Sashe 71
Bin Abinda Zuciya Ke So Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Fkat dinshi yaje ya shiga sauko da akwatinan shi dan baya iya ja da maganan Ummi jiyama he regard it as kaddara ce kawai, ahankali yashiga hada kayan shi na amfani barin ma takardun shi yana tunani yagama gidan tass amma dayake aiki yatasashi agaba baibi takan zubama gidan furnitures ba, message ne ya shigo wayanshi, ajiye kaya a akwatin yayi yadau wayar, ganin message daga Abba ne yasa yabude.
_"Assalamu Alaykum Son, I will really like to see you in person inkasamu chance maybe koda anjima ne I ka dawo daga aiki, sai secondary, akwai interior company danai contacting dan kayan dakin Rahima, they called sunaso suzo suyi taking measurement din dakunan dan yau zasu fara kawo kaya, I don't know how you will go about it thanks_
Dan jim yayi dan baiwani so Abba ya wahalar da kanshi shizaisa komi besides bawai auren dindindin bane yarinyar dazai rabuda ita, reply kawai yama Abba da address din gidan dan baisan mezaiyiba, hada kayanshi yayi daga bayama Mu'az ya shigo yatasashi suka hada tsaf a akwatuna guda hudu tsaf sanan ya shiga wanka agurguje yazo ya shirya cikin uniform Mu'az sai kallonshi yake, yana gamawa yatasashi suka gunguro kayan yasaka a Boot sanan ya shiga mota yatafi, hawaye Mu'az ya share na bakin ciki.
Wuraren karfe goma Mummy ta shigo gidan, parking tayi tafito taci gayu sosai har wata yar kiba yakara tasa wata dog uwar atampa dayasha stone work, jakanta tadauka sanan ta kwalama gateman kira tace "ya shigo da sauran kayan inya fito daga bayi" dan cewa yayi yana bayi tai ciki, sallama tayi ta shiga falonsu babu kowa sai su Siddiqa dake kallo suna ganinta duk suka tashi da gudu. "oyoyo Mummy, Mummy ya sunan ina tsaraba?" dariya tayi ganinsu tace "yanzu mai gadi zai shigo muku da tsaraba....." kasa karasa maganan tayi sabida jakunkunan goro da sweet data gani ta kalli yaran tace "wayan chan goron da sweet na miye?" Luba tace "na Abba ne jiya da daddare yabama mai gadi yakawo ciki, yacewai saikin dawo zai fadi mana goodnews din" da sauri Mummy tace "good news, what could possibly be this goodnews" ta kallesu tace "ina baban naku yake" "yana study room" jakanta tabawa Zeena tace "kaimin daki bari naje wajenshi naji wani news ne" juyawa tayi tai kofa zata fita kenan saiga Abba zai shigo murmushi tayi tadawo baya tace "Abban su ai wajenka zani, naga goro yara suncemin goodnews ne wai kace saina dawo zaka fada" shigowa dakin Abba yayi tareda kana hannun Mummy ya zaunar da ita kan kujera yace "ku zazzauna kuji" washe baki Abba yayi farin ciki kaman zai zuba ruwa akasa yasha, ya kalli goron sanan ya kalli Mummy yace "kinsan goron waye?" da sauri Mummy itama ta washe baki ganin yanda Abba ke murmushi tace "saika fadi" cikeda murna Abba yace "goron daurin auren yarki ce" cikin rashin ganekan zancen Mummy tace "daurin auren y'ata, wace y'ata?" da sauri yace "Rahima" dawani irin sauri Mummy tace "Rahima! Rahima Auta na, ita kama aure?" washe baki Baffa yayi yace "jiya tadawo ai itada Sameer yamaida ta rehab, so around 9 nadare aka daura auren" yay maganan yana chusa hannu acikin aljihu yaciro wasu kudade sababbi ya ijiye kan jikinta yace "ga sadakin ta nan dubu dari da hamsin" faduwa gaban Mummy yashigayi sosai da sosai jin ya ambato Sameer, ahankali bakinta har rawa yake tace "Abban su wa.....w....waka aurama Auta?" wani hadadden smile Abba yasaki mai sauti yace "you will not believe it, this calm, natsastsen yaron mai hankali Sameer dakika sani shiya aureta" wani dry saliva Mummy tahadiye tana kallon fuskan Abba da babu komi aciki sai farin ciki bakinta narawa sosai tace "wa......wani.....Sameer Alhaji?" da sauri Abba yace "sai ance kinfara tsufa kidinga fadama mutane me yarinya ce, lieutenant Sameer Simran Sameer dinne baki sani ba, Sameer na aurama Rahima" wani irin faduwa gaban Mummy yayi wani irin abu taji suna tasomata hakan yasa ta lumshe ido tareda sa hannu tadafe kanta tana kokarin dannewa, ganin yanda tayi yasa Abba yace "wat is it Wifey?" kaman jira take tawani ma Abba ihun da batasan ta iya irinnshi ba tace "for God sake don't call me Wifey Abban su because is being long you stop treating me as such, ka tashi kadaumin yarinya dasai ranan nan nasamu da kyar kafadi mini cewa kauye ka kaita inda bazata iya dawowa ba, sai yanzu kuma kana gayamin ka aurar min dda iya, Alhaji are you trying to show me niba mahaifiyar Rahima bane saisa kake yanke decision akanta without letting me know eh? Because I think I left this house yesterday in the morning amma har akai komi bakasan yakamata ka kira ka sanar dani ba, Alhaji karasa wabda zaka aurama Auta sai Sameer wanan tuzurun duka duka shekarun Rahima nawa? Ina zata iya zama dashi ko kake yakashe ta?" hannu Abba yasa zai jawota yace "calmdowm wife" da sauri su Siddiqa suka tashi suka fita daga dakin sukai dakinsu.
Abba yace "don't be paranoid, this is such a good news da yakamata ma we should throw a party, Sameer is a good man you know, mu godewa Allah tasami miji haka kinga yanzu hankalinmu zai kwanta munsan zai natsar da ita and discipline her above all we know she's in a safer hands koba hakaba" sharr hawaye suka zubo daga idanun Mummy tace "celebrate, Alhaji kaci we should celebrate? Kadau yar jinjirar yarmu kabama tsoho ne I will celebrate, yaushe Auta zata iya daukanshi, ka aurama yarinya tosho abokin babanta sa'an kane fa" murmushi Abba yayi yace "Sameer dan 39 ne sa'a na? Kinfara tsufa wifey, banda hakama yau kananun yara suka fara auran tsofaffi su zauna lpy kijisu shiru, I think all this maganganun dakike yi aren't necessary" cikin fushi Mummy tace "Alhaji Rahima fa a cikinshi take iya tsayinta, mesa ba zaka aura mata wani ba ko cikin yayan abokanen kane sai Sameer eh, wanan katoton tuzurun yaro jiki kaman basamude....." ganin tanata surutai yasa Abba kawai ya karkada kai yace "I need to run some errand anjima nadawo zan baki wasu kudi dazakiyi ma Rahiman hidima, aure anriga an daura ki dauka haka Allah ya kaddara, saina dawo" yadau car key shi dake kan center table yafita binshi da kallo Mummy tayi kafin tafashe dawani irin kuka, bata taba sanin zata dawo gida ta tarar da wanan bakin news dinba kaman zata mutu takeji, zuciyanta yay mata daci da zafi, Rahima ta auri wanda takeso wlh bazata yardaba, ita Rahima harta isa tai kishi da ita inaaa!
57....
Fashewa da kuka Mummy tayi taci kuka harta godema Allah, ranan haka tawuni cikin kunci da bakin ciki, gawani kishin jaraba dake cinta kaman zata hadiyi zuciya tamutu, hatta y'ay'anta kasa gane kanta sukayi. Wanan kenan.
_"Assalamu Alaykum Son, I will really like to see you in person inkasamu chance maybe koda anjima ne I ka dawo daga aiki, sai secondary, akwai interior company danai contacting dan kayan dakin Rahima, they called sunaso suzo suyi taking measurement din dakunan dan yau zasu fara kawo kaya, I don't know how you will go about it thanks_
Dan jim yayi dan baiwani so Abba ya wahalar da kanshi shizaisa komi besides bawai auren dindindin bane yarinyar dazai rabuda ita, reply kawai yama Abba da address din gidan dan baisan mezaiyiba, hada kayanshi yayi daga bayama Mu'az ya shigo yatasashi suka hada tsaf a akwatuna guda hudu tsaf sanan ya shiga wanka agurguje yazo ya shirya cikin uniform Mu'az sai kallonshi yake, yana gamawa yatasashi suka gunguro kayan yasaka a Boot sanan ya shiga mota yatafi, hawaye Mu'az ya share na bakin ciki.
Wuraren karfe goma Mummy ta shigo gidan, parking tayi tafito taci gayu sosai har wata yar kiba yakara tasa wata dog uwar atampa dayasha stone work, jakanta tadauka sanan ta kwalama gateman kira tace "ya shigo da sauran kayan inya fito daga bayi" dan cewa yayi yana bayi tai ciki, sallama tayi ta shiga falonsu babu kowa sai su Siddiqa dake kallo suna ganinta duk suka tashi da gudu. "oyoyo Mummy, Mummy ya sunan ina tsaraba?" dariya tayi ganinsu tace "yanzu mai gadi zai shigo muku da tsaraba....." kasa karasa maganan tayi sabida jakunkunan goro da sweet data gani ta kalli yaran tace "wayan chan goron da sweet na miye?" Luba tace "na Abba ne jiya da daddare yabama mai gadi yakawo ciki, yacewai saikin dawo zai fadi mana goodnews din" da sauri Mummy tace "good news, what could possibly be this goodnews" ta kallesu tace "ina baban naku yake" "yana study room" jakanta tabawa Zeena tace "kaimin daki bari naje wajenshi naji wani news ne" juyawa tayi tai kofa zata fita kenan saiga Abba zai shigo murmushi tayi tadawo baya tace "Abban su ai wajenka zani, naga goro yara suncemin goodnews ne wai kace saina dawo zaka fada" shigowa dakin Abba yayi tareda kana hannun Mummy ya zaunar da ita kan kujera yace "ku zazzauna kuji" washe baki Abba yayi farin ciki kaman zai zuba ruwa akasa yasha, ya kalli goron sanan ya kalli Mummy yace "kinsan goron waye?" da sauri Mummy itama ta washe baki ganin yanda Abba ke murmushi tace "saika fadi" cikeda murna Abba yace "goron daurin auren yarki ce" cikin rashin ganekan zancen Mummy tace "daurin auren y'ata, wace y'ata?" da sauri yace "Rahima" dawani irin sauri Mummy tace "Rahima! Rahima Auta na, ita kama aure?" washe baki Baffa yayi yace "jiya tadawo ai itada Sameer yamaida ta rehab, so around 9 nadare aka daura auren" yay maganan yana chusa hannu acikin aljihu yaciro wasu kudade sababbi ya ijiye kan jikinta yace "ga sadakin ta nan dubu dari da hamsin" faduwa gaban Mummy yashigayi sosai da sosai jin ya ambato Sameer, ahankali bakinta har rawa yake tace "Abban su wa.....w....waka aurama Auta?" wani hadadden smile Abba yasaki mai sauti yace "you will not believe it, this calm, natsastsen yaron mai hankali Sameer dakika sani shiya aureta" wani dry saliva Mummy tahadiye tana kallon fuskan Abba da babu komi aciki sai farin ciki bakinta narawa sosai tace "wa......wani.....Sameer Alhaji?" da sauri Abba yace "sai ance kinfara tsufa kidinga fadama mutane me yarinya ce, lieutenant Sameer Simran Sameer dinne baki sani ba, Sameer na aurama Rahima" wani irin faduwa gaban Mummy yayi wani irin abu taji suna tasomata hakan yasa ta lumshe ido tareda sa hannu tadafe kanta tana kokarin dannewa, ganin yanda tayi yasa Abba yace "wat is it Wifey?" kaman jira take tawani ma Abba ihun da batasan ta iya irinnshi ba tace "for God sake don't call me Wifey Abban su because is being long you stop treating me as such, ka tashi kadaumin yarinya dasai ranan nan nasamu da kyar kafadi mini cewa kauye ka kaita inda bazata iya dawowa ba, sai yanzu kuma kana gayamin ka aurar min dda iya, Alhaji are you trying to show me niba mahaifiyar Rahima bane saisa kake yanke decision akanta without letting me know eh? Because I think I left this house yesterday in the morning amma har akai komi bakasan yakamata ka kira ka sanar dani ba, Alhaji karasa wabda zaka aurama Auta sai Sameer wanan tuzurun duka duka shekarun Rahima nawa? Ina zata iya zama dashi ko kake yakashe ta?" hannu Abba yasa zai jawota yace "calmdowm wife" da sauri su Siddiqa suka tashi suka fita daga dakin sukai dakinsu.
Abba yace "don't be paranoid, this is such a good news da yakamata ma we should throw a party, Sameer is a good man you know, mu godewa Allah tasami miji haka kinga yanzu hankalinmu zai kwanta munsan zai natsar da ita and discipline her above all we know she's in a safer hands koba hakaba" sharr hawaye suka zubo daga idanun Mummy tace "celebrate, Alhaji kaci we should celebrate? Kadau yar jinjirar yarmu kabama tsoho ne I will celebrate, yaushe Auta zata iya daukanshi, ka aurama yarinya tosho abokin babanta sa'an kane fa" murmushi Abba yayi yace "Sameer dan 39 ne sa'a na? Kinfara tsufa wifey, banda hakama yau kananun yara suka fara auran tsofaffi su zauna lpy kijisu shiru, I think all this maganganun dakike yi aren't necessary" cikin fushi Mummy tace "Alhaji Rahima fa a cikinshi take iya tsayinta, mesa ba zaka aura mata wani ba ko cikin yayan abokanen kane sai Sameer eh, wanan katoton tuzurun yaro jiki kaman basamude....." ganin tanata surutai yasa Abba kawai ya karkada kai yace "I need to run some errand anjima nadawo zan baki wasu kudi dazakiyi ma Rahiman hidima, aure anriga an daura ki dauka haka Allah ya kaddara, saina dawo" yadau car key shi dake kan center table yafita binshi da kallo Mummy tayi kafin tafashe dawani irin kuka, bata taba sanin zata dawo gida ta tarar da wanan bakin news dinba kaman zata mutu takeji, zuciyanta yay mata daci da zafi, Rahima ta auri wanda takeso wlh bazata yardaba, ita Rahima harta isa tai kishi da ita inaaa!
57....
Fashewa da kuka Mummy tayi taci kuka harta godema Allah, ranan haka tawuni cikin kunci da bakin ciki, gawani kishin jaraba dake cinta kaman zata hadiyi zuciya tamutu, hatta y'ay'anta kasa gane kanta sukayi. Wanan kenan.