Sashe 57
Bin Abinda Zuciya Ke So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_Abuja_
Wuraren karfe uku na rana Sameer yay parking motarshi a tsakar gidansu Rahima yana kallon motan Abban dayagani a pake tai mugun datti ga chabalbali ajikinta kota ina tsabagen wahalar hanya dataasha, kananun kayane yau ajikinshi, wani black boot din sojoji akafanshi sai dogon Jean blue daidai kibanshi dawata faran bodyhug riga namaza mai v neck daya kamashi bam ya fito da shape dinshi sosai sai kamshi yake bazawa, sai earpod a kunnenshi na dama na iPhone guda daya, knocking kofar nasu yayi da sauri aka bude kofar Mummy ce da idanunta sukai jajir cikin yanayin damuwa tace "yauwa Sameer kazo, come inside please" ta matsamai tabashi hanya, shiga yayi batare daya cire takalminshi ba Mummy ta maida kofar ta rufe su Siddiqa dake zaune a falo duk suka gaidashi ya amsa musu anatse as usual, Mummy ta shiga gaba tace "muje nakaika dakinshi" da gangan take wani kaudi tana tafiya tana murguda ass, Sameer baima san tanayi ba dan agogon hannunshi yake dubawa akwai abinda zaiyi by 4, har zuwa dakin Abba ta bude kofa Abba na zaune akasa sanye da jallabiyar dake jikinshi tun najiya yayi wani iri kana ganinshi kaga wanda ke cikin damuwa, cikin fushi Mummy tace "gashinan Sameer, I told him tun jiya daya fita kake kiran wayarshi daya bari agida, Sameer talk to him, in as much as I am concern nasan Rehab Centre nanne best place for autana bansan ina yakaimin itaba, I've been talking to him tunda yadawo dazu yaki amsani yay shiru tun jiya daya fita da Rahima da kayanta a akwati sai yanzu nake ganinshi, babansu baitaba batamin rai irin na yau ba wlh bazan yardaba, Koran min y'a yayi? For Godsake Rahima is 20, Alhaji babu yanda za'ayi Allah yabaka yara bai jarabce ka akan guda ba karyane, kowani family nada nashi if namu Rahima ne bazamu rungumi kaddaran mu fawalama Allah ba ka dauki yarinya ka kaita wani wuri? Ina kaita, ina ka kaimin yarinya eh?" ganin yanda Mummy keta bambami Abba har lokacin kanshi na kasa yasa Sameer ya kalli Mummy yace "please can you excuse us Mama" cikin fushi Mummy tace "why not amma anjima zan dawo, inhar kunaso hankalina ya kwanta a fadamin inda y'ata take am going to go get my babygirl" tajuya tafice tareda rufo musu kofa tana goge hawayen daya zubo mata daga idanu, karasowa inda Abba yake zaune Sameer yayi shima ya zauna a gabanshi tareda kiran sunanshi. "Abba" dagokai shima Abba yayi ya kallai yace "Son" ahankali Sameer yace "ina kakai Rahima?" dan shiru Abba yayi kafin ahankali yace "chan wani kauye ne rugan fulani haka a gombe, wani ma'aikacina mai kulanmin da gidan gona ta dan garin ne shine nakaita wajen matar shi da taimako shi nace tarike min ita for 6 month" shiru Sameer yayi yana kallon Abba harya gama sanan yace "Ya sunan kauyen?" ahankali Abba yace "kauyen nada sunane, ko gwamnati batasan dasuba, kauyene in the middle of daji, kaman asalinsu fulani ne haka dasuka zo daga wata kasa saisuka yada zango haka awajen sai kawai suka cigaba da rayuwa suna hayayyafa sukai creating a small community kokuma nace small town awurin sabida shukoki da kayan ganye da ragunan su zasuna ci, kauyen ba wuta, ba ruwa, ba services bama susan da wayaba few of them ne sukasan akwai birni, many of them suna aikin blacksmith, akwai makera dakuma masu kiwo" shiru Sameer yayi yana kallonshi da ace Abba mutum ne sa'anshi da wlh fadan dazaimai yanaga harda hot slap zai bashi, anatse yace "Abba kasan Rahima is a girl child right?" gyadamai kai Abba yayi cikeda ciwo yace "yakakeso nayi da Rahima Sameer? Meban mataba dan tadena shaye shaye? Ankaita Rehab ta gudu ba gwara na kaita kauyen da bamasu da shago balle tai tunanin zuwa siyan kayan shaye shayen ba, kauyen da by fire by force zata hakura da shaye shayen" cikin dan fushi kadan Sameer yace "da kaga tadawo ta gudo why didn't you wait for me to come? By all look kasan Rahima can never escape dat place alone, naje rehab centre naga ta inda suka fita Rahima bamata da tsawon dazata kai fence dinan balle hartai tsalle ta dirka kasa, she was lured into doing that, da taimalon wasu ta gudu, and based on my investigation su sukai offering zasu gudu da ita, dan all nurses sunce bata magana da kowa, Rahima was doing just fine at the rehab centre tai 3weeks receiving appropriate care and treatment, da kaga ta gudo you should have call me koka jirani nazo na maida ta, escape happen ka dauketa ka kaita kauye believing kauyen daka kaita zaisa tahakura da shaye shaye Abba kasan me shaye shaye kuwa?" yay maganan batare dawani tsoro ba dan Abba needs to here this yace "saida treatment dakuma taimakon Allah ake iya barin shaye shaye gabaki dayanta ba kauyeba koma ina kakai Rahima in ba'ai wasaba she will find her self crippling back to the shaye shaye life, ba'ama mace tarbiya haka koma menene the least you could do data dawo dasaika kaita wani rehab din tunda tagudo daga wanan bawai ka kaita chan wani kauye ba da bata san kowaba bata saba da rayuwansu chan ba, she will feel depress, lonely and sad and trust me this 3 things zasu iyama life dinta more harm than good" cikin wani irin yanayi na ciwo Abba kaman zai fashe da kuka yace "ya kake so nayi eh? Ya kakeson inyi Sameer? Rahima zata samin ciwon zuciya, Narasa yanda zanyi da Rahima bansan lokacin data fara shaye shayeba I feel hurt Sameer, zuciyana na ciwo duk in natuna y'ata na shaye shaye, Rahima is so addicted to drugs cus she came back drunk, wlh da ace tanada mai sonta ba yan iskan chan su Chris ba I don't mind she is just 20 ko yayyinta basuyi aureba da wlh na aurar da ita tuni hankalina ya kwanta, me Rahima take son zama da rayuwanta? Dont you see me Sameer na tsufa yau lafiya gobe ciwo, idan namutu, idan mu iyayen ta muka mutu ya rayuwanta zai kasance?, I know my decision was tough but Rahima needs something like that zata natsu trust me by fire by force saitai 6 month dinan ta galabaita, ta wahala tasan cewa nan gidansu a cikin Rahama take, ka barta Sameer she will be fine muma ai mun wahala fin haka kafin dadi yazo" dan matse baki Sameer yayi ranshi ba dadi yanada matsalan mugun zuciya kuma baiso ya zuciya dan ihu zaihau yima Abba yana gaggayamai magana saisa ahankali yace "to Allah yasa sanadin shiryuwanta kenan, bari naje zan koma office" ahankali Abba yace "nagode Sameer Allah maka albarka" ahankali Sameer yace Ameen yawuce yafita, bude kofa yayi azabure Mummy da tuntuni take jikin kofan tana sauraron maganan su tana murmushi tajuya taji tafiya bata zaci fitowa za'ayiba, tsayawa Sameer yayi chak yana kallon yanda Mummy tajuya da sauri tabude kofar dakinta ta shiga ta mayar ta rufe karasa fitowa yayi yay hanyar fita su Siddiqa har lokacin suna falo atare duk suka cemai "sai anjima Yaya Sameer" gyadamusu kai yayi batare dayace komiba yawuce yafita ya shiga motarshi yayi office.
*****
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsapp number na 07012181461, you can also send MTN card_
_Bayan kwana goma sha daya!_
Duk wanda zaiga Rahima saiya mata kuka ta rame tazaftare, crock dinta na Rehab harya barke dudda yana sawunmata amma ya barbarke, har lokacin dan batada wani wanda zata sa Abba baisaka mata takalma a akwati ba, cikin eleven days dinan sau biyu kadai tai wanka tun jikinta na danko hartazo tasoma sabawa dan bata iya ruwa ba koda suna yara in Mummy takaisu swimming pool saidai su Siddiqa suyi amma ita batayi, kuma bata iya wanka da ruwan sanyi ba, duk in tayi wanka da ruwan sanyi sai jikinta yamata kaikayi sosai kafin daga baya yazo yadena saisa ma ba tasake yin wankan ba, duka yaran garin basu cemata itama bata cemusu hakama mutanen garin, dazaran gari yawaye zatabi Maccido sutafi kiwo dan bata iya zama agidan, tunda tazo bataci wani abinci mai suna abinci ba saidai tasha nono da Maccido ke taso mata, saikuma in sunzo wuce irin su bishiyan mangwaro, cashew ya katso mata tasha ta koshi, tarame sosai farinta bau yakode sai uban pink lips kaman tasha fa janbaki da dogon hancinta dashi kadai yarage a fuskanta, ko kadan batada natsuwa saisa wani zubin kosuna cikin yawon kiwo saidai Maccido yaga tasami gefe ta zauna tana kuka kuka sosai her heart is craving, zataso tasha abubuwan nan kodan ya mantar da ita bakin cikin datake ciki, shima cikeda damuwa zaizo yazauna agefenta ya lallasheta yay yay da ita tagayamai meke sata kuka taki haka zai samu tahakura su tashi su cigaba da kiwon, tun tana kyankyanin shan jan ruwan garin ganin kishi na neman kasheta yasa tahakura tafarasha. Suna shiri da Maccido fiyeda misali amma duk idan tafara maganan Wadugaga sarkin garin cemata yake subar maganan ita ba yar garin bace bazata ganeba hakan yasa tahakura tama denamai maganan.
Yauma kaman kullum sunyi kiwo sun gaji, ga wani mahaukacin ciwon kai datakeji kaman kanta zai rabe biyu hakan yasa ta kalli Maccido dake zaune gefenta yana bare mata gyada dafaffiyar dayasai mata tace "zanyi wanka Maccido" dan juyowa yayi ya kalli fuskarta chan yace "shawara gareki, kijira ni anan bari naje nasamo botiki da zani saikiyi wankan muna komawa gida sai nabaki maganin shawara kisha kan zai dena miki ciwo kinji" gyadamai kai tayi ahankali hawaye na cika idanunta, tashi yayi da sauri yahau gudu yabar wajen, binshi tai da kallo taji hawaye ya zubo mata jibi yanda duk yadamu akanta amma yan uwanta duk basa sonta mutum dayane mai sonta Mummy kuma Abba yarabata da ita tasan inda ace Mummy tasan ankawota nan da wlh saitazo ta dauketa, kuka ta dingayi har bacci yay awon gaba da ita awurin bishiyan.
_duk wacce ta karanta batare data biyaba Allah ya isa_
Wuraren karfe uku na rana Sameer yay parking motarshi a tsakar gidansu Rahima yana kallon motan Abban dayagani a pake tai mugun datti ga chabalbali ajikinta kota ina tsabagen wahalar hanya dataasha, kananun kayane yau ajikinshi, wani black boot din sojoji akafanshi sai dogon Jean blue daidai kibanshi dawata faran bodyhug riga namaza mai v neck daya kamashi bam ya fito da shape dinshi sosai sai kamshi yake bazawa, sai earpod a kunnenshi na dama na iPhone guda daya, knocking kofar nasu yayi da sauri aka bude kofar Mummy ce da idanunta sukai jajir cikin yanayin damuwa tace "yauwa Sameer kazo, come inside please" ta matsamai tabashi hanya, shiga yayi batare daya cire takalminshi ba Mummy ta maida kofar ta rufe su Siddiqa dake zaune a falo duk suka gaidashi ya amsa musu anatse as usual, Mummy ta shiga gaba tace "muje nakaika dakinshi" da gangan take wani kaudi tana tafiya tana murguda ass, Sameer baima san tanayi ba dan agogon hannunshi yake dubawa akwai abinda zaiyi by 4, har zuwa dakin Abba ta bude kofa Abba na zaune akasa sanye da jallabiyar dake jikinshi tun najiya yayi wani iri kana ganinshi kaga wanda ke cikin damuwa, cikin fushi Mummy tace "gashinan Sameer, I told him tun jiya daya fita kake kiran wayarshi daya bari agida, Sameer talk to him, in as much as I am concern nasan Rehab Centre nanne best place for autana bansan ina yakaimin itaba, I've been talking to him tunda yadawo dazu yaki amsani yay shiru tun jiya daya fita da Rahima da kayanta a akwati sai yanzu nake ganinshi, babansu baitaba batamin rai irin na yau ba wlh bazan yardaba, Koran min y'a yayi? For Godsake Rahima is 20, Alhaji babu yanda za'ayi Allah yabaka yara bai jarabce ka akan guda ba karyane, kowani family nada nashi if namu Rahima ne bazamu rungumi kaddaran mu fawalama Allah ba ka dauki yarinya ka kaita wani wuri? Ina kaita, ina ka kaimin yarinya eh?" ganin yanda Mummy keta bambami Abba har lokacin kanshi na kasa yasa Sameer ya kalli Mummy yace "please can you excuse us Mama" cikin fushi Mummy tace "why not amma anjima zan dawo, inhar kunaso hankalina ya kwanta a fadamin inda y'ata take am going to go get my babygirl" tajuya tafice tareda rufo musu kofa tana goge hawayen daya zubo mata daga idanu, karasowa inda Abba yake zaune Sameer yayi shima ya zauna a gabanshi tareda kiran sunanshi. "Abba" dagokai shima Abba yayi ya kallai yace "Son" ahankali Sameer yace "ina kakai Rahima?" dan shiru Abba yayi kafin ahankali yace "chan wani kauye ne rugan fulani haka a gombe, wani ma'aikacina mai kulanmin da gidan gona ta dan garin ne shine nakaita wajen matar shi da taimako shi nace tarike min ita for 6 month" shiru Sameer yayi yana kallon Abba harya gama sanan yace "Ya sunan kauyen?" ahankali Abba yace "kauyen nada sunane, ko gwamnati batasan dasuba, kauyene in the middle of daji, kaman asalinsu fulani ne haka dasuka zo daga wata kasa saisuka yada zango haka awajen sai kawai suka cigaba da rayuwa suna hayayyafa sukai creating a small community kokuma nace small town awurin sabida shukoki da kayan ganye da ragunan su zasuna ci, kauyen ba wuta, ba ruwa, ba services bama susan da wayaba few of them ne sukasan akwai birni, many of them suna aikin blacksmith, akwai makera dakuma masu kiwo" shiru Sameer yayi yana kallonshi da ace Abba mutum ne sa'anshi da wlh fadan dazaimai yanaga harda hot slap zai bashi, anatse yace "Abba kasan Rahima is a girl child right?" gyadamai kai Abba yayi cikeda ciwo yace "yakakeso nayi da Rahima Sameer? Meban mataba dan tadena shaye shaye? Ankaita Rehab ta gudu ba gwara na kaita kauyen da bamasu da shago balle tai tunanin zuwa siyan kayan shaye shayen ba, kauyen da by fire by force zata hakura da shaye shayen" cikin dan fushi kadan Sameer yace "da kaga tadawo ta gudo why didn't you wait for me to come? By all look kasan Rahima can never escape dat place alone, naje rehab centre naga ta inda suka fita Rahima bamata da tsawon dazata kai fence dinan balle hartai tsalle ta dirka kasa, she was lured into doing that, da taimalon wasu ta gudu, and based on my investigation su sukai offering zasu gudu da ita, dan all nurses sunce bata magana da kowa, Rahima was doing just fine at the rehab centre tai 3weeks receiving appropriate care and treatment, da kaga ta gudo you should have call me koka jirani nazo na maida ta, escape happen ka dauketa ka kaita kauye believing kauyen daka kaita zaisa tahakura da shaye shaye Abba kasan me shaye shaye kuwa?" yay maganan batare dawani tsoro ba dan Abba needs to here this yace "saida treatment dakuma taimakon Allah ake iya barin shaye shaye gabaki dayanta ba kauyeba koma ina kakai Rahima in ba'ai wasaba she will find her self crippling back to the shaye shaye life, ba'ama mace tarbiya haka koma menene the least you could do data dawo dasaika kaita wani rehab din tunda tagudo daga wanan bawai ka kaita chan wani kauye ba da bata san kowaba bata saba da rayuwansu chan ba, she will feel depress, lonely and sad and trust me this 3 things zasu iyama life dinta more harm than good" cikin wani irin yanayi na ciwo Abba kaman zai fashe da kuka yace "ya kake so nayi eh? Ya kakeson inyi Sameer? Rahima zata samin ciwon zuciya, Narasa yanda zanyi da Rahima bansan lokacin data fara shaye shayeba I feel hurt Sameer, zuciyana na ciwo duk in natuna y'ata na shaye shaye, Rahima is so addicted to drugs cus she came back drunk, wlh da ace tanada mai sonta ba yan iskan chan su Chris ba I don't mind she is just 20 ko yayyinta basuyi aureba da wlh na aurar da ita tuni hankalina ya kwanta, me Rahima take son zama da rayuwanta? Dont you see me Sameer na tsufa yau lafiya gobe ciwo, idan namutu, idan mu iyayen ta muka mutu ya rayuwanta zai kasance?, I know my decision was tough but Rahima needs something like that zata natsu trust me by fire by force saitai 6 month dinan ta galabaita, ta wahala tasan cewa nan gidansu a cikin Rahama take, ka barta Sameer she will be fine muma ai mun wahala fin haka kafin dadi yazo" dan matse baki Sameer yayi ranshi ba dadi yanada matsalan mugun zuciya kuma baiso ya zuciya dan ihu zaihau yima Abba yana gaggayamai magana saisa ahankali yace "to Allah yasa sanadin shiryuwanta kenan, bari naje zan koma office" ahankali Abba yace "nagode Sameer Allah maka albarka" ahankali Sameer yace Ameen yawuce yafita, bude kofa yayi azabure Mummy da tuntuni take jikin kofan tana sauraron maganan su tana murmushi tajuya taji tafiya bata zaci fitowa za'ayiba, tsayawa Sameer yayi chak yana kallon yanda Mummy tajuya da sauri tabude kofar dakinta ta shiga ta mayar ta rufe karasa fitowa yayi yay hanyar fita su Siddiqa har lokacin suna falo atare duk suka cemai "sai anjima Yaya Sameer" gyadamusu kai yayi batare dayace komiba yawuce yafita ya shiga motarshi yayi office.
*****
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsapp number na 07012181461, you can also send MTN card_
_Bayan kwana goma sha daya!_
Duk wanda zaiga Rahima saiya mata kuka ta rame tazaftare, crock dinta na Rehab harya barke dudda yana sawunmata amma ya barbarke, har lokacin dan batada wani wanda zata sa Abba baisaka mata takalma a akwati ba, cikin eleven days dinan sau biyu kadai tai wanka tun jikinta na danko hartazo tasoma sabawa dan bata iya ruwa ba koda suna yara in Mummy takaisu swimming pool saidai su Siddiqa suyi amma ita batayi, kuma bata iya wanka da ruwan sanyi ba, duk in tayi wanka da ruwan sanyi sai jikinta yamata kaikayi sosai kafin daga baya yazo yadena saisa ma ba tasake yin wankan ba, duka yaran garin basu cemata itama bata cemusu hakama mutanen garin, dazaran gari yawaye zatabi Maccido sutafi kiwo dan bata iya zama agidan, tunda tazo bataci wani abinci mai suna abinci ba saidai tasha nono da Maccido ke taso mata, saikuma in sunzo wuce irin su bishiyan mangwaro, cashew ya katso mata tasha ta koshi, tarame sosai farinta bau yakode sai uban pink lips kaman tasha fa janbaki da dogon hancinta dashi kadai yarage a fuskanta, ko kadan batada natsuwa saisa wani zubin kosuna cikin yawon kiwo saidai Maccido yaga tasami gefe ta zauna tana kuka kuka sosai her heart is craving, zataso tasha abubuwan nan kodan ya mantar da ita bakin cikin datake ciki, shima cikeda damuwa zaizo yazauna agefenta ya lallasheta yay yay da ita tagayamai meke sata kuka taki haka zai samu tahakura su tashi su cigaba da kiwon, tun tana kyankyanin shan jan ruwan garin ganin kishi na neman kasheta yasa tahakura tafarasha. Suna shiri da Maccido fiyeda misali amma duk idan tafara maganan Wadugaga sarkin garin cemata yake subar maganan ita ba yar garin bace bazata ganeba hakan yasa tahakura tama denamai maganan.
Yauma kaman kullum sunyi kiwo sun gaji, ga wani mahaukacin ciwon kai datakeji kaman kanta zai rabe biyu hakan yasa ta kalli Maccido dake zaune gefenta yana bare mata gyada dafaffiyar dayasai mata tace "zanyi wanka Maccido" dan juyowa yayi ya kalli fuskarta chan yace "shawara gareki, kijira ni anan bari naje nasamo botiki da zani saikiyi wankan muna komawa gida sai nabaki maganin shawara kisha kan zai dena miki ciwo kinji" gyadamai kai tayi ahankali hawaye na cika idanunta, tashi yayi da sauri yahau gudu yabar wajen, binshi tai da kallo taji hawaye ya zubo mata jibi yanda duk yadamu akanta amma yan uwanta duk basa sonta mutum dayane mai sonta Mummy kuma Abba yarabata da ita tasan inda ace Mummy tasan ankawota nan da wlh saitazo ta dauketa, kuka ta dingayi har bacci yay awon gaba da ita awurin bishiyan.
_duk wacce ta karanta batare data biyaba Allah ya isa_