Sashe 1
Hamdah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
[6/1, 3:39 PM] Rasheeda S Director: *🌺HAMDAH🌺*
*NA*
*RASHEEDA S DIRECTOR*
_(Book one)_
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Free page*
*Labari mai tsada farashi mai sauki É—arin ki-ka 200 yabiya miki-ka bukata*
*Turo 200 ta wannan asusun bankin 3170524141*
*Rashida Salihu First bank*
*Ko katin waya na MTN 200 ta wannan Number 08034690723*
*tsiyan nagari mai da kuÉ—i HAMDAH labarine mai tsa da na baku shi a farashi mai rahusa👌ðŸ»*
🅿�1
Karar tsayuwar mota danaji ne yasani saurin wanke kunfar sabulun Dana goga a fuska ta,namike dasauri na Kama jikin karfen window'n bayi nad'ale saman toilet naleka,
karar murna nayi harda d'an tsallena kad'an yarage kafata tawuce cikin toilet,
Naduru da sauri nad'au soso nafara wanke jikina da sauri-sauri wani gunma baisamuba nad'au langar ruwan najuye a jikina dasauri naja zanina nad'aura nafita a bayin hijjab nasaka nafita waje da gudu,
a kofar parlour mukayi Karo da Aunty Rafee'at salle natuma nad'ale jikin ta natukui kuyeta ina fad'in "oyoyo Aunty Rafee'at"
"Ummi dake biye da ita ta ce "ke saketa yadata zakiyi"
Sauka nayi ajikin Aunty Rafee'at nad'ale jikin Ummi "oyoyo Ummi na"
nafad'a Ina dad'a d'alewa jikin ta,
Ummi ta ce "ni da Alla sakeni Sam baki da hankali".
Ganin su Abba da Abbu da Mamie da Aunty Jaleela Ya Masa'ud Nusaiba Fauzan da nayi ne yasani sakin Ummi nayi gurinsu a guje nashe ge cikin su kowa Sai da nad'ale jikinsa harda Fauzan da Nusaiba Sai da na rungumesu muka fad'i kasa, Aunty Rafee'at ce tad'agoni a kansu tana dariya tare da fad'in "Kai Hamdah ai Zaki karyasu kefa bakida girma saina jiki
ko yaushe Zakiyi girman gaskiya oho"
washe baki nayi nace "ai Abba yace saura kad'an nakara girma sai a mai da ni gi da a kawo wa Inna wata kinga yanzu nakusa zama katuwa kamar ke da Aunty Jaleela".
Aunty Jaleela ta harareni ta karasa cikin parlourn tazauna tuni su Ummi sun zazzauna Ina rikeda hannun Aunty Rafee'at muka Isa muka zauna, Ya Masa'ud ya ce "ai kuwa saura kad'an kikamo Jaleela 'yargidan Inna"
Dariya nakuma tunsurewa da shi nace "da gaske Ya Masa'ud?"
Yace "sosai ma"
Aunty Jaleela tace "zamu Sami masala da kai Masa'ud i'dan kasa yarinyar Nan tarai Nani".
Tafad'a tare da gimse fuska Ya Masa'ud kuwa 'yar karamar dariya yy yace "to da nawa kk fi Hamdah'n"
Mamei tace "Kai Masa'ud zaka fara niman ta ko tun amota kk neman ta da sokana kaid'in danawa kagirme tan"
Masa'ud yace "haba Ammi karkisa ma taji dad'i ta da d'a d'aukar kanta wata babba, yarinya shekara shabiyar nabaki dan haka kidaina d'aukar kanki wata babba"
Aunty Rafee'at ta ce "kafad'i kwanakin da ka Bata da kanka kwana shabiyar ba"
Ya ce "Allah Aunty Rafee'at kinga wannan yarinyar ko gyanbo Yabata lfy sabo da tsabar son girman ta in da itace gaba da ni narantse da kullum d'aukar bulala za'tayi tace zatarika yimin duka"
"Yanzuma kayi abun dukan Mana kaga ko bazan ma hukun ciba" Jaleela tafad'a"
Inna ta ce "to jarababbu masu ganin hanjin juna kun iso ba"
Ya Masa'ud ya ce "Eh mun iso Inna'r korafi"
Inna tace Kai Masa'udu kafita a'ido yo shed'anan ci zaka yimin ja'irin yaro kawai"
"Wlh mutum koyayi marmarin yazo yagan kima da zaran yazo da masifa Zaki karb'e shi garama nakoma inda nafito"
Masa'ud yafad'a Yana kokarin mike wa, Inna ta ce "maza ad'au hanya"
Ya ce "ba'inda zani tunda bakisan yadda mukayi muka had'a kud'i da Abdullahi muka gina gidannan ba ganin gari kawai zanyi nadawo nabaje"
Abba ya ce "Kai Masa'ud kaci kaniyar ka uwar tamu kk fad'awa haka"
Ya Masa'ud yy dariya tare da fad'in "Abba wannan tsohuwar tafiye mita daga zuwan mutum koruwa Bata bashiba tafara balbaleshi,garama naje waje abina"
Yafita Yana dariya.
Inna ta ce "yara sai iya bakin magana tun da kuka kwaso Lantai kunshiga uku kud'inama da tamutu dashi Dan siya hargi da tazo takarb'i daddawata girma da arziki harna murtala shida na'ai'ka barb'a tayab'a min banzan magana".
Murmushi Mamie tayi tareda girgiza kai zuwa nannan lokacin Bata da muwa da duk abin da Inna zatace a kan mahaifiyar ta tun kimanin shekaru talatin da suka wuce Inna take nanata wannan maganar harkuma yau Bata fasaba tun tana damuwa harta cire abun aranta.
Abbu najin Inna tafara wannan maganar saiya zaro kud'i a aljuhun sa yamikawa Inna yace "Inna ga kud'in daddawar taki"
Karb'ar kud'in tayi tawurgashi gefen kujerar datake Kai tace "yo anrigada an kuntatawa maishi".
Bb dai Wanda yatan ka Mata.
Bayan gaishe gaishe da ya gudana Hira yabiyo baya,
Ni dai bakina yaki rufuwa sabo da murnar ganin iyayena da 'yan'uwana Ina like a jikin Aunty Rafee'at Dan munfi shiri da ita Aunty Jaleela Kam takame can gefe sai lasar waya take idan nayi magana ta harareni waini nafiye magana Niko namurgud'a mata Baki dan bama shiri da'ita,
Sai da lokacin sallah yy kafin su Abba da Abbu suka fita,
Aunty Rafee'at ta ce "Hamdah zomuje d'akinki nayi sallah a can ina dai bb datti"
dariya nayi na ce "habadai Aunty Rafee'at ai kullum saina gyara d'akina harfa turare nake sawa ko yanzuma muje kiji kamshi"
Najanyo hannun ta
Muka shige d'akin Aunty Rafee'at tace "ah lallai Kam 'yargidan Inna ta'iya gyara"
Dariya nakumayi cikeda Jin dad'in yabawar da Aunty Rafee'at tayimin,
Bayan munyi sallah muka zauna bakin gado Na ce "Aunty Rafee'at wannan zuwan Kam kwana zakuyi ko"
tace "a'a yau zamu koma" b'ata Rai nayi naturo Baki gaba na ce "yanzu tafiya zakuyi to Nima saina biku"
Tace "a'a kibari sai lokacin bikin Ya Salim saikuje da Inna"
Nabud'i Baki zanyi magana sai Aunty Jaleela tashigo tawuce tashiga bayi tayi alawala tafito tahaura kan sallaya.
A can parlour bayan dawowar su Abba daga masallaci a parlour suka tadda Inna su Ummi da Mamie Nusaiba Fauzan kuwa suna d'akin ba'i dake Nan cikin parlourn,su Abbu suka zauna sunad'an tab'a Hira,
Abba yanisa ya ce "Inna adad'a sa Ido a kan Hamdah da kyau kinga yanzu tanakan tasowa Dole akara sanya Mata Ido"
Inna tace "yo kana nufin kace tarbiyya ce ban iyaba ko me? ba Hamdah ba Kai kanka Nan ni na tarbiyan tar dakai"
Abbu ya ce "a'a Inna ba abin da yake nufiba kenan"
Ta ce "to banason iyashegin banza da hofi tarbiyyar danake baiwa yarinyar Nan ko ku baku Isa kubata irin shiba"
Hakuri suka shiga baiwa mahai fiyar tasu harsaida sukaga ta sauko.
Bayan sallar la'asar suka fito domin komawa gi da kamar yadda duk karshen wata suke tattaro iyalen su suzo suwuni wa Inna da yamma sukoma.
Harsai da naga tashinsu kafin nakoma ciki.
Yau lahadi
damisalin karfe 1 narana aka tashemu a islamiya
muka fito da ga cikin makaran tar wata lambun tumaturi da ke gefen makarantar muka nufa aguje Rabi nafad'in "yaukam ni zanfara ban ruwannan tunda ke jiya kk fara"
Na ce "ai baki isaba, Baba na lambu ni zaka fara bani tiyon"
Dai-dai Nan muka shiga cikin lanbun tasaman tumaturin mukarika bi duk muka tattake tumaturin.
Cikin hanzari dattijon dake ban ruwa wa kayan lanbun sa yajuyo kafin yy wata magana tuni muka wafce tiyon da ke hannu sa inaja Rabi naja na ce "garama kisake Dan wlh ni zan fara"
Ganin yadda muketa faffasa masa tumatur yasa Baba na lambu kwatar tiyon da sauri a hannun mu ya ce "ke Rabi'atu barta tafara yau gobe ke Zaki fara"
tsalle nayi ina murna na nad'e hijjab Ina natattareshi narayata shi tabaya na nad'e kafar wando na,
Baba na lambu yamika min tiyo narika bin layi layi inayiwa kayan lambun banruwa inayi Ina d'an salle sabo da hakan bakaramin burgeni yakeba ko agida ne idan naje wanka saina b'ata lokaci Ina wasa da ruwa kafin nayi wankan.
Sai da nazaga d'an madai-daici lanbun tas da ruwa kafin nazo namika Mata tiyon inayima dariya nariga ta.
Itama takarba kamar yadda nazaga lanbun itama Sai da tazaga shi kafin tazo tamikawa Baba na lambu tiyon sa,
Ya ce "to maza a yi gida Kuma saigobe".
Mukace to muka fita tayi hanyar gidan su Nima nayi hanyar namu gi dan,
Tunda nad'au hanyar gi dan nafara Jin kirjina yafara bugawa Dan nasan yanzu karfe 3 tayi mu da aka tashemu tun karfe 1,a bakin get natsaya naleko kaina can nahango Fatu tsaye tana shanya kan igiya da sauri nashigo ganina yasa Fatu bud'e Baki za'tayi maga nayi saurin d'aura hannu na kan baki na nayi Mata alama da tayi shiru
Na karaso in da take
Cikin kasa da murya nace "Fatu Inna tana d'akine ko waje?"
Ta ce "tana d'aki"
Da sauri nawuce ta nanufi kofar da zai sadani da cikin gi dan nanma Sai da naleka natab batar da Bata tsakar gi dan kafin nashiga cikin sand'a, nashige cikin parlour dasauri nashiga d'akina.
Numfashi nasauke Allah yasoni yau da Inna taga shigowa ta da ta taramin jama'a,
Natub'e hajjab Ina nashiga bayi alawala nayi nafito nagabatar da sallar azahar Ina idarwa ko takan abinci banbiba nahaye gado narufe idanuna, nayi hakanne sabo da idan Inna tashigo tayi zaton tuntuni nadawo,har bansan sanda bacci yad'aukeni ba.
*NA*
*RASHEEDA S DIRECTOR*
_(Book one)_
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Free page*
*Labari mai tsada farashi mai sauki É—arin ki-ka 200 yabiya miki-ka bukata*
*Turo 200 ta wannan asusun bankin 3170524141*
*Rashida Salihu First bank*
*Ko katin waya na MTN 200 ta wannan Number 08034690723*
*tsiyan nagari mai da kuÉ—i HAMDAH labarine mai tsa da na baku shi a farashi mai rahusa👌ðŸ»*
🅿�1
Karar tsayuwar mota danaji ne yasani saurin wanke kunfar sabulun Dana goga a fuska ta,namike dasauri na Kama jikin karfen window'n bayi nad'ale saman toilet naleka,
karar murna nayi harda d'an tsallena kad'an yarage kafata tawuce cikin toilet,
Naduru da sauri nad'au soso nafara wanke jikina da sauri-sauri wani gunma baisamuba nad'au langar ruwan najuye a jikina dasauri naja zanina nad'aura nafita a bayin hijjab nasaka nafita waje da gudu,
a kofar parlour mukayi Karo da Aunty Rafee'at salle natuma nad'ale jikin ta natukui kuyeta ina fad'in "oyoyo Aunty Rafee'at"
"Ummi dake biye da ita ta ce "ke saketa yadata zakiyi"
Sauka nayi ajikin Aunty Rafee'at nad'ale jikin Ummi "oyoyo Ummi na"
nafad'a Ina dad'a d'alewa jikin ta,
Ummi ta ce "ni da Alla sakeni Sam baki da hankali".
Ganin su Abba da Abbu da Mamie da Aunty Jaleela Ya Masa'ud Nusaiba Fauzan da nayi ne yasani sakin Ummi nayi gurinsu a guje nashe ge cikin su kowa Sai da nad'ale jikinsa harda Fauzan da Nusaiba Sai da na rungumesu muka fad'i kasa, Aunty Rafee'at ce tad'agoni a kansu tana dariya tare da fad'in "Kai Hamdah ai Zaki karyasu kefa bakida girma saina jiki
ko yaushe Zakiyi girman gaskiya oho"
washe baki nayi nace "ai Abba yace saura kad'an nakara girma sai a mai da ni gi da a kawo wa Inna wata kinga yanzu nakusa zama katuwa kamar ke da Aunty Jaleela".
Aunty Jaleela ta harareni ta karasa cikin parlourn tazauna tuni su Ummi sun zazzauna Ina rikeda hannun Aunty Rafee'at muka Isa muka zauna, Ya Masa'ud ya ce "ai kuwa saura kad'an kikamo Jaleela 'yargidan Inna"
Dariya nakuma tunsurewa da shi nace "da gaske Ya Masa'ud?"
Yace "sosai ma"
Aunty Jaleela tace "zamu Sami masala da kai Masa'ud i'dan kasa yarinyar Nan tarai Nani".
Tafad'a tare da gimse fuska Ya Masa'ud kuwa 'yar karamar dariya yy yace "to da nawa kk fi Hamdah'n"
Mamei tace "Kai Masa'ud zaka fara niman ta ko tun amota kk neman ta da sokana kaid'in danawa kagirme tan"
Masa'ud yace "haba Ammi karkisa ma taji dad'i ta da d'a d'aukar kanta wata babba, yarinya shekara shabiyar nabaki dan haka kidaina d'aukar kanki wata babba"
Aunty Rafee'at ta ce "kafad'i kwanakin da ka Bata da kanka kwana shabiyar ba"
Ya ce "Allah Aunty Rafee'at kinga wannan yarinyar ko gyanbo Yabata lfy sabo da tsabar son girman ta in da itace gaba da ni narantse da kullum d'aukar bulala za'tayi tace zatarika yimin duka"
"Yanzuma kayi abun dukan Mana kaga ko bazan ma hukun ciba" Jaleela tafad'a"
Inna ta ce "to jarababbu masu ganin hanjin juna kun iso ba"
Ya Masa'ud ya ce "Eh mun iso Inna'r korafi"
Inna tace Kai Masa'udu kafita a'ido yo shed'anan ci zaka yimin ja'irin yaro kawai"
"Wlh mutum koyayi marmarin yazo yagan kima da zaran yazo da masifa Zaki karb'e shi garama nakoma inda nafito"
Masa'ud yafad'a Yana kokarin mike wa, Inna ta ce "maza ad'au hanya"
Ya ce "ba'inda zani tunda bakisan yadda mukayi muka had'a kud'i da Abdullahi muka gina gidannan ba ganin gari kawai zanyi nadawo nabaje"
Abba ya ce "Kai Masa'ud kaci kaniyar ka uwar tamu kk fad'awa haka"
Ya Masa'ud yy dariya tare da fad'in "Abba wannan tsohuwar tafiye mita daga zuwan mutum koruwa Bata bashiba tafara balbaleshi,garama naje waje abina"
Yafita Yana dariya.
Inna ta ce "yara sai iya bakin magana tun da kuka kwaso Lantai kunshiga uku kud'inama da tamutu dashi Dan siya hargi da tazo takarb'i daddawata girma da arziki harna murtala shida na'ai'ka barb'a tayab'a min banzan magana".
Murmushi Mamie tayi tareda girgiza kai zuwa nannan lokacin Bata da muwa da duk abin da Inna zatace a kan mahaifiyar ta tun kimanin shekaru talatin da suka wuce Inna take nanata wannan maganar harkuma yau Bata fasaba tun tana damuwa harta cire abun aranta.
Abbu najin Inna tafara wannan maganar saiya zaro kud'i a aljuhun sa yamikawa Inna yace "Inna ga kud'in daddawar taki"
Karb'ar kud'in tayi tawurgashi gefen kujerar datake Kai tace "yo anrigada an kuntatawa maishi".
Bb dai Wanda yatan ka Mata.
Bayan gaishe gaishe da ya gudana Hira yabiyo baya,
Ni dai bakina yaki rufuwa sabo da murnar ganin iyayena da 'yan'uwana Ina like a jikin Aunty Rafee'at Dan munfi shiri da ita Aunty Jaleela Kam takame can gefe sai lasar waya take idan nayi magana ta harareni waini nafiye magana Niko namurgud'a mata Baki dan bama shiri da'ita,
Sai da lokacin sallah yy kafin su Abba da Abbu suka fita,
Aunty Rafee'at ta ce "Hamdah zomuje d'akinki nayi sallah a can ina dai bb datti"
dariya nayi na ce "habadai Aunty Rafee'at ai kullum saina gyara d'akina harfa turare nake sawa ko yanzuma muje kiji kamshi"
Najanyo hannun ta
Muka shige d'akin Aunty Rafee'at tace "ah lallai Kam 'yargidan Inna ta'iya gyara"
Dariya nakumayi cikeda Jin dad'in yabawar da Aunty Rafee'at tayimin,
Bayan munyi sallah muka zauna bakin gado Na ce "Aunty Rafee'at wannan zuwan Kam kwana zakuyi ko"
tace "a'a yau zamu koma" b'ata Rai nayi naturo Baki gaba na ce "yanzu tafiya zakuyi to Nima saina biku"
Tace "a'a kibari sai lokacin bikin Ya Salim saikuje da Inna"
Nabud'i Baki zanyi magana sai Aunty Jaleela tashigo tawuce tashiga bayi tayi alawala tafito tahaura kan sallaya.
A can parlour bayan dawowar su Abba daga masallaci a parlour suka tadda Inna su Ummi da Mamie Nusaiba Fauzan kuwa suna d'akin ba'i dake Nan cikin parlourn,su Abbu suka zauna sunad'an tab'a Hira,
Abba yanisa ya ce "Inna adad'a sa Ido a kan Hamdah da kyau kinga yanzu tanakan tasowa Dole akara sanya Mata Ido"
Inna tace "yo kana nufin kace tarbiyya ce ban iyaba ko me? ba Hamdah ba Kai kanka Nan ni na tarbiyan tar dakai"
Abbu ya ce "a'a Inna ba abin da yake nufiba kenan"
Ta ce "to banason iyashegin banza da hofi tarbiyyar danake baiwa yarinyar Nan ko ku baku Isa kubata irin shiba"
Hakuri suka shiga baiwa mahai fiyar tasu harsaida sukaga ta sauko.
Bayan sallar la'asar suka fito domin komawa gi da kamar yadda duk karshen wata suke tattaro iyalen su suzo suwuni wa Inna da yamma sukoma.
Harsai da naga tashinsu kafin nakoma ciki.
Yau lahadi
damisalin karfe 1 narana aka tashemu a islamiya
muka fito da ga cikin makaran tar wata lambun tumaturi da ke gefen makarantar muka nufa aguje Rabi nafad'in "yaukam ni zanfara ban ruwannan tunda ke jiya kk fara"
Na ce "ai baki isaba, Baba na lambu ni zaka fara bani tiyon"
Dai-dai Nan muka shiga cikin lanbun tasaman tumaturin mukarika bi duk muka tattake tumaturin.
Cikin hanzari dattijon dake ban ruwa wa kayan lanbun sa yajuyo kafin yy wata magana tuni muka wafce tiyon da ke hannu sa inaja Rabi naja na ce "garama kisake Dan wlh ni zan fara"
Ganin yadda muketa faffasa masa tumatur yasa Baba na lambu kwatar tiyon da sauri a hannun mu ya ce "ke Rabi'atu barta tafara yau gobe ke Zaki fara"
tsalle nayi ina murna na nad'e hijjab Ina natattareshi narayata shi tabaya na nad'e kafar wando na,
Baba na lambu yamika min tiyo narika bin layi layi inayiwa kayan lambun banruwa inayi Ina d'an salle sabo da hakan bakaramin burgeni yakeba ko agida ne idan naje wanka saina b'ata lokaci Ina wasa da ruwa kafin nayi wankan.
Sai da nazaga d'an madai-daici lanbun tas da ruwa kafin nazo namika Mata tiyon inayima dariya nariga ta.
Itama takarba kamar yadda nazaga lanbun itama Sai da tazaga shi kafin tazo tamikawa Baba na lambu tiyon sa,
Ya ce "to maza a yi gida Kuma saigobe".
Mukace to muka fita tayi hanyar gidan su Nima nayi hanyar namu gi dan,
Tunda nad'au hanyar gi dan nafara Jin kirjina yafara bugawa Dan nasan yanzu karfe 3 tayi mu da aka tashemu tun karfe 1,a bakin get natsaya naleko kaina can nahango Fatu tsaye tana shanya kan igiya da sauri nashigo ganina yasa Fatu bud'e Baki za'tayi maga nayi saurin d'aura hannu na kan baki na nayi Mata alama da tayi shiru
Na karaso in da take
Cikin kasa da murya nace "Fatu Inna tana d'akine ko waje?"
Ta ce "tana d'aki"
Da sauri nawuce ta nanufi kofar da zai sadani da cikin gi dan nanma Sai da naleka natab batar da Bata tsakar gi dan kafin nashiga cikin sand'a, nashige cikin parlour dasauri nashiga d'akina.
Numfashi nasauke Allah yasoni yau da Inna taga shigowa ta da ta taramin jama'a,
Natub'e hajjab Ina nashiga bayi alawala nayi nafito nagabatar da sallar azahar Ina idarwa ko takan abinci banbiba nahaye gado narufe idanuna, nayi hakanne sabo da idan Inna tashigo tayi zaton tuntuni nadawo,har bansan sanda bacci yad'aukeni ba.