirjin ta,
Bin kulolin da ya sarwatse cikin d'akin tayi da kallo sai Kuma tamai da duban ta kan Ya Saleem da ya da fe kansa Kuma kallon kwanukar tayi sai takuma maida duban ta kan sa
Ta ce "wannan fa?".
Tafad'a tana nuna kular dasuke watse a gun.
Matsowa tayi kusa dashi tashiga tattab'a jikin sa tana cigaba da fad'in "
ko kaji ciwone?".
Bud'e Idanunsa yy Rai b'ace ya ce "wannan banza shashashar yarin yarce Hamdah itace tashigo da tray Inna ta fasashi a gon Dan sabo da sabar ja kanci tashigo d'aki Kai tatse bb ko sallama".
Da sauri Na'ima ta mike tsawon ta tana binsa da kallo ta ce "ban fahim ta ba kana nufin tashigo cikin d'akin Nan a haka ta same Ka?".
tsaki yaja Ya ce "a haka mana".
Da fe kirji tayi ta ce "what tashigo cikin d'akin Nan takan ka zaune haka!
Wata ta ganka bayan ni!".
Rai b'ace yad'ago yazuba mata ido watoma ita ba ma da muwar ta bakin cikin da 'yarnan ta cusa Masa bane ita da muwar ta da ban na kishin ta take,
Ganin kallon da yake yimata yasa ta saurin suke bakin ta,
Yamike tsaye tareda d'aukar jallabiyar sa yazura ganin na kokarin fita yasa ta masowa da sauri kusa da shi tariko hannun sa cikin muryar buka tuwa ta ce "My love Ina Kuma zakaje Amma fa kasan mun Riga da mun shirya komai yanzu kawai fa Kai nake jira."
Juyowa yy yakalle ta saikuma ya janye hannun sa yajuya yaci gaba da tafi yafita a d'akin parlour yaje yazare igiyar caji,
Bin bayan sa tayi tana fad'in
"Haba Saleem katsaya Mana Amma fa idan kayimin haka baka kyauta min ba yakamata a ce ka ban lokaci na ba kafita ba" .
Ko sau raran ta baiyi ba yy waje a bin sa.
ganin nake kamar idan nafita wani namiji zai rike hannuna shikenan Inna tayan kani
shikenan Kuma saina mutu,
Makaranta ma na ce bazan jeba
Inna ta ce naje idan dai zan kiyaye maganar ta tofa bazata Yan kani har na mutu ba,
Nan ne nad'an Sami karfin guiwa harnake zuwa makarantar
a na tashi bana tsayuwa ko ina sai a gida,
Ko da muka koma islamiya Rabi tayi-tayi
Dani muje lanbu Baba na lanbu naki
Dan a ce wana ai shima namiji ne,na
gwamma ce na da wo gida nayi wasan
ruwana a bayi.
Yau a ka bamu hutu a makarantar bokon mu hakan kuwa yy dai-dai da saura kwana biyar auren Ya Saleem,
Shiri muka fara yi a na saura kwana biyu muka d'au hanyar Bauchi har kofar gida mota yasau kemu,
a guje nayi cikin gida Ina ihun murna part in Mamie na nufa tunga kofar parlour nake fad'in "Mamie munzu Mamie munzu".
Harna shige ciki ban fasa fad'a ba,da gudu nafad'a kan kafar Mamie da ke zaune kan d'aya da ga cikin kujerun parlour,
Dariya Mamie tayi ta ce "to sannun ku da zuwa".
"Toh 'yar gi dan Inna an bayyano"
Aunty Rafee'at tafad'a tana murmushi namike jikin Mamie nakoma kujerar da Aunty Rafee'at take "la Aunty Rafee'at kema kinzo ne?".
Sai a lokacin na lura da duk family'n mu suna cikin parlour'n har da Ummi na jikin Ummi nakoma sannan nabi kowa na d'ale kijin sa
Sai dari suke suna fad'in 'yar gi Dan Inna kenan.
Da ganan Kuma namike nafita a parlour'n nayi part in Inna Ina shiga naga Ya Saleem zaune kusa da Inna..........
Mommyn Twins ce
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HZBkGl1rPR14UqBIortjnG
*🌺HAMDAH🌺*
*NA*
*RASHEEDA S DIRECTOR*
_(Book one)_
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Free page*
*Labari mai tsada farashi mai sauki É—arin ki-ka 200 yabiya miki-ka bukata turo 200 ta wannan asusun bankin domin mallakar wannan littafin 3170524141*
*Rashida Salihu First bank*
*Ko katin waya na MTN 200 ta wannan Number 08034690723*
*tsiyan nagari mai da kuÉ—i HAMDAH labarine mai tsa da nabaku shi a farashi mai rahusa*👌ðŸ»
🅿�3
Wuce su nayi nashige d'aki da sauri Dan fitsari ce tamatse ni,Ina gamawa nafito Inna kad'ai nagani zaune nakoma part in Mamie nashige cikin 'yan'uwana mukayi ta Hira.
Yau a ka d'aura auren Abdallah Idris Abdallah da amaryar sa Na'ima,
Anyi biki nagani nafad'a amarya ta tare a d'akin ta.
Bayan bikin Ya Saleem da sati biyu muka koma Dass.
Bayan wani lokaci
Abubuwa sun faru da da ma ciki kuwa har da shigata a ji uku a sakandiri
Kwance nake a kan gado dawo wata kenan da ga makaranta Inna tashigo "Hamdah taso kika mawa Fatu ai ki Dan a gama da wuri kafin mai sunan Malan sudawo ka da Kuma su da wo su samu ba'a gamaba a bin ciba" .
Da d'an murnata namike zaune "la Inna su Ya Saleem in sun zone?".
ta ce "E sunzo d'azu shi da matarsa Basu Jima da fitaba kada Kuma su da wo a binci baiyiba zo ki Kama Mata kuyi da sauri".
Namike nabi bayan Inna,
A kicking na iske Fatu na yankan alaiyahu na Kama Mata muka sun kuya ai kin tuwon farar shinkafa miyar ganye mukayi bamu bar kicking in ba sai wajen karfe 6,
D'aki nakoma nafad'a bayi nayi wanka ban fito ba Saida nad'auro alawala Ina gama Kim sawa a na Kiran sallar magriba nagabatar da sallar kafin nafito a parlour na tarar da Inna zaune nawuce naje kicking nazubo a binci
Na da wo kusa da ita.
Da sallama Ya Saleem yashigo parlour'n Na'ima na biye da shi Inna ta ce "mara banku sai yanzu?". "Eh". Ya am sa a takai ce, Baki nawashe "la Aunty Na'ima sannun ku da zuwa" daga ita har Ya Saleem in bawadda ya am sa ni,
Suka karaso suka zauna kan kujera Inna ta dube ni ta ce "ke Hamdah je ki kawo musu a binci".
"sai nayi wan ka tukun"
Ya Saleem
Yafad'a Yana mikewa "Aunty Na'ima kekam nakawo Miki?". Wani irin kallo ta bini dashi sai tamike tana fad'in "No ai Nima bazan iya cin a bincin ba saina wasa ruwa".
Tana gama fad'a tabi bayan Ya Saleem baki natab'e, bazan man ceba ranar da ta tare washe gari nad'au su Nusaiba da Fauzan mukaje gidan irin wannan kallon wula kancin tayi Mana haka Muka da wo gi da, ko idon Ya Saleem in shima bamu gani
ba.
Baki na kuma tab'ewa naci gaba da cin a bin cina
Inna ta ce "gama ki Kai musu a bin cin can d'akin nashi".
"Inna ai sun koshi ne tun da an ce a kawo musu Nan wani wai sai sun yi wan ka wane kwad'i to ai sai suci wankan".
"A'a ki dai Kai musu kawai". Cewar Inna.
Ina gama wa nad'au plt in na mai da shi kicking na da wo parlour "har kin Kai musun?".
Inna tafad'a tana dubana,
"nifa Inna bacci nakeji idan sun gama wan Kan ai zasuzo suci".
Inna ta ce "hungo naki maza wuce muje kk Kai musu".
kicking muka je Inna tad'au a bin cin su da muka shirya cikin tray ta Mika min
"Maza kikai musu Dan tsiya kyace wani suzo suci ke dai bazaki tab'a dai na kiuya ba."
Karb'a nayi Ina zun b'ura Baki ni gaba d'aya idan ai ka yashafi na Ya Saleem ne bason sa nake ba Dan ba'a yimasa gwanin ta na wuce Ina kun kuni Inna takoma ciki.
nanufi d'akin sa dake tacan gefe.
Da sallama nashiga parlour bb kowa ciki sai karar TV da ke tashi a cikin bedroom na Isa na aje tray'n harna juya zan fita na tuno halin sa wata Rana da yazo Inna tasani nakawo Masa a binci
kamar haka nazo ban samesa a parlour ba na a je a bincin natafi washe gari yarika masifa wai haka yakwana baici a bin ciba sai washe garin da yafito yaga a bincin a parlour ranar kad'an yarage ya bigeni Inna ce ta hatanashi.
Na da wo nad'au tray'n naje kofar bedroom in natura kofar batare da sallama ko niman izini ba na kusa kaina ciki.
Ina kusa kaina ciki idanuna yasau
ka Kan Ya Salim zaune bakin gado bb ko Kaya jikin sa
Cak naja na tsaya jikina ne yakama rawa wani irin tsoro Mai tsanani yarufe ni,
na lura baima San da shigo wata ba sabo da karar TV da ya karad'e cikin d'akin
wani irin Kara na kwalla tare da sakin tray in hannu na yafad'i kasa,
baya nashiga yi.
A razane Ya Saleem yad'ago da matukar mamaki yake kallo na babo ko kakkau tawa da sauri yamike tsaye,
Hannu na biyu nasa narufe fuska ta na juya da mugun gudu nafita a d'akin nanufi shashin mu a guje nashiga parlour nawuce Inna nashige d'akina na haye saman gado can kuyar gado nazauna Ina mai da numfashi, da fe kirji na dake dukan uku-uku nayi narufe idanuna da karfe a fili nafurta
"Kai Ya Saleem ko kunya ma baiji ba kato da shi yazauna bb ko kaya...."
A b'an garen Ya Saleem kuwa ido yakurawa kofar har tab'ace wa ganin sa rasa Mai zaiyi ma yy sai ya koma yazau na bakin gadon ya rumtse ida nunsa da karfe tareda dafe kan sa tsananin b'acin Rai had'eda bakin ciki yahad'u yadun kule masa a zuciya.
Jin karar fad'uwar a bu yasa Na'ima da ke wanka cikin bayi fitowa da sauri tana gyara d'aurin towel in kirjin ta,
Bin kulolin da ya sarwatse cikin d'akin tayi da kallo sai Kuma tamai da duban ta kan Ya Saleem da ya da fe kansa Kuma kallon kwanukar tayi sai takuma maida duban ta kan sa
Ta ce "wannan fa?".
Tafad'a tana nuna kular dasuke watse a gun.
Matsowa tayi kusa dashi tashiga tattab'a jikin sa tana cigaba da fad'in "
ko kaji ciwone?".
Bud'e Idanunsa yy Rai b'ace ya ce "wannan banza shashashar yarin yarce Hamdah itace tashigo da tray Inna ta fasashi a gon Dan sabo da sabar ja kanci tashigo d'aki Kai tatse bb ko sallama".
Da sauri Na'ima ta mike tsawon ta tana binsa da kallo ta ce "ban fahim ta ba kana nufin tashigo cikin d'akin Nan a haka ta same Ka?".
tsaki yaja Ya ce "a haka mana".
Da fe kirji tayi ta ce "what tashigo cikin d'akin Nan takan ka zaune haka!
Wata ta ganka bayan ni!".
Rai b'ace yad'ago yazuba mata ido watoma ita ba ma da muwar ta bakin cikin da 'yarnan ta cusa Masa bane ita da muwar ta da ban na kishin ta take,
Ganin kallon da yake yimata yasa ta saurin suke bakin ta,
Yamike tsaye tareda d'aukar jallabiyar sa yazura ganin na kokarin fita yasa ta masowa da sauri kusa da shi tariko hannun sa cikin muryar buka tuwa ta ce "My love Ina Kuma zakaje Amma fa kasan mun Riga da mun shirya komai yanzu kawai fa Kai nake jira."
Juyowa yy yakalle ta saikuma ya janye hannun sa yajuya yaci gaba da tafi yafita a d'akin parlour yaje yazare igiyar caji,
Bin bayan sa tayi tana fad'in
"Haba Saleem katsaya Mana Amma fa idan kayimin haka baka kyauta min ba yakamata a ce ka ban lokaci na ba kafita ba" .
Ko sau raran ta baiyi ba yy waje a bin sa.